← Book details Kwarya Tabi Kwarya Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 23 OF 90

Sashe 23

Kwarya Tabi Kwarya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

A d'arare na zaune a gefansa nasa hannuna a kafafunsa na soma dannawa, rintse idonsa naga yayi yana sauke ajiyar zuciya, dauke kaina nayi daga kan fuskarsa na cigaba da daddana masa kafafunsa ina neman tsari a cikin raina......Gani nayi yayi ruf da ciki ya dauki hannuna ya dora kan cinyarsa 'kasa-'kasa yace."Ki danna min nan." Hannuna ne ya shiga karkarwa nayi sauri na janye ina danna inda be sani ba! shuru dakin yay na kusan minti ashirin na gaji na cire hannuwana ina dan kallonsa shuru naji kafin naji saukar numfashinsa, a hankali na mike ina leka fuskarsa naga idanunsa a rufe ina tunanin bacci ya daukeshi, kamar na tasheshi ya gyara kwanciyarsa sai dai na rabu dashi sabida ina tsoran kada na tashe shi ya bijiro da wata fitinar, fita nayi daga dakin tare da ja masa kofa.........

Kasancewar asibitin babbane yana dauke da ma'aikatan jiyya yasa
Washe gari da safe da muka shiga gaishe shi muka sameshi yayi wanka ya shirya jikinsa cikin k'ananun kaya sai kamshin turare mai dadi yake.
Gaisawa mukayi dashi kafin su Haruna su fita su barni dashi, a dakin, Jikina ne ya bani kallona yake na dago kaina babu walwala a tare dani nace"Ranka ya dade ana iya had'a maka breakfast yanzu."
Kansa kawai ya daga min still idanunsa na kafe a kaina, tsaki naja a raina na tsani wannan d'abi'a tashi idan ya dinga kallon mutum kamar ba zai bari ba........"Ki had'a min tea kada kisa sugar da yawa.'' nace"To ina kokarin dauko kwandon dake dauke da kayan tea din.
Sukayi sallama suka shigo dakin. Uwar gida Huwaila ce da yaranta guda biyu su uku kenan....cikin isa da taqama suka karasa shigowa dakin., sunkuyar da kaina kasa nayi Nace"Barkanku da zuwa." Babu wacce ta amsa min a cikinsu nace"Ina fatan kun tashi lafiya."Nan ma basu ce min komai ba, jikina a sanyaye na bude fulas din tea ina tsiyayawa a cup.gefe guda kuma ina jinsu suna gaisawa dashi suna tambayarsa jikinsa.

Cikin kulawa yake amsa musu har yana tambayar antis dinsa yaransu, mikewa nayi a nutse na isa gurinsa na mika masa tea din na kallashi nace"Ina iya tafiya."? Daga min kansa yay ya cigaba da magana da 'yar uwarsa, da zan fita sai da nayi musu fatan fitowa lafiya cikinsu babu wacce ta amsa min.

Harabar asibitin na fita na samu wani guri na zauna ina kallon masu shige da fice tunani nake inasu Haruna suka shiga kuma dan tun fitowa ta gurin banga gilmawarsu ba......Motocin dake dauke da tambarin masarauta ne suke shigo cikin asibitin, da sauri na mike na nufi inda motocin ke parking Maimartaba ne dashi da Amaryarsa Fulani suka fito daga mota guda, d'aya motar kuma su Waziri ne a ciki, sunkuyar da kaina kasa nayi cikin ladabi na gaishe su, cikin kulawa suka amsa min, gaba nayi da sauri domin na jagorance su dakin da yake........Jama'ar dake kai kawo a asibitin ganin Sarki dashi da muqarrabansa yasa suka dunga zubewa suna kwasar gaisuwa, kofar dakin na bude tunkafin su karaso, sai da suka gama shiga dakin tukkuna na mayar da kofar na rufe na samu guri na zauna ina sauke ajiyar numfashi

Maimartaba da Amaryasa sunji dadin ganin yaronsu ya samu lafiya a tsakankanin kwanaki bakwai da faruwar al'amarin ya samu lafiya ya warware sosai kumburin da fuskarsa tayi ya sa'be sai tabbanin dake saman goshinsa likita ya tabbatar dacewa a yanzu babu abinda ya rage a tare dashi sai jiran cikowar naman goshinsa inda ya bugu da dutse kasancewar gurin yayi rami sosai yasa ba'a kwance masa bandejin ba, abinda ya rage kenan a jikinsa.

Ba iyayensa ba kadai sukayi murna da farin ciki ba har damu masoyansa munji dadi sosai da result mai kyau ya fito, ganin yanda ya bugu a kansa ne yasa iyayansa hankalinsu ya tashi suna ta fargaba kada ya samu matsala a kwakwalwarsa sai gashi likita ya tabbatar musu da cewar lafiyarsa lau abinda ya rage a tare dashi shine jiran tofowar naman goshinsa da yayi rami shima kuma da yardar Allah baza a dauki dogon lokaci ba......Cike da farin ciki Maimartaba da amaryarsa suka bar asibitin wanda kafin tafiyarsu sai da ta sake jaddada min cewa na kula sosai da shige da ficen jama'a a dakinsa sannan na kula da abinda zai ci da abinda zai sha.
Sake zage damtse nayi akansa sai ya zamana kullum tsakanina dashi sai munyi fad'a yayi ta yi min tsawa yana marina ina daurewa duk rintsi bana barinsa yaci ko yasha abinda bai gamsar dani ba.......
*BINTA UMAR ABBALE*

*Na kudi ne*
Idan kina bukatar biya #300 ne 0542382124...Binta umar gtbank idan kati zaki turo #400 kiyi min mgn ta wsp da wannan number 07084653262 ga me bukatar ViP gruop #600
2/11/21, 2:26 PM - ???: *SADAUKARWA NE*
*GA*
*HAJIYA SHAFA'ATU S YARI*
(Kainuwa dashan Allah✊�)
45&46
Cikin tsabar takaici da b'acin rai ya fito daga toilet din ya same ni a tsaye. kasa kallonsa nayi saboda ina gudun na fad'a masa maganar da zata dunguzuma masa zuciya, a yanda nake jin raina a bace kowace irin magana ina iya fad'a masa dalilin da yasa kenan na sunkuyar da kaina kasa ina cigaba da sha'kar takaici da 'bakin ciki.
"Munyi waya da Muddibo yanzu ya sheda min cewa yazo ina bacci ya kawo min apple so kizo ki bani ita kad'ai nake muradi a yanzu.''

Kallonsa nayi gabana na fad'uwa yana zaune a gefan gado yake wannan maganar gashi ya kafe ni da manyan idanunsa......kasa cewa komai nayi domin nasan sai mun haura dashi akan hakan dalilin da yasa kenan nayi shuru ina tunanin abunda zan fad'a masa.

" Ko bakya ji ne.''!? yafada a d'an hasale! a jajurce nace "Lokacin dana duba apple d'in sai naga ta lalace shine na zubar da ita." Gani nayi ya kura min ido ransa a 'bace yace."Wato ke ba zaki daina yi min katsalandan acikin al'amurana ba ko? shin ina ruwan ki da abinda d'an uwana ya kawo min, yau ko tsutsa apple din ke fitarwa baki da hurumin da zaki zubar min har sai na tashi a bacci na gani to saboda haka kije ki d'auko a duk inda kikaje kika zubar ko kuma wallahi na 'bata miki ranki.''

"Ranka ya dad'e kada fa ka manta kai amana ne a gurina ya za'ayi na barka kaci abinda zai cutar da kai wallahi apple din bata da kyau shiyasa na zubar kuma meye amfanin na bar abinda zai tayar maka da hankali idan ka ganshi ka gafarce ni ranka ya dad'e."

Mi'kewa naga yayi ya durfafoni fuskar nan a murtuke! da har na tsorata sai kuma wata zuciyarta tace''Ki dake ki daina yawan tsoronsa sai ya raina ki. tsayawa nayi ina kallonsa har ya karaso inda nake tsaye, kawai yasa kirjinsa yayi baya dani saura kiris na fadi k'asa bayana ya jingina da bango(garu) sai muka shiga kallon kallo dashi, kasa jimirin kallonsa nayi na lura akwai wani sirri a cikin kwayar idanunsa gabad'aya jikina ne yake naman mutuwa jin kirjinsa ya danne nawa.

"Zaki d'auko min apple dina ko sai nayi miki Zigidir a d'akin nan wallahi bani da mutunci zan iya tu'be miki kaya na tozartaki." Gabana ya dinga bugawa na kalleshi inaso nayi magana, amma na rasa abinda zance jajayen idanunsa da ya zuba min sun kassara ga'bban kijina.

Mun jima a haka yana danne da kirjina ina fitar da numfashi da kyar kafin wani karfi yazo min na tunkud'eshi da karfi hanyar futa na nufa da sauri ya ri'ko hannuna na riqe kofar dakin da karfin gaske! da karfi ya jani sai gani a jikinsa, fad'uwa mukayi tsakiyar dakin na ganni kwance a saman kirjinsa, a zafafe na mike tsaye na sake nufar hanyar fita, kafarsa yasa min na fadi a gurin... kafin nayi wani yunkuri ya danne ni kauda kaina na dinga yi jin hucin numfashinsa na dukan fuskata

Cikin rawar murya nace"Ka d'aga ni kada wani ya shigo ya same mu a haka." Banza yay min ya cigaba da bin fuskata da kallo. rai a bace nace"Ranka ya dade ka tashi a kaina kada zuciyata ta tunzurani nayi maka abinda bai dace ba.

A sar'ke naji yace''Duk abinda kike ganin zakiyi kiyi." Hanci na sha'ka! rai a mugun 'bace na dunga tureshi ina kici kici zame jikina, Sake matse ni yake yana danne ni! hawayen bakin ciki suka zubo min yawun bakina na tattaro na fesa masa a fuska. ina kuka nace"Allah ya isa mugu azzalimi."

Babu walwala a tare dashi yace."Ni kika tofawa kazamin yawun ki? ni kike wa Allah ya isa."? Kauda kaina nayi ina jan tsaki tare da dukan kirjinsa.

Fuskata naga yana bi da kallo duk inda nayi da ita sai ya bini da tashi fuskar, kokarin had'a bakina yake dana shi ina kaucewa amma sai da ya samu nasara yasa bakinsa a nawa duk turje turjen da nake ina gumtse bakina sai da ya samu nasara ya dinga tsotsar min le'buna yana cizona.
Hawaye nake ina dirka masa duka a bayansa ko gezau beyi ba sai da yasha bakina iya son ranshi ya zare bakinsa, ido jawur yake kallona, kunya da tsanarsa suka sa na kasa hada ido dashi.
Sauka yay daga kaina na mike zaune ina gyara rigata.

"Wallahi Allah sai ya saka min abinda kayi min kuma daga yau na daina kula da kai zan samu wacce ta turo ni na sheda mata cewa farautata kake yi kaga daga nan shikkenan ma'kiyanka sai su samu nasara a kanka."

Ina gama maganata na miqe da niyar barin gurin, hannuna ya riqe na kalleshi ina goge fuska, yace."Mutukar kika fadawa mahaifiyata ina farautarki to wallahi daga ke har iyayenki kun daina shan ruwa a masarautar nan sai kun fuskanci hukunci mai tsauri daga gurina, kawai ki bani jikinki na mora shine kikewa bakin ciki da ganin k'yashi waye zai gani waye zai san abunda ke faruwa a tsakanina dake 'yar kauye irinki na nuna ina sha'awarki ki tsaya kina min yanga okey kiyi gangancin fad'awa iyayena wannan maganar kiga irin hukuncin da zai biyo baya."
Chapter 23 · 0% Book details