← Book details Kwarya Tabi Kwarya Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 75 OF 90

Sashe 75

Kwarya Tabi Kwarya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Ina cikin cud'a jikina ya shigo, da sauri na sunkuyar da kaina na fara kokarin tsugunawa, a nutse ya karaso kusa dani! na jingina da bango ( garu) gabana na fad'uwa matsoni yayi sosai ya kar'bi sosan hannuna ya cigaba da cud'a min jiki.....a sanyaye nace"Dan Allah ka bari ka fita kada ka 'bata jikinka." girgiza min kai yayi yace."Gimbiya ai yau ranar kice ki bari kawai nayi miki hidima." shuru nai masa ya cigaba da goga soso a jikina yana watsa ruwa, ajiyar zuciya na sauke nace"to nagode sai ka bari nayi wankan tsarki ko." Ido jawur ya matsa gefe jikinsa dik ya 'baci da kumfar sabulu, yace."Kiyi maza kiyi ina jiranki."

Nasan halin nacin sa shiyasa banyi wata maganar ba na fara wankar tsarki kamar yanda addinin musulunci ya tanada.......Babban towel ya miko min. na kar'ba a nutse na daure jikina, ya miko min hijabina nasa, hannuna ya rike muka fito daga toilet din a tare, dakin babu kowa na kalleshi ya kalleni, a sanyaye nace"Ina Mamma."? Yana dan mirmushi yace."Ta fita da bedshirt dinki wai sai ta nunawa mutane kema cikakkiya ce." Kunya ce ta rufe ni nace"Wallahi banji dadin kiranta da kayi ba." Yace."My love kece kika tsaya gardama shiyasa na kirata ta taimaka miki." ajiyar zuciya na sauke na zauna gefan gado.....Vasillin ya dauko ya zauna kasan kafet a nutse ya fara shafa min, kallonsa kawai nake ina mamaki! wai yau shine ke shafa min mai! mikewa yayi ya bude wardrobe doguwar rigar shadda ya dauko min da pant da breziyya, yace."Kar'ba kisa ko na k'arasa ladana." Kar'ba nayi da sauri! ya juya ya sake nufar wardrb din kayansa ya dauko yana canzawa, damar dana samu kenan nayi saurin kimtsa jikina na zauna.........Yana gyara necktie d'in wuyansa yace." Zan dan shiga asibiti amma ba zan dad'e ba zan dawo ki kula da kanki kinji ko." Kaina na d'aga masa, yace." Wad'ancan magungunan nakan mirror ki daure kisha idan kinyi breakfast zasu taimaka miki." Nace"To nagode kai ba zaka tsaya kayi break din ba."

Agogon hannunsa ya duba yace."Babu lokaci sumayya akwai marasa lafiya sosai da nayi al'kawarin ganinsu a yau yanzu nasan idan naje zan samesu suna zaman jirana so kada ki damu zan samu coffee nasha a ofis."

Nace"To ko dai a kawo maka abinci." ? Girgiza kansa yayi yace." Nace miki zan dawo da wuri okey." binsa nai da kallo yace."Sai nadawo."' a sanyaye nace "Allah ya bada sa'a." da sauri ya bude kofa ya fita.........Na jima a dakin kafin na fita falo, suna zaune ganin fitowa ta suka mike tsaye gaisawa mukayi a hankali na zauna akan kujera, Mariya tace"Ranki ya dade a kawo miki kayan karin nan."? ina kokarin magana Jakadiyar Mamma ta shigo hannunta rike da wani madaidaicin kwando...........

*Na kudi ne*
Koda zaki ganshi a gruops na sata ne idan kina bukatar ki biya kudin karatu ga yanda abin yake vip gruop#600 normal gruop#300...account... 0542382124....Binta umar gtbank....idan kati zaki turo #400 ne sai kiyi min mgn ta WhatsApp da wannan number
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
2/11/21, 2:28 PM - ???: *SADAUKARWA NE*
*GA*
*HAJIYA SHAFA'ATU S YARI*
(Kainuwa dashan Allah✊�)
100
Koda ya fito daga toilet din kasa kallonsa nayi kaina a kasa har ya gama abinda yake yazo yana kokarin zama kusa dani nai saurin tashi da kokarin dauke bedshirt din da ya 'bata, ba tare da yace wani abu ba ya mike na janye bedshirt din na nufi toilet dashi raina duk a 'bace! koda na fito daga toilet din samunsa nayi har ya kwanta da alama ma bacci ya daukeshi, kayan bacci nasa na kwanta kan kujera tare da rufe jikina da hijabina! da kyar na samu bacci ya d'auke ni............Sai misalin shida shaura muka tashi dan nida shi bacci mukayi sosai sai dana bari tukkuna ya gama uzirinsa sannan na shiga toilet din a gurguje nai wanka na dauro alwala na fito na same shi yana kimtsawa, kauda kaina nayi daga kansa naje ina kokarin fito da kayana........."Sumayya." naji ya kira sunana, juyowa nai ina kallonsa, yace."Me yake damunki ne naga kin tashi cikin rashin walwala ko bakya jin dadi ne."? A nutse nace"Lafiyata lau kawai yanayin rayuwa ne." karasowa yayi inda nake tsaye ya rike kuguna tare da dora kansa a kafadata yace."My love ban yarda ba akwai abinda ke damunki please kada kisa na fita cikin damuwa." Dan tureshi nayi na bar gurin........Kallon mamaki! ya bita dashi kafin ya girgiza kansa, cigaba yayi da shirye-shiryensa ba tare daya sake kulata ba......Kimtsa jikina nayi nasa hijabi na tayar da sallah, ina kokarin sallama ya fice daga dakin, ajiyar zuciya na sauke ina bin kofar da kallo, abin ne yake bani mamaki da haushi! da gaske dai mutumin nan baya son haihuwa tunda gashi nan duk wasu matakan hana haihuwar ya dauka wato idan shi bukatarsa zata biya gurin sex bashi da damuwa wannan al'amarin akwai cutarwa a ciki (Tsarin iyali ne na musulunci wanda Annabi Muhammad SAW ya koyar amma kuma yin hakan baya hana haihuwa idan rabo ya rantse komai tsantsenin mutum sai ciki ya shiga....Sannan kuma ta wani 'bangaran hakan na ragewa ma'aurata jin dadinsu misali idan namiji yazo zaiyi release dole zai fita daga cikin ramin hakan zai rage masa jin dadin ta 'bangaran mace kuwa idan baki da saurin kawowa namiji na samun satisfied zai barki da wahala wani namijin idan ya kawo sau daya shikkenan ya gama duk abinda zakiyi masa ba zai sake tashi ba, kamar dai Yarima yana da kar'fin sha'awa amma kuma baya dogon zango yake gamsuwa kuma idan yayi sau d'aya baya 'karawa! ita kuma Sumayya tana da nisa sosai tana bukatar dogon zango kafin ta gamsu gashi an samu matsala ta 'bagaransa a lokacin da take kan ganiyar jin dadinta a lokacin shi kuma yake gamsuwa kuma saboda gudun haihuwa ya cire jikinsa ya barta da wahala, duk da bata san kan al'amarin sosai ba ta tabbatar da cewa akwai cutuwa a ciki dole ne ta nemawa kanta mafita tun kafin tafiya tai nisa.................Ta jima tana tunane-tunane kafin ta mike jiki a sanyaye ta fita falo ba tare data cire hijabin jikinta ba.

To koda ya dawo da daddare ma sabgar gabansa yayi ya fita ba tare da ya tanka mata ba ta lura yaji haushin abinda tayi masa d'azu shine dalilin da yasa yayi watsi da ita da al'amarinta......Sai da tayi bacci ya shigo dan yana can tare da Shatima suna hira, wanka yayi yasa kananun kaya na bacci ya kwanta kusa da ita.

Kwanciyarsa a kusa dani yasa na bud'e idona jikina na janye ina addua akan Allah yasa kada ya nemi wani abu, kafin ma na gama tunani naji shi a jikina yana shafa wuyana shiru nai masa ina ji yana kesses din baya yana sake matseni a jikinsa, na dinga jin wani irin yanayi a jikina, janyewa nayi, ya mike zaune rai a b'ace! yace."Wai meye hakane? kina abu sai kace 'Yar kauye."

Shuru nayi yace."Kin san duk fushin da kike ba zai hanani biyan bukatata ba me nayi miki tun safe kike fushi na tambayeki dalili kince babu komai."

Uffan bance masa ba, ya koma ya kwanta tare da birkitoni kansa, ringume ni yayi tsam! yana kokarin sa bakinsa a nawa, yanda yake min yasa gabadaya sha'awata ta tashi, jikina ya mutu na kyaleshi yana ta juya ni yanda ransa keso.

Banji zafi sosai ba kasancewar ina da bukatar al'amarin yasa na sakar masa jikina gabad'aya muka fita cikin hayyacinmu yauma kamar jiya yana jin zaiyi release yayi yunkurin cirewa hanashi nai na rikeshi jikina sai rawa yake ni kadai nasan irin halin da nake ciki! da karfi ya fizge jikinsa kan cinyata ya zubar da sperm din. Ya wani kwanta a kaina yana sakin nishi! takaici yasa wasu zafafan hawaye suka kwaranyo min, hannu nasa da sauri na goge na shiga turesa daga jikina.

Ba tare da wata damuwa ba ya mike ya nufi toilet, mikewa zaune nai ina duba jikina da duk ya 'bata min wannan wace irin rayuwa ce sai kace wanda yake auratayya da karuwa! karuwai ne ba'a san haihuwa dasu ake zuba musu sperm a jiki amma matar sinna a dinga yin wata irin mu'amula da ita irin ta yahudawa." Kuka ne yake kokarin kufce mata tana kokarin danneshi...........Yana fitowa daga toilet din ya kimtsa jikinsa yazo yana kokarin kwanciya bedshirt din yake turewa dan a tunaninsa shima ya 'baci! Mikewa nai na bar masa gurin, wanka nayi na fito na kimtsa jikina kujera na nema na kwanta zuciyata na wani irin zafi!

"Sumayya."! naji ya kira sunana murya a sama! shuru nai masa.

Yace." Wane irin abune wannan kika tsiro dashi zaki bar gado kije kujera ki kwanta.'' ? kamar da dutse yake magana, A fusace! ya mike zaune tare da kunna bedlamp yana kallon inda take kwance.

"Bakya ji ne ina miki magana."? murya a cunkushe nace" Ina ji.'' yace."Okey to ki dawo ki kwanta kusa dani." da sauri nace"Dan Allah ka rabu dani nai kwanciyata anan dan banga amfanin kwanciya a kusa da kai ba.''

Shuru yayi na mintu biyu kafin ya d'aga kafad'a alamun rashin damuwa bedlamp din ya kashe ya koma ya kwanta tare da rufe jikinsa da bargo, bacci mai nauyi ne ya daukeshi ni kam sai can dare na samu da kyar bacci ya dauke ni.
Chapter 75 · 0% Book details