Sashe 67
Kwarya Tabi Kwarya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Fulani rai a 'bace! tace"Hajiya Karima maganar nan ta isa haka na sheda na tabbatar Lawisa takai matuncinta dakin mijinta amma banga ammafanin nunawa Maimartaba zanin gado ba ki tafi dashi gurunki.".
Hajiya Karima tace"Aikuwa dole a nuna masa ya sani yarinyarsa yar arziki ce idan ke ba zaki nuna masa ba zan kaiwa Huwaila ta nuna masa." Tana gama maganarta ta mike a fusace! Jakadiyarta tabi bayanta tana rangwad'a bud'a!
Jikina ne yayi sanyi na riga na fahimci abinda keda akwai har yaushe Lawisa ta tare a d'akinta wata Mu'amular aure ta shiga tsakaninsu! wani irin kishi mai zafi ya tokare min kirjina! Muryata ce ta dawo dani nutsuwata. shuru nayi dan banda abinda zance akan al'amarin, ta cigaba da cewa"Kiyi hakuri da duk abinda zaki gani kinji ko ki zauna lafiya da Lawisa kada ki dauketa a matsayin kishiyarki 'yar uwarki ce duk sharrin da za tayi miki ke kiyi mata alkairi Allah zai kare ki daga sharrinta! a sanyaye nace"Insha Allah Mamma." Tana kokarin magana suka shigo a tare, Sunyi ado na sarauta ita dashi sunyi kyau sosai! Mamma sakin fuskarta tayi tana amsa sallamarsu, ni kam gabana ne ya dinga faduwa ina mamakin sharrin d'a namiji har yaushe suka shirya suka daina fad'a da juna! shakuwar su ta bani tsoro tamkar masoyan da suka shekara dubu suna soyayya, gabadaya ji nayi na tsargi kaina, na kasa dago kaina na kallesu ina ji suna magana da Mamma amma fargabar kallonsu nake sabida bana son yayi min kallon wulakancin daya saba." Sai kawai na yanke shawarar barin gurin domin ina ganin kamar hakan shine ya dacewa dani.
"A'a Sumayya ya zaki tashi kuma ana hira ni banga ma kun gaisa da junanku ba."! Dauriya na aro nace" Mamma zanje na kwanta ne wallahi duk na gaji." Lawisar na kalla nace"Ranki ya dade barka da safiya." a takaici ta amsa da "barka dai." na kalleshi tare da daure fuskata nace"Ranka ya dade barka asuba." Da d'an murmushi a fuskarsa ya amsa da "Barka dai gimbiya." kallonsa nayi ina mamakin murmushinsa A gaskiya mutumin nan shu'umi ne baka ta'ba gane inda ya dosa wai harda kirana gimbiya. gurin na bari ina mamakin sauyawarsa....
*Na kudi ne*
Kada ki karanta min littafi baki biya ba, keda kika futa da littafin keda Allah! idan kina so ki biya ga yanda abin yake....Vip gruop#600 normal gruop#300....account... 0542382124...Binta umar gtbank....idan kati zaki turo #400 ne sai kiyi min mgn ta WhatsApp da wannan number
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
2/11/21, 2:28 PM - ???: *SADAUKARWA NE*
*GA*
*HAJIYA SHAFA'ATU S YARI*
(Kainuwa dashan Allah✊ðŸ?)
93
Koda na shiga dakin kasa aikata komai nayi nai zaune a gefan gado tare zabga tagumi ina mamakin abubuwan da suke faruwa, al'amarin Magajin sarki da Lawisa ya tsaya min a raina mutuka na dinga mamakin sanda suka shirya tsakaninsu, dan ganinsu a yanzu yasa na fahimci a kwai k'auna a tsa'kaninsu, " Watakila ita din ta amince da tsarinsa shine dalilin da yasa kika ga sun hade kansu." zuciyata ce ke fada min haka..... gaskiya kam da akwai alamar haka dan da bata amince da bukatarsa to da ba zasu samu jituwa irin haka ba girgixa kaina nayi ina mamakin wauta da rashin dubara irin nata gaskiya idan da gaske ha sashena ya tabbata gaskiya ne to gaskiya tayi wauta! a maimakon ta bari taga ta haihu kafin ta amince masa kawai saboda tana jin tsoron 'bacin ransa ta cutar da kanta('Kalubale ga matan dake yin tsarin iyali bai tare da sun tabbatar suna haihuwa ko basa haihuwa ba kawai kiga mace saboda rashin wayo ta biyewa miji saboda so yayi ta dibga mata kwayoyi daga karshe ciwo ya hanaki haihuwa shi kuma yaje ya auro wata babu abinda ya dame shi mata muyi hattara) ajiyar zuciya na sauke ina sake mamakin al'amarin, ni kam duk rintsi ba zan amince da wannan tsarin ba...........Shigowarsa dakin ce tasa na saurin kallon bakin kofa, ya mayar da kofar ya rufe dakin, a nutse ya karaso inda nake, tsayuwa yayi a kaina yayi min rumfa, na dago kaina ina kallonsa sai naga fuskarsa a sake sa'banin kwanaki........"Ka zauna mana." nafada ina nuna masa gefena." murmushi yayi yace."Kin bani ikon zama kenan."? shuru nayi masa, ya zauna inda na nuna masa, zamana na gyara ina kallonsa. ya kai hannu zai tsokane min ido nayi gaggawar dauke fuskata , yace."Tun a falo kike kallona ko na sanja miki ne."? girgiza kaina nayi nace"A'a ina mamakin halinka ne." Dan bata fuska yayi yace."Wane irin hali ne dani."? shuru nai, ya kamo hannuna na dama yana duba lallen da'a ka zana min." a baki yasa yana tsotsa! tsigar jikina ce ta tashi da sauri na janye yatsuna ina kallon gefe guda
Matsoni yayi sosai cikin taushin murya yace."Kin samu Labarin tarewar,Lawisa ko." shuru nayi gabana na bugawa kusancina dashi yasa naji wani irin bakon yanayi yana ziyartata! wuyana ya sumbata "Mylov."
A sanyaye na kalleshi dan gabadaya jikina ya mutu saboda abubuwan da yake min.
'Kan'kance ido yayi yace."Yaushe ne zaki tare a naki dakin." ? dan janye jikina nayi nace" Nima ban sani ba." shuru yayi yana cigaba da ya mutsa min jiki. "Dan Allah ka bari." nafad'i maganar can kasan makoshi! Yace."Wannan kamshin dake jikinki nake so." Fuskarsa na ture na mike daga gurin, jikin mudubi na jingina ina kallonsa gabadaya sha'awa nake ji a jikina duk na rasa yanda zanyi ban'taba riskar kaina cikin irin wannan yanayin ba sai a wannan lokacin. daf dani ya tsaya hucin numfashinsa na sauke a fuskata, kauda kaina nayi cikin damuwa nace"Dan Allah ka fita." fuskata ya tallafo da hannayensa yace."Ba zan fita ba sai nasha bakinki." da sauri na kalleshi gira ya daga min yana kokarin kamo bakina da nasa, yun'kurin barin gurin nayi ya matseni jikin mirror kayan shafar dake jere a kai suka zubo kasa, bakina yasa a nasa ya shiga tsotsa yana shashshafa jikina, kasa hanashi nayi kawai na tsinci kaina da lumshe ido sosai nake jin dadin abinda ke faruwa a tsakaninmu......Ido jawur ya kalleni yace."Da dadi ko."? gurin na bari da sauri ya biyo ni ya zauna kusa dani, hannuna ya rike ya kira Sunana, kallonsa nayi ina kokarin daidaita nutsuwata yace."Ina fatan kin shirya zama dani da ra'ayina." gabana ya fadi nace"Ban fahimci maganarka ba." yanayinsa ya gyara babu wasa a tare dashi yace." Kin manta maganar mu ta kwanaki kenan."! ta'be bakina nayi nace"Gaskiya na manta."
Ya shiga girgiza kai yana kallon kasan kafet, yace." Nasan kawai kin fadi hakane ba wai dan kin manta da maganata ba to inaso na kara tuna miki cewa "Ni Ali ina nan kan ra'ayina koda zaku haihu ba yanzu ba tukkuna sai na gama morewa."
Kai tsaye nace"Idan Allah ya kawo haihuwar kuma ya zakayi."? "Allah ba zai kawo ba insha Allahu ina da matakan Kariya." mirmushin takaici nayi nace"Kada kayi mamaki da hukuncin ubangiji duk dabarunka idan ya zartar da ikonsa babu yanda za kayi.''
Hannu ya daga min yana kallona da wata irin fuska. dauke kaina nayi daga barin kallonsa, rai a bace ya mike ya fita, tsaki naja a fili nace"Wallahi ba zan yarda da wannan yahudancin ba sai dai duk abinda za'ayi ayi.
A daran ranar Mamma ta shiryani sosai kana ta kama hannuna ta kaini har dakina kafin kuma tayi min sallama sai da ta jima sosai dani tana min nasiha kuka sosai nayi da kyar! na bari ta tafi yanda na lura itama tana alhinin rabuwa dani daurewa kawai takeyi.......haka na kasance tsayin dare ni kadai a daki ba tare da ya shigo gurina ba har garin Allah ya waye! sosai nayi mamakin lamarin wato fushi yake akan abinda ya faru tsakanina dashi, idan kuwa hakane zai dade yana fushi dani sai dai idan ya gaji ya daina dan bazan yarda ya cutar dani ba.
Wanka nayi tsaf na shirya jikina na fito falo nan na samu sabbin hadimai suna ta goge goge zubewa sukayi suna gaishe ni, na amsa cikin sakin fuska, zama nayi kan kujera duk suka tsuguna a gabana nace"Ya sunanku.'"?
"Ni sunana Mariya"
"Sunana Sakina"
"Ni kuma Sunana Sadiya."
Nace"To ina so ku zauna dani tsakani da Allah dan Allah ku rike amana da gaskiya kuma kada ku bari a cutar da wani ta hanyarku''
Suka ce "Insha Allahu zamu kula." Mariya tace"Ko a kawo miki abin karin kummalo nan."? girgiza kaina nayi nace"Barshi zan karasa dainng din.'' godiya sukayi nace"Kuje ku cigaba da aikin ku." Gabad'aya suka mi'ke da sauri suka bar gurin, waya ta nake dubawa text dinsa ya shigo, da sauri na duba.
_"Ina fata kin tashi lafiya."?_
Abinda ya rubuta kenan, kamar na bashi amsa sai kuma na kyaleshi idan so yake ya tabbatar da lafiya ta ai yasan inda nake, mikewa nayi da wayar a hannuna na nufi gurin cin abincin.
'Bangaran Yarima kuwa yana can gurin Lawisa yana cin amarcinsa so yake ya nuna wa Sumayya kuranta a ganinsa wannan halin ko'in kular da yake nuna mata zai sanya tayi laushi tabi ra'ayinsa, gabadaya ya manta da cewar Sumayya mai taurin kai ce akan Gaskiya ba kuma ta munafurci shi ya kamata ya fad'awa kowa halinta amma ya manta halinta yake tunkarar ta da abinda shi kansa yasan ba mai kyau bane.
Ina kokarin barin daining ya shigo cikin jallabiya milk kallo daya nayi masa na kauda kaina, cigaba nayi da duba wayar hannuna, tsayuwa yayi a kaina yana fadin"Salamu alaikum." a nutse na dago kaina na amsa da "Wa'alaikassalam." Dan ta'be baki yayi yace."Ya kike."? share shi nayi dan naji ciwon abin.'"
"Sumayya." dagowa nayi muka hada ido. yace."Kina ji ina gaisheki kinyi shuru."
"Wace irin gaisuwa ce.'' nafada da rashin walwala." Mirmushi yayi yaja kujera yana kallona, nace"Barka da asubah.'' hankalinsa kan tea din dake gabana ya amsa, cup din tea din ya dauka yana sha, nace"Ka bari na hada maka wani mana." girgiza min kai yayi sunkuyar da kaina nayi ina dube dube a waya.
"Sumayya." dagowa nai ina kallonsa da mamakin yanda yake kiran sunana kamar shi ya rad'a min."
"Na'am." na amsa cikin rashin walwala, yace." Ba kiga text dina ba." shuru nayi yace."Ko bakya ji ne."?
Hajiya Karima tace"Aikuwa dole a nuna masa ya sani yarinyarsa yar arziki ce idan ke ba zaki nuna masa ba zan kaiwa Huwaila ta nuna masa." Tana gama maganarta ta mike a fusace! Jakadiyarta tabi bayanta tana rangwad'a bud'a!
Jikina ne yayi sanyi na riga na fahimci abinda keda akwai har yaushe Lawisa ta tare a d'akinta wata Mu'amular aure ta shiga tsakaninsu! wani irin kishi mai zafi ya tokare min kirjina! Muryata ce ta dawo dani nutsuwata. shuru nayi dan banda abinda zance akan al'amarin, ta cigaba da cewa"Kiyi hakuri da duk abinda zaki gani kinji ko ki zauna lafiya da Lawisa kada ki dauketa a matsayin kishiyarki 'yar uwarki ce duk sharrin da za tayi miki ke kiyi mata alkairi Allah zai kare ki daga sharrinta! a sanyaye nace"Insha Allah Mamma." Tana kokarin magana suka shigo a tare, Sunyi ado na sarauta ita dashi sunyi kyau sosai! Mamma sakin fuskarta tayi tana amsa sallamarsu, ni kam gabana ne ya dinga faduwa ina mamakin sharrin d'a namiji har yaushe suka shirya suka daina fad'a da juna! shakuwar su ta bani tsoro tamkar masoyan da suka shekara dubu suna soyayya, gabadaya ji nayi na tsargi kaina, na kasa dago kaina na kallesu ina ji suna magana da Mamma amma fargabar kallonsu nake sabida bana son yayi min kallon wulakancin daya saba." Sai kawai na yanke shawarar barin gurin domin ina ganin kamar hakan shine ya dacewa dani.
"A'a Sumayya ya zaki tashi kuma ana hira ni banga ma kun gaisa da junanku ba."! Dauriya na aro nace" Mamma zanje na kwanta ne wallahi duk na gaji." Lawisar na kalla nace"Ranki ya dade barka da safiya." a takaici ta amsa da "barka dai." na kalleshi tare da daure fuskata nace"Ranka ya dade barka asuba." Da d'an murmushi a fuskarsa ya amsa da "Barka dai gimbiya." kallonsa nayi ina mamakin murmushinsa A gaskiya mutumin nan shu'umi ne baka ta'ba gane inda ya dosa wai harda kirana gimbiya. gurin na bari ina mamakin sauyawarsa....
*Na kudi ne*
Kada ki karanta min littafi baki biya ba, keda kika futa da littafin keda Allah! idan kina so ki biya ga yanda abin yake....Vip gruop#600 normal gruop#300....account... 0542382124...Binta umar gtbank....idan kati zaki turo #400 ne sai kiyi min mgn ta WhatsApp da wannan number
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
2/11/21, 2:28 PM - ???: *SADAUKARWA NE*
*GA*
*HAJIYA SHAFA'ATU S YARI*
(Kainuwa dashan Allah✊ðŸ?)
93
Koda na shiga dakin kasa aikata komai nayi nai zaune a gefan gado tare zabga tagumi ina mamakin abubuwan da suke faruwa, al'amarin Magajin sarki da Lawisa ya tsaya min a raina mutuka na dinga mamakin sanda suka shirya tsakaninsu, dan ganinsu a yanzu yasa na fahimci a kwai k'auna a tsa'kaninsu, " Watakila ita din ta amince da tsarinsa shine dalilin da yasa kika ga sun hade kansu." zuciyata ce ke fada min haka..... gaskiya kam da akwai alamar haka dan da bata amince da bukatarsa to da ba zasu samu jituwa irin haka ba girgixa kaina nayi ina mamakin wauta da rashin dubara irin nata gaskiya idan da gaske ha sashena ya tabbata gaskiya ne to gaskiya tayi wauta! a maimakon ta bari taga ta haihu kafin ta amince masa kawai saboda tana jin tsoron 'bacin ransa ta cutar da kanta('Kalubale ga matan dake yin tsarin iyali bai tare da sun tabbatar suna haihuwa ko basa haihuwa ba kawai kiga mace saboda rashin wayo ta biyewa miji saboda so yayi ta dibga mata kwayoyi daga karshe ciwo ya hanaki haihuwa shi kuma yaje ya auro wata babu abinda ya dame shi mata muyi hattara) ajiyar zuciya na sauke ina sake mamakin al'amarin, ni kam duk rintsi ba zan amince da wannan tsarin ba...........Shigowarsa dakin ce tasa na saurin kallon bakin kofa, ya mayar da kofar ya rufe dakin, a nutse ya karaso inda nake, tsayuwa yayi a kaina yayi min rumfa, na dago kaina ina kallonsa sai naga fuskarsa a sake sa'banin kwanaki........"Ka zauna mana." nafada ina nuna masa gefena." murmushi yayi yace."Kin bani ikon zama kenan."? shuru nayi masa, ya zauna inda na nuna masa, zamana na gyara ina kallonsa. ya kai hannu zai tsokane min ido nayi gaggawar dauke fuskata , yace."Tun a falo kike kallona ko na sanja miki ne."? girgiza kaina nayi nace"A'a ina mamakin halinka ne." Dan bata fuska yayi yace."Wane irin hali ne dani."? shuru nai, ya kamo hannuna na dama yana duba lallen da'a ka zana min." a baki yasa yana tsotsa! tsigar jikina ce ta tashi da sauri na janye yatsuna ina kallon gefe guda
Matsoni yayi sosai cikin taushin murya yace."Kin samu Labarin tarewar,Lawisa ko." shuru nayi gabana na bugawa kusancina dashi yasa naji wani irin bakon yanayi yana ziyartata! wuyana ya sumbata "Mylov."
A sanyaye na kalleshi dan gabadaya jikina ya mutu saboda abubuwan da yake min.
'Kan'kance ido yayi yace."Yaushe ne zaki tare a naki dakin." ? dan janye jikina nayi nace" Nima ban sani ba." shuru yayi yana cigaba da ya mutsa min jiki. "Dan Allah ka bari." nafad'i maganar can kasan makoshi! Yace."Wannan kamshin dake jikinki nake so." Fuskarsa na ture na mike daga gurin, jikin mudubi na jingina ina kallonsa gabadaya sha'awa nake ji a jikina duk na rasa yanda zanyi ban'taba riskar kaina cikin irin wannan yanayin ba sai a wannan lokacin. daf dani ya tsaya hucin numfashinsa na sauke a fuskata, kauda kaina nayi cikin damuwa nace"Dan Allah ka fita." fuskata ya tallafo da hannayensa yace."Ba zan fita ba sai nasha bakinki." da sauri na kalleshi gira ya daga min yana kokarin kamo bakina da nasa, yun'kurin barin gurin nayi ya matseni jikin mirror kayan shafar dake jere a kai suka zubo kasa, bakina yasa a nasa ya shiga tsotsa yana shashshafa jikina, kasa hanashi nayi kawai na tsinci kaina da lumshe ido sosai nake jin dadin abinda ke faruwa a tsakaninmu......Ido jawur ya kalleni yace."Da dadi ko."? gurin na bari da sauri ya biyo ni ya zauna kusa dani, hannuna ya rike ya kira Sunana, kallonsa nayi ina kokarin daidaita nutsuwata yace."Ina fatan kin shirya zama dani da ra'ayina." gabana ya fadi nace"Ban fahimci maganarka ba." yanayinsa ya gyara babu wasa a tare dashi yace." Kin manta maganar mu ta kwanaki kenan."! ta'be bakina nayi nace"Gaskiya na manta."
Ya shiga girgiza kai yana kallon kasan kafet, yace." Nasan kawai kin fadi hakane ba wai dan kin manta da maganata ba to inaso na kara tuna miki cewa "Ni Ali ina nan kan ra'ayina koda zaku haihu ba yanzu ba tukkuna sai na gama morewa."
Kai tsaye nace"Idan Allah ya kawo haihuwar kuma ya zakayi."? "Allah ba zai kawo ba insha Allahu ina da matakan Kariya." mirmushin takaici nayi nace"Kada kayi mamaki da hukuncin ubangiji duk dabarunka idan ya zartar da ikonsa babu yanda za kayi.''
Hannu ya daga min yana kallona da wata irin fuska. dauke kaina nayi daga barin kallonsa, rai a bace ya mike ya fita, tsaki naja a fili nace"Wallahi ba zan yarda da wannan yahudancin ba sai dai duk abinda za'ayi ayi.
A daran ranar Mamma ta shiryani sosai kana ta kama hannuna ta kaini har dakina kafin kuma tayi min sallama sai da ta jima sosai dani tana min nasiha kuka sosai nayi da kyar! na bari ta tafi yanda na lura itama tana alhinin rabuwa dani daurewa kawai takeyi.......haka na kasance tsayin dare ni kadai a daki ba tare da ya shigo gurina ba har garin Allah ya waye! sosai nayi mamakin lamarin wato fushi yake akan abinda ya faru tsakanina dashi, idan kuwa hakane zai dade yana fushi dani sai dai idan ya gaji ya daina dan bazan yarda ya cutar dani ba.
Wanka nayi tsaf na shirya jikina na fito falo nan na samu sabbin hadimai suna ta goge goge zubewa sukayi suna gaishe ni, na amsa cikin sakin fuska, zama nayi kan kujera duk suka tsuguna a gabana nace"Ya sunanku.'"?
"Ni sunana Mariya"
"Sunana Sakina"
"Ni kuma Sunana Sadiya."
Nace"To ina so ku zauna dani tsakani da Allah dan Allah ku rike amana da gaskiya kuma kada ku bari a cutar da wani ta hanyarku''
Suka ce "Insha Allahu zamu kula." Mariya tace"Ko a kawo miki abin karin kummalo nan."? girgiza kaina nayi nace"Barshi zan karasa dainng din.'' godiya sukayi nace"Kuje ku cigaba da aikin ku." Gabad'aya suka mi'ke da sauri suka bar gurin, waya ta nake dubawa text dinsa ya shigo, da sauri na duba.
_"Ina fata kin tashi lafiya."?_
Abinda ya rubuta kenan, kamar na bashi amsa sai kuma na kyaleshi idan so yake ya tabbatar da lafiya ta ai yasan inda nake, mikewa nayi da wayar a hannuna na nufi gurin cin abincin.
'Bangaran Yarima kuwa yana can gurin Lawisa yana cin amarcinsa so yake ya nuna wa Sumayya kuranta a ganinsa wannan halin ko'in kular da yake nuna mata zai sanya tayi laushi tabi ra'ayinsa, gabadaya ya manta da cewar Sumayya mai taurin kai ce akan Gaskiya ba kuma ta munafurci shi ya kamata ya fad'awa kowa halinta amma ya manta halinta yake tunkarar ta da abinda shi kansa yasan ba mai kyau bane.
Ina kokarin barin daining ya shigo cikin jallabiya milk kallo daya nayi masa na kauda kaina, cigaba nayi da duba wayar hannuna, tsayuwa yayi a kaina yana fadin"Salamu alaikum." a nutse na dago kaina na amsa da "Wa'alaikassalam." Dan ta'be baki yayi yace."Ya kike."? share shi nayi dan naji ciwon abin.'"
"Sumayya." dagowa nayi muka hada ido. yace."Kina ji ina gaisheki kinyi shuru."
"Wace irin gaisuwa ce.'' nafada da rashin walwala." Mirmushi yayi yaja kujera yana kallona, nace"Barka da asubah.'' hankalinsa kan tea din dake gabana ya amsa, cup din tea din ya dauka yana sha, nace"Ka bari na hada maka wani mana." girgiza min kai yayi sunkuyar da kaina nayi ina dube dube a waya.
"Sumayya." dagowa nai ina kallonsa da mamakin yanda yake kiran sunana kamar shi ya rad'a min."
"Na'am." na amsa cikin rashin walwala, yace." Ba kiga text dina ba." shuru nayi yace."Ko bakya ji ne."?