Sashe 76
Kwarya Tabi Kwarya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kasancewar na jima banyi bacci ba yasa yau ma na makara, lokacin dana tashi har ya gama shirinsa yana zaune gefan gado yana gyara igiyar takalminsa kallonsa nai ina mamakin dalilin daya sa bai tasheni nayi sallah akan lokaci ba, yanayin fuskarsa yasa na gane akwai matsala.
Ba tare da nace masa komai na na mike a sanyaye na shiga band'aki......koda na fito samun dakin nai babu shi ya fita ba tare da ya tsaya mun gaisa ba dama baya wani damuwa dayin break haka yake ficewarsa sai yaje ofis din yake kiran mahaifiyarsa ta tura masa da abinci.....a rabar yini nayi cikin tsananin damuwa da tashin hankali na dinga tunanin hanyar da zanbi na warware wannan gagarimar matsalar da nake fuskanta.............Har dare ya shigo gari yay shuru idona biyu ina tsammanin sa bai shigo bai kuma kira waya ba, da dai na gaji shirin kwanciya nai na rufe kofa na kwanta da wayata a hannuna, karfe goma da rabi na dare na nemo number sa.....Lokacin yana kokarin shiga gurin Lawisa yaga kiran wayarta, dauka yayi babu yabo babu fallasa ya amsa gaisuwarta.
Ajiyar zuciya na sauke nace"Baka dawo bane.''? kai tsaye yace."Yanzu na shigo yau aiki ya ri'ke ni ina fatan kin wuni lafiya." nace"Lafiya lau.'' yace."To masha Allah sai da safe." kafin nace wani abu ya kashe wayarsa.
A sanyaye na kashe wayar tare da ajiyeta a kan bedside naja bargo na rufe jikina ina addua a cikin zuciyata.
Gajiya da wahala basa hanashi fitina koda yaci abinci ya gama komai na rayuwarsa zuwa yayi ya zauna kusa da ita....Lawisa ta mike zaune tana kallonsa, babu fara'a a fuskarsa ya mi'ka mata magani da goran ruwa. a sanyaye ta kar'ba ta watsa a bakinta ta kora da ruwa.
Goran ruwan ya kar'ba ya ajiye ya hau gadon sosai janyota yayi jikinsa yana sa hannunsa a cikin rigarta Lawisa ajiyar zuciya ta sauke ta sakar masa jikinta sosai suka shiga biyawa junansu bukata.
Washe gari da safe ita dashi cikin walwala suka rabu yana jin dadin mu'amula da ita saboda tabi ra'ayinsa da dokokinsa shiyasa yake jimawa akanta yana dogon zango kuma baya fargabar zubar da sperm dinsa a jikinta domin yana da tabbacin ba zata dauki ciki ba, sa'banin Sumayya da idan yana sex da ita yake fargaba sam baya sakin jikinsa saboda gudun abinda ka iya zuwa ya dawo yana jin zai kawo yake gaggawar cire jikinsa.....Ya fahimci cewa hakan na 'bata mata rai! ita da kanta ta nemi hakan tunda babu yanda baiyi da ita ba akan tabi ra'ayinsa taqi dama sai da ya gargadeta kacewar duk abinda ya biyo baya kada tayi kuka dashi tai kuka da kanta.
Cikin rashin walwala ya shiga gurinta, ko zama bai ba yana tsaye suka gaisa ya juya ya fita ba tare da ya nuna mata wata cikakkiyar kulawa ba.
Kuka sosai tayi a ranar kafin ta yanke shawarar tunkararsa da maganar gwara suyi wacce zasuyi ta gaji da irin wannan zaman da suke mara dadi da ma'ana.
Koda ya dawo guri nata kunya da nauyi yasa ta kasa tunkararsa da maganar duk dare haka zai danneta ya biya bukatarsa ba tare da ya damu da tata bukatar ba.
*******
*BAYAN WATA BIYAR*
Rayuwar dai da suke sai kara tsanani take Sumayya ta shiga cikin wani irin hali na damuwa da bukatuwa yayinda ta 'bangaransa yake gudanar da harkokinsa na yau da gobe ba tare da ya bawa damuwarta mahimanci ba, duk da yasan abinda ke damunta yana saka ta kuka a koda yaushe hakan bai sa ya sauka daga kan ra'ayinsa ba koda yaushe idan bukatarsa tazo zaije gurinta ya biya bukatarsa ya barta cikin matsananciyar sha'awa, lokaci guda ta shiga rama yayinda Lawisa ke 'kara cika tana bunkasa da wata irin 'kiba mara kyau! hakan bai dameshi ba saboda yasan magungunan da take shane suka hura ta yanzu zaman lafiya suke sosai a tsakaninsu ya daina yi mata wulakanci kamar lokotan baya.
Cikin shirin fita ya shiga ya sameni a kwance a gado kwana biyu duk na rasa gane abinda ke damuna kullum da zazzabi nake kwana ga yawan fitsari da nake, shigowarsa tasa na mike zaune.
Nace"Ka zauna mana mu gaisa." girgiza kansa yayi yana duba agogon hannunsa yace."Babu lokacin zama ina fata kin tashi lafiya.''?
'Dan ya mutsa fuska nayi nace"Lafiya lau zazzabi ne dai yake damuna kwana biyu kullum dashi nake kwana."
Tsira mata ido yayi na tsayin minti uku! da sauri yace."Dago ki kalleni." da sauri na kalleshi jin yanda ya fadi maganar! 'Kwayoyin idona ya tsirawa ido kafin ya wani murtuke fuska yace"Bude min tafin hannuwanki." Bud'e masa nayi ya shiga dubawa......."Sumayya watan ki nawa rabonki da al'ada."? gabana ne ya fad'i nace"Wata biyu da kwanaki."
Cikin tsawa! yace."Kin san da haka me yasa baki min magana tun wuri ba." nace"Wai duk me ya jawo wannan hayaniyar ne ciki ne dani ai kai baka isa ka hana Allah ikonsa ba duk dubarar ka kuwa."
Mari ya kwad'a min a zafafe! yace." Ni kike fad'awa wannan maganar." mikewa nai hannuna dafe da kuncina nace" Gaskiya d'aci gareta kai kuma baka so a fada maka dan ka mareni ba zan damu ba kuma insha Allahu komai abinka sai na haife cikin nan."
Zuciyarsa ta dinga tafarfasa yana ji kamar ya zare blet yayi mata dukan tsiya ashe dai yarinyar nan da gaske so take ta rugaza masa tsari! 'kwafa yayi ya kwashi wayoyinsa a fusace! yace."Mutukar kina bukatar zaman lafiya dani sai kin yarda da umarnina idan ba hakaba sai na wulakantaki."
Cikin dauriya nace"Duk abinda za kayi min a shirye nake dama ai na saba da wulakancinka ni ba zaka had'a kai dani gurin sa'bon Allah ba."
Kansa ya girgiza ba tare da ya sake magana ba ya fita daga dakin kamar zai tashi sama.
Tunda daga ranar ya dauke min wuta ya daina shiga sabgata koda a gurina yake baya ta'ba yarda muyi mu'amular arziki fuskarsa kullum a daure idan na gaishe ya amsa a dakile abincina kuwa inda na ajiye anan zan dauki abuna, gabad'aya ma ya daina kusantata yayi tsayin sati hud'u muna cikin wannan hali gashi kullum cikin ciwo nake babu ruwansa dani da lafiyata, ina kuka na sameshi yana shirin fita nace"Wai kai dan Allah baka da imani ne? me nayi maka kake azabtar dani haka? cikin nan fa bani na bawa kaina ba Allah ne ya bani me yasa kake gudun rahamar Allah? dubbanin mutane nacan na nema kai Allah ya za'be ka a cikinsu ya baka kana nema ka butulce masa kaji tsoron Ubangiji ka kar'bi kyautar daya baka watakilama shi kadai zaka haifa a duniya."
Hannu ya daga min ya juyo cikin shan toka yace."Sumayya ke kika zalinci kanki ciki kuma na bar miki kije ki haihu amma babu ruwana dashi."
Nace"Bangane babu ruwanka dashi kayi cikin kace ka bar min wannan wace irin magana ce." !?
Cikin wani irin yanayi yace."Sanin kanki ne bana zubar da k'wayoyin haihuwata a mahaifarki wannan dalilin yasa nace miki kije duk inda zaki da cikin ki."
Cikin fitar hayyaci nace"Aikuwa zani duk inda zani dashi zanje na shedawa Mammah duk halin da ake ciki nasan ita din cikakkiyar musulma ce ba zata yarda da wannan yahudancin ba."
Cikin tsantsar 'bacin rai yace."Sumayya kada ki fasa zuwa gurin Mamma da maganar nan wallahi kikaje kika tayar mata da hankali duk abinda ya biyo baya kada kiyi kuka dani." Yana 'kare maganarsa ya fice daga dakin a mugun fusace!! kwanciya nayi akan kujera na dinga kuka ina nadamar rayuwa ashe dai auran nan na tattare da babban kalubale maigirma mutum sai kace kafuri ya dinga gudun haihuwa kamar wanda bata wannan hanyar aka sameshi ba.....
*Na kudi ne..*!
Koda zaki ganshi a gruops na sata ne idan kina bukatar ki biya kudin karatu ga yanda abin yake....Vip gruop#600 normal group #300....account... 0542382124.....Binta umar gtbank.....idan kati zaki turo kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
2/11/21, 2:28 PM - ???: *SADAUKARWA NE*
*GA*
*HAJIYA SHAFA'ATU S YARI*
(Kainuwa dashan Allah✊ðŸ?)
99
Cikin nutsuwa na amsa sallamarta zama tayi kasan kujera ta ajiye kwandon dake a hannunta a kusa da ita Tace "Ranki ya dade barka da safiya." a nutse na amsa da fadin"Jakadiya kin tashi lafiya." ? da dan murmushi a fuskarta tace"Lafiya lau ranki ya dad'e dama Fulani ce tace na kawo miki wannan." kwandon data shigo dashi ta turo min gabana.
Nace"Nagode sosai." mikewa tayi da fadin"Ranki ya dade zan koma." nace"To jakadiya kice nagode Allah ya saka da alkairi." ta amsa "Insha Allah zan isar da sa'kon ki." bayan fitar ta na umarci Mariya data bude min kwanukan dake cikin kwandon, kwano daya farfesu ne sai tururi yake da alama ba'a jima da gamawa ba, kwano na biyu gurasa ce manya manya taji kantu! sai kamshi takeyi, a take naji ina sha'awar cinta da farfesun nace"Mariya kawo min ruwan tea na fara d'umama cikina kafin naci wani abun." da sauri tace"To ranki ya dade. " Dainng din ta nufa da sauri! ni kuma na cigaba da tunanin abubuwan da suka faru tsakanina dashi jiya daddare duk da bana cikin hayyacina na d'an fuskanci wani abu da yayi a lokacin da yake kokarin biyan bukatarsa, amma ba zan d'ora zargina akansa ba sai ya sake aikatawa tanan zan fahimci abinda yake nufi.
Tea din nasha sosai cikina ya warware, nasa tasa min gurasa biyu tasa min farfesun akai.........Nace"Mariya ku dauka kuje kuci." tace"Ranki ya dade mu mun karya wannan abincin naki ne na mussaman bai kamata muci ba.
Ba tare da nace masa komai na na mike a sanyaye na shiga band'aki......koda na fito samun dakin nai babu shi ya fita ba tare da ya tsaya mun gaisa ba dama baya wani damuwa dayin break haka yake ficewarsa sai yaje ofis din yake kiran mahaifiyarsa ta tura masa da abinci.....a rabar yini nayi cikin tsananin damuwa da tashin hankali na dinga tunanin hanyar da zanbi na warware wannan gagarimar matsalar da nake fuskanta.............Har dare ya shigo gari yay shuru idona biyu ina tsammanin sa bai shigo bai kuma kira waya ba, da dai na gaji shirin kwanciya nai na rufe kofa na kwanta da wayata a hannuna, karfe goma da rabi na dare na nemo number sa.....Lokacin yana kokarin shiga gurin Lawisa yaga kiran wayarta, dauka yayi babu yabo babu fallasa ya amsa gaisuwarta.
Ajiyar zuciya na sauke nace"Baka dawo bane.''? kai tsaye yace."Yanzu na shigo yau aiki ya ri'ke ni ina fatan kin wuni lafiya." nace"Lafiya lau.'' yace."To masha Allah sai da safe." kafin nace wani abu ya kashe wayarsa.
A sanyaye na kashe wayar tare da ajiyeta a kan bedside naja bargo na rufe jikina ina addua a cikin zuciyata.
Gajiya da wahala basa hanashi fitina koda yaci abinci ya gama komai na rayuwarsa zuwa yayi ya zauna kusa da ita....Lawisa ta mike zaune tana kallonsa, babu fara'a a fuskarsa ya mi'ka mata magani da goran ruwa. a sanyaye ta kar'ba ta watsa a bakinta ta kora da ruwa.
Goran ruwan ya kar'ba ya ajiye ya hau gadon sosai janyota yayi jikinsa yana sa hannunsa a cikin rigarta Lawisa ajiyar zuciya ta sauke ta sakar masa jikinta sosai suka shiga biyawa junansu bukata.
Washe gari da safe ita dashi cikin walwala suka rabu yana jin dadin mu'amula da ita saboda tabi ra'ayinsa da dokokinsa shiyasa yake jimawa akanta yana dogon zango kuma baya fargabar zubar da sperm dinsa a jikinta domin yana da tabbacin ba zata dauki ciki ba, sa'banin Sumayya da idan yana sex da ita yake fargaba sam baya sakin jikinsa saboda gudun abinda ka iya zuwa ya dawo yana jin zai kawo yake gaggawar cire jikinsa.....Ya fahimci cewa hakan na 'bata mata rai! ita da kanta ta nemi hakan tunda babu yanda baiyi da ita ba akan tabi ra'ayinsa taqi dama sai da ya gargadeta kacewar duk abinda ya biyo baya kada tayi kuka dashi tai kuka da kanta.
Cikin rashin walwala ya shiga gurinta, ko zama bai ba yana tsaye suka gaisa ya juya ya fita ba tare da ya nuna mata wata cikakkiyar kulawa ba.
Kuka sosai tayi a ranar kafin ta yanke shawarar tunkararsa da maganar gwara suyi wacce zasuyi ta gaji da irin wannan zaman da suke mara dadi da ma'ana.
Koda ya dawo guri nata kunya da nauyi yasa ta kasa tunkararsa da maganar duk dare haka zai danneta ya biya bukatarsa ba tare da ya damu da tata bukatar ba.
*******
*BAYAN WATA BIYAR*
Rayuwar dai da suke sai kara tsanani take Sumayya ta shiga cikin wani irin hali na damuwa da bukatuwa yayinda ta 'bangaransa yake gudanar da harkokinsa na yau da gobe ba tare da ya bawa damuwarta mahimanci ba, duk da yasan abinda ke damunta yana saka ta kuka a koda yaushe hakan bai sa ya sauka daga kan ra'ayinsa ba koda yaushe idan bukatarsa tazo zaije gurinta ya biya bukatarsa ya barta cikin matsananciyar sha'awa, lokaci guda ta shiga rama yayinda Lawisa ke 'kara cika tana bunkasa da wata irin 'kiba mara kyau! hakan bai dameshi ba saboda yasan magungunan da take shane suka hura ta yanzu zaman lafiya suke sosai a tsakaninsu ya daina yi mata wulakanci kamar lokotan baya.
Cikin shirin fita ya shiga ya sameni a kwance a gado kwana biyu duk na rasa gane abinda ke damuna kullum da zazzabi nake kwana ga yawan fitsari da nake, shigowarsa tasa na mike zaune.
Nace"Ka zauna mana mu gaisa." girgiza kansa yayi yana duba agogon hannunsa yace."Babu lokacin zama ina fata kin tashi lafiya.''?
'Dan ya mutsa fuska nayi nace"Lafiya lau zazzabi ne dai yake damuna kwana biyu kullum dashi nake kwana."
Tsira mata ido yayi na tsayin minti uku! da sauri yace."Dago ki kalleni." da sauri na kalleshi jin yanda ya fadi maganar! 'Kwayoyin idona ya tsirawa ido kafin ya wani murtuke fuska yace"Bude min tafin hannuwanki." Bud'e masa nayi ya shiga dubawa......."Sumayya watan ki nawa rabonki da al'ada."? gabana ne ya fad'i nace"Wata biyu da kwanaki."
Cikin tsawa! yace."Kin san da haka me yasa baki min magana tun wuri ba." nace"Wai duk me ya jawo wannan hayaniyar ne ciki ne dani ai kai baka isa ka hana Allah ikonsa ba duk dubarar ka kuwa."
Mari ya kwad'a min a zafafe! yace." Ni kike fad'awa wannan maganar." mikewa nai hannuna dafe da kuncina nace" Gaskiya d'aci gareta kai kuma baka so a fada maka dan ka mareni ba zan damu ba kuma insha Allahu komai abinka sai na haife cikin nan."
Zuciyarsa ta dinga tafarfasa yana ji kamar ya zare blet yayi mata dukan tsiya ashe dai yarinyar nan da gaske so take ta rugaza masa tsari! 'kwafa yayi ya kwashi wayoyinsa a fusace! yace."Mutukar kina bukatar zaman lafiya dani sai kin yarda da umarnina idan ba hakaba sai na wulakantaki."
Cikin dauriya nace"Duk abinda za kayi min a shirye nake dama ai na saba da wulakancinka ni ba zaka had'a kai dani gurin sa'bon Allah ba."
Kansa ya girgiza ba tare da ya sake magana ba ya fita daga dakin kamar zai tashi sama.
Tunda daga ranar ya dauke min wuta ya daina shiga sabgata koda a gurina yake baya ta'ba yarda muyi mu'amular arziki fuskarsa kullum a daure idan na gaishe ya amsa a dakile abincina kuwa inda na ajiye anan zan dauki abuna, gabad'aya ma ya daina kusantata yayi tsayin sati hud'u muna cikin wannan hali gashi kullum cikin ciwo nake babu ruwansa dani da lafiyata, ina kuka na sameshi yana shirin fita nace"Wai kai dan Allah baka da imani ne? me nayi maka kake azabtar dani haka? cikin nan fa bani na bawa kaina ba Allah ne ya bani me yasa kake gudun rahamar Allah? dubbanin mutane nacan na nema kai Allah ya za'be ka a cikinsu ya baka kana nema ka butulce masa kaji tsoron Ubangiji ka kar'bi kyautar daya baka watakilama shi kadai zaka haifa a duniya."
Hannu ya daga min ya juyo cikin shan toka yace."Sumayya ke kika zalinci kanki ciki kuma na bar miki kije ki haihu amma babu ruwana dashi."
Nace"Bangane babu ruwanka dashi kayi cikin kace ka bar min wannan wace irin magana ce." !?
Cikin wani irin yanayi yace."Sanin kanki ne bana zubar da k'wayoyin haihuwata a mahaifarki wannan dalilin yasa nace miki kije duk inda zaki da cikin ki."
Cikin fitar hayyaci nace"Aikuwa zani duk inda zani dashi zanje na shedawa Mammah duk halin da ake ciki nasan ita din cikakkiyar musulma ce ba zata yarda da wannan yahudancin ba."
Cikin tsantsar 'bacin rai yace."Sumayya kada ki fasa zuwa gurin Mamma da maganar nan wallahi kikaje kika tayar mata da hankali duk abinda ya biyo baya kada kiyi kuka dani." Yana 'kare maganarsa ya fice daga dakin a mugun fusace!! kwanciya nayi akan kujera na dinga kuka ina nadamar rayuwa ashe dai auran nan na tattare da babban kalubale maigirma mutum sai kace kafuri ya dinga gudun haihuwa kamar wanda bata wannan hanyar aka sameshi ba.....
*Na kudi ne..*!
Koda zaki ganshi a gruops na sata ne idan kina bukatar ki biya kudin karatu ga yanda abin yake....Vip gruop#600 normal group #300....account... 0542382124.....Binta umar gtbank.....idan kati zaki turo kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
2/11/21, 2:28 PM - ???: *SADAUKARWA NE*
*GA*
*HAJIYA SHAFA'ATU S YARI*
(Kainuwa dashan Allah✊ðŸ?)
99
Cikin nutsuwa na amsa sallamarta zama tayi kasan kujera ta ajiye kwandon dake a hannunta a kusa da ita Tace "Ranki ya dade barka da safiya." a nutse na amsa da fadin"Jakadiya kin tashi lafiya." ? da dan murmushi a fuskarta tace"Lafiya lau ranki ya dad'e dama Fulani ce tace na kawo miki wannan." kwandon data shigo dashi ta turo min gabana.
Nace"Nagode sosai." mikewa tayi da fadin"Ranki ya dade zan koma." nace"To jakadiya kice nagode Allah ya saka da alkairi." ta amsa "Insha Allah zan isar da sa'kon ki." bayan fitar ta na umarci Mariya data bude min kwanukan dake cikin kwandon, kwano daya farfesu ne sai tururi yake da alama ba'a jima da gamawa ba, kwano na biyu gurasa ce manya manya taji kantu! sai kamshi takeyi, a take naji ina sha'awar cinta da farfesun nace"Mariya kawo min ruwan tea na fara d'umama cikina kafin naci wani abun." da sauri tace"To ranki ya dade. " Dainng din ta nufa da sauri! ni kuma na cigaba da tunanin abubuwan da suka faru tsakanina dashi jiya daddare duk da bana cikin hayyacina na d'an fuskanci wani abu da yayi a lokacin da yake kokarin biyan bukatarsa, amma ba zan d'ora zargina akansa ba sai ya sake aikatawa tanan zan fahimci abinda yake nufi.
Tea din nasha sosai cikina ya warware, nasa tasa min gurasa biyu tasa min farfesun akai.........Nace"Mariya ku dauka kuje kuci." tace"Ranki ya dade mu mun karya wannan abincin naki ne na mussaman bai kamata muci ba.