Sashe 21
Kwarya Tabi Kwarya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yana zaune a inda yake ganin shigowata yasa ya fara yunkurin sauka kasa. da sauri na janye kwandon abincin dake gaban gadon ya zuro kafafunsa a nutse ya mike tsaye bayansa nabi da kallo ganin ya nufi toilet yasa na sauke ajiyar zuciya.
Ina tsaye a gurin ya fito muka hada ido, kaina na sunkuyar kasa ina jin faduwar gaba kada'n kad'an, idan na kalli fuskarsa sai naji zuciyata na karyewa nima yanzu na tabbatar da cewa yana da makiya gaba da baya dalilin daya sa kenan naji zan iya sadaukar da rayuwata a kansa tausayi yake bani.
K'asan kafet ya zauna ba tare daya kalleni ba yace."Ki zuba min abinci nasha magani na kwanta bacci nakeji." Nace"to ranka ya dad'e." Kwandon abincin dake gabana na janyo na fara kokarin fito da fulas din dake ciki......Yace."Kada ki bude wannan dauko wancan na aunty Sakina shine nake bukata dan nayi mata al'kawarin cin abincinta."
A nutse na mayar da fulas din hannuna na janye kwandon gefe na dauko wanda ya bukata.
Cikin nutsuwa na fito da komai na kwandon na dauki plate mai dan zurfi na bude fulas din dake dauke da abincin. pride rice ce a ciki taji kayan lambu da nama amma kuma qamshin da take yasha bambam dana lafiyayyan abinci....Tsirawa cikin fulas din ido nayi ina duba abincin ciki. nan na hango taratsatsin magani a ciki dan wani gefan ma har ya rine da kalar maganin, kallonsa nayi gabana na fad'uwa yanzu ya za'ayi na fad'a masa abinda ke da akwai.
Kallona yayi yana yamutsa fuska yace."Zaman me kike ne ke nake jira fa." murya na rawa nace"Ranka ya dade abincin ya lalace." Wani irin kallo ya watsa min da fadin"Kamar yaya ya lalace."? Nace"Eh duba ka gani wallahi ya lalace gashinan kamshin sa ya sanja."
Tsaki yaja tare da fadin"Kinga bana son wata magana ki zuba min abinci naci koda tsutsa ke fita a cikinsa to tunda nayi alkawari sai na cika." shuru nayi ina sake sake a raina.
"Wai ba zakiyi aikin dana saki ba." Cikin tsawa yay maganar.......Cikin jin tsoro nace"Wallahi abincin bashi da kyau ba zaka ci ba." Ya dinga kallonta yana mamakin maganarta, a fusace! yasa hannu zai Dauki fulas din abincin nayi gaggawar daukewa. bayana nasa fulas din ina kallonsa kwallah ta cika kwarmin idona.
A murtuke yace."Ina wasa dake ko."? girgiza kaina nayi ina nufin aa. Yace."To zuba min abinci bani da lafiya bana son hayaniya." Hannu nasa na dauke kwallar data taru a idona nace"Sai dai na zuba maka wancan dan wannan da kake so kaci bashi da kyau." Yace."Wai cikin ki ko nawa ? ina ruwan ki idan naci lalataccan abinci cikina ne ba naki ba sannan nayi wa 'yar uwata al'kawari zanci abinda ta kawo min."
Nace"Kayi hakuri ba zan iya baka kaci abinda zai cutar da kai ba dan kai amana ne a hannuna." Kallona yayi yana mamakin maganata, yace." Wai Saboda me bakya son naci abincin aunty Sakina ne."? bakina ne ya su'buce da fad'in "Saboda akwai guba a ciki."
Gani nayi ya murtuke fuskarsa "me kike nufi? kina nufin anty Sakina zata cutar dani kome."? kai tsaye na daga kaina " Zata iya cutar da kai tun ba.......! kafin na karasa ya wanka min mari a kumatuna. cikin gigita nake kallonsa bakina na wani irin rawa so nake na fadi karshen maganar amma na kasa sakamakon marin daya waska min. kallon banzan da yake min yasa nayi gaggawar yin kasa da kaina.
*BINTA UMAR ABBALE*
*LAST FREE PEGE*
Kada ki sake ayi wannan tafiyar babu ke 'Yar uwa kada ki saka ganin kyashi a kan abinda kike so ki kauda kanki ki biya #300 ki karanta littafin nan hankali kwance........Vip gruop#600 Normal gruop#300 idan kati zaki turo #400 ne.
*PAID BOOK*
NANA KHADIJA
YARO DA KUDI
GIMBIYA BALARABA
BABBAN YARO
MASHAHURI
SADAUKI OMAR
LADIDI KWADAGA
TSANTSAR BUTULCI
DA WATA A KASA
NIDA YAYA SADAM
YAR BANGAR SIYASA
MADADI
Kai tsaye zaki iya samun wa'innan littafan idan kin tuntu'bi wannan numbers
*08089965176*
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
2/11/21, 2:26 PM - ???: *SADAUKARWA NE*
*GA*
*HAJIYA SHAFA'ATU S YARI*
(Kainuwa dashan Allah✊ðŸ?)
43&44
Yau dai nayi rantsuwar akan ba zan ta'ba jikinsa ba saboda na lura da gayya yake sani ina matsa masa sassan jikinsa da sunan tausa, na riga na gane ba manufarsa tausar ba burinsa kawai na dinga tatta'ba masa jiki yana sakin nishi da rungume fillo tun ina dau'ka abin nasa wasa har na tsargu da abunda yake a duk lokacin da nake masa tausar ya dinga juye juye a gadon yana matse fillo a kirjinsa idan yana ji da iskaci kuwa ya dinga danne min hannu kenan yana kwantowa jikina wannan dalilin yasa na gane ba tausar yake bu'kata ba.
Kafin goma na dare tayi zurga-zurgar jama'a yayi sauk'i, kamar koda yaushe muka shiga dakin domin yi masa bankwana yana zaune ragal dashi tamkar ba wanda yake jinya ba har wata qiba yayi ya kara haske hakan baya rasa nasaba da irin kulawar da yake samu a gurina , ni na tabbatar da cewa daba dan na tsaya a kansa ba da tuni makiya sun kaishi k'asa amma baya ganin hakan kullum cikin yi min masifa yake yana hantara ta mussaman idan yazo cin abinci nasa ido ko kuma na nuna ga wanda nake so yaci shi kuma sai yace ba zai ci ba, wanda bana so yaci shi zai ci, haka zamuyi ta jayayya da juna har sai Dr ya shigo ya raba gardamar dake tsakaninmu, haka yake hakuri yaci za'bin da nake so.
Su Haruna bayan sun masa sallama sun fita sai nima na kalleshi yana kokarin miqe kafa kan gadon nace"Nifa yau ba zan samu zaman tausar nan ba."?
Ya kalleni da fadin "Dalili."? Kai tsaye nace" Saboda ba itace manufarka ba." Shuru yay yana kallon wayarsa, Nace"Sai da safe." kai tsaye kofar fita na durfafa ina addua a cikin raina.
"Sumayya." Sunana naji ya kira tamkar a bakinsa aka rad'a sunan. tsayawa nayi ina kallonsa. gani nayi yana min sauk'akaken kallo cikin taushin murya yace."Zo muyi magana." Ganin alamar sassauci a tare dashi yasa na koma da baya
Gefansa ya nuna min a hankali yace."Zauna." banyi musu ba na zauna ina kallonsa. hannuwana ya rike a nashi yana min wani irin kallo wanda yasa tsigar jikina tashi, risinar da idona nayi dan ba zan iya jurar hada ido dashi ba.
"Kin same."? yafada a kasalance. Girgiza masa kai nayi nace" Sai ka fad'a." "Ina mutukar sha'awarki." Yafada yana bin ilahirin jikina da kallo.
Gabana ne ya dinga faduwa ina kallonsa ina mamakin maganarsa yana sha'awa ta wace irin sha'awa yake min.
Bakina na rawa nace"Ban gane maganar ka ba." Murmushi yay yasa hannu ya shafi gefan fuskarta da fad'in "Nasan dole zaki shiga mamaki da rud'ani in kikaji irin sha'awar da nake miki Sumayya komai na jikin ki yana burgeni yana k'yatar dani tun ranar dana d'ora ido a kanki na rasa gane kaina wallahi kinji rantsuwar musulmi kullum da sha'awarki nake kwana da ita nake tashi ki taimaka min ki bani kanki na mori albarkatun jikinki ni bance dole sai na shiga ramin ki ba wa'innan kawai nake so ki mallaka min." Yak'arashe maganar yana kokarin kai hannunsa kirjina........A zabure na bige hannusa na kalleshi ido cikin ido nace"Ina ce na fada maka ni ba 'yar iska bace ko."? Shuru yay yana kallona.
Cikin k'unar zuciya nace"Wato abinda zaka sakamin dashi kenan na kwana na yini a bautarka amma kake nema ka lalata min rayuwata to bari kaji ni ba 'yar iska bace jikina kuma na mijina ne wanda yake kaunata saboda Allah ya kuma biya sadaki aka daura mana aure da juna, kayi hakuri idan maganar da nayi ta b'ata maka rai kuma insha Allah ba zan fad'awa kowa ba." cikin rawar murya nake maganar ina mamakin al'amarin.
Kansa a kasa har na kare maganata ya kasa cewa uffan! haba ai dole yaji kunyar hada ido dani a ganina ban cancanci haka a gurinsa ba.......A sanyaye na zare hannuna dake cikin nashi na kama hanya na fita daga dakin,
a daran kafin nayi bacci na jima ina mamakin al'amarin dama jikina na bani sha'awata yake shiyasa kullum yake k'ureni da ido amma ban ta'ba tsammanin zai iya yin gaba da gaba dani ya fad'amin yana sha'awata na mallaka masa kaina, wato ashe dama a turai abinda yake aikatawa kenan.? humm! gashi dai fuskar salihai gareshi ashe shima shaid'anin kansa ne, to kuwa tunda haka ta kasance tilas nayi takatsantsan dashi domin kada ya samu nasarar cutar da rayuwata. da wannan tunanin bacci ya daukeni mara dadi da mafarka marasa kyawu.
Da safe tsaf muka sameshi kamar koda yaushe sai kamshin turare yake dakin ma haka, yana zaune a gefan gado suna magana da likita.
Muna shigowa likita yace."Yawwa gatanan ma ta shigo idan kayi breakfast din sai kasa maganin insha Allah anjima zan shigo a kwance daurin dake kanka.
"Okey." kawai yace ya dauke kansa, likita ya kalleni a nutse yace."Sumayya ga magungunan nan kan drowar ki bashi idan yayi break." Da sauri nace"Insha Allahu zan bashi.
Dr fita yay daga dakin, su Haruna suka shiga gaishe shi ya amsa a dakile yana kokarin kwanciya, fita sukayi daga dakin
A sanyaye nace"Yallabai barka da safiya ina fatan ka tashi lafiya." ? banza yayi min ya rufe idonsa, na dinga nazarin fuskarsa inaso nagano ainihin abinda yake damunsa, ba wani abu bane yake damunsa illah rashin samun had'in kanki dalilin da yasa kenan yake wannan fizge fizgen, zuciyata ce take min wannan maganar nace"Aikuwa idan hakane zai dad'e cikin kunci dan nayi rantsuwa da Allah babu wani namiji da zan mallakawa jikina sai mijina na sinna......."Ranka ya dade ka tashi kayi bre......."Fita a dakin nan."! Cikin tsawa ya fadi maganar har yana mikewa zaune." Dakewa nayi nace"Kayi hakuri dan Allah kayi break kasha magani kaji dai abinda dr yace ko."? da sauri ya sauko kwalayen maganin ya watso min a jikina. "Ki fita tun kafin na taso."
Ina tsaye a gurin ya fito muka hada ido, kaina na sunkuyar kasa ina jin faduwar gaba kada'n kad'an, idan na kalli fuskarsa sai naji zuciyata na karyewa nima yanzu na tabbatar da cewa yana da makiya gaba da baya dalilin daya sa kenan naji zan iya sadaukar da rayuwata a kansa tausayi yake bani.
K'asan kafet ya zauna ba tare daya kalleni ba yace."Ki zuba min abinci nasha magani na kwanta bacci nakeji." Nace"to ranka ya dad'e." Kwandon abincin dake gabana na janyo na fara kokarin fito da fulas din dake ciki......Yace."Kada ki bude wannan dauko wancan na aunty Sakina shine nake bukata dan nayi mata al'kawarin cin abincinta."
A nutse na mayar da fulas din hannuna na janye kwandon gefe na dauko wanda ya bukata.
Cikin nutsuwa na fito da komai na kwandon na dauki plate mai dan zurfi na bude fulas din dake dauke da abincin. pride rice ce a ciki taji kayan lambu da nama amma kuma qamshin da take yasha bambam dana lafiyayyan abinci....Tsirawa cikin fulas din ido nayi ina duba abincin ciki. nan na hango taratsatsin magani a ciki dan wani gefan ma har ya rine da kalar maganin, kallonsa nayi gabana na fad'uwa yanzu ya za'ayi na fad'a masa abinda ke da akwai.
Kallona yayi yana yamutsa fuska yace."Zaman me kike ne ke nake jira fa." murya na rawa nace"Ranka ya dade abincin ya lalace." Wani irin kallo ya watsa min da fadin"Kamar yaya ya lalace."? Nace"Eh duba ka gani wallahi ya lalace gashinan kamshin sa ya sanja."
Tsaki yaja tare da fadin"Kinga bana son wata magana ki zuba min abinci naci koda tsutsa ke fita a cikinsa to tunda nayi alkawari sai na cika." shuru nayi ina sake sake a raina.
"Wai ba zakiyi aikin dana saki ba." Cikin tsawa yay maganar.......Cikin jin tsoro nace"Wallahi abincin bashi da kyau ba zaka ci ba." Ya dinga kallonta yana mamakin maganarta, a fusace! yasa hannu zai Dauki fulas din abincin nayi gaggawar daukewa. bayana nasa fulas din ina kallonsa kwallah ta cika kwarmin idona.
A murtuke yace."Ina wasa dake ko."? girgiza kaina nayi ina nufin aa. Yace."To zuba min abinci bani da lafiya bana son hayaniya." Hannu nasa na dauke kwallar data taru a idona nace"Sai dai na zuba maka wancan dan wannan da kake so kaci bashi da kyau." Yace."Wai cikin ki ko nawa ? ina ruwan ki idan naci lalataccan abinci cikina ne ba naki ba sannan nayi wa 'yar uwata al'kawari zanci abinda ta kawo min."
Nace"Kayi hakuri ba zan iya baka kaci abinda zai cutar da kai ba dan kai amana ne a hannuna." Kallona yayi yana mamakin maganata, yace." Wai Saboda me bakya son naci abincin aunty Sakina ne."? bakina ne ya su'buce da fad'in "Saboda akwai guba a ciki."
Gani nayi ya murtuke fuskarsa "me kike nufi? kina nufin anty Sakina zata cutar dani kome."? kai tsaye na daga kaina " Zata iya cutar da kai tun ba.......! kafin na karasa ya wanka min mari a kumatuna. cikin gigita nake kallonsa bakina na wani irin rawa so nake na fadi karshen maganar amma na kasa sakamakon marin daya waska min. kallon banzan da yake min yasa nayi gaggawar yin kasa da kaina.
*BINTA UMAR ABBALE*
*LAST FREE PEGE*
Kada ki sake ayi wannan tafiyar babu ke 'Yar uwa kada ki saka ganin kyashi a kan abinda kike so ki kauda kanki ki biya #300 ki karanta littafin nan hankali kwance........Vip gruop#600 Normal gruop#300 idan kati zaki turo #400 ne.
*PAID BOOK*
NANA KHADIJA
YARO DA KUDI
GIMBIYA BALARABA
BABBAN YARO
MASHAHURI
SADAUKI OMAR
LADIDI KWADAGA
TSANTSAR BUTULCI
DA WATA A KASA
NIDA YAYA SADAM
YAR BANGAR SIYASA
MADADI
Kai tsaye zaki iya samun wa'innan littafan idan kin tuntu'bi wannan numbers
*08089965176*
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
2/11/21, 2:26 PM - ???: *SADAUKARWA NE*
*GA*
*HAJIYA SHAFA'ATU S YARI*
(Kainuwa dashan Allah✊ðŸ?)
43&44
Yau dai nayi rantsuwar akan ba zan ta'ba jikinsa ba saboda na lura da gayya yake sani ina matsa masa sassan jikinsa da sunan tausa, na riga na gane ba manufarsa tausar ba burinsa kawai na dinga tatta'ba masa jiki yana sakin nishi da rungume fillo tun ina dau'ka abin nasa wasa har na tsargu da abunda yake a duk lokacin da nake masa tausar ya dinga juye juye a gadon yana matse fillo a kirjinsa idan yana ji da iskaci kuwa ya dinga danne min hannu kenan yana kwantowa jikina wannan dalilin yasa na gane ba tausar yake bu'kata ba.
Kafin goma na dare tayi zurga-zurgar jama'a yayi sauk'i, kamar koda yaushe muka shiga dakin domin yi masa bankwana yana zaune ragal dashi tamkar ba wanda yake jinya ba har wata qiba yayi ya kara haske hakan baya rasa nasaba da irin kulawar da yake samu a gurina , ni na tabbatar da cewa daba dan na tsaya a kansa ba da tuni makiya sun kaishi k'asa amma baya ganin hakan kullum cikin yi min masifa yake yana hantara ta mussaman idan yazo cin abinci nasa ido ko kuma na nuna ga wanda nake so yaci shi kuma sai yace ba zai ci ba, wanda bana so yaci shi zai ci, haka zamuyi ta jayayya da juna har sai Dr ya shigo ya raba gardamar dake tsakaninmu, haka yake hakuri yaci za'bin da nake so.
Su Haruna bayan sun masa sallama sun fita sai nima na kalleshi yana kokarin miqe kafa kan gadon nace"Nifa yau ba zan samu zaman tausar nan ba."?
Ya kalleni da fadin "Dalili."? Kai tsaye nace" Saboda ba itace manufarka ba." Shuru yay yana kallon wayarsa, Nace"Sai da safe." kai tsaye kofar fita na durfafa ina addua a cikin raina.
"Sumayya." Sunana naji ya kira tamkar a bakinsa aka rad'a sunan. tsayawa nayi ina kallonsa. gani nayi yana min sauk'akaken kallo cikin taushin murya yace."Zo muyi magana." Ganin alamar sassauci a tare dashi yasa na koma da baya
Gefansa ya nuna min a hankali yace."Zauna." banyi musu ba na zauna ina kallonsa. hannuwana ya rike a nashi yana min wani irin kallo wanda yasa tsigar jikina tashi, risinar da idona nayi dan ba zan iya jurar hada ido dashi ba.
"Kin same."? yafada a kasalance. Girgiza masa kai nayi nace" Sai ka fad'a." "Ina mutukar sha'awarki." Yafada yana bin ilahirin jikina da kallo.
Gabana ne ya dinga faduwa ina kallonsa ina mamakin maganarsa yana sha'awa ta wace irin sha'awa yake min.
Bakina na rawa nace"Ban gane maganar ka ba." Murmushi yay yasa hannu ya shafi gefan fuskarta da fad'in "Nasan dole zaki shiga mamaki da rud'ani in kikaji irin sha'awar da nake miki Sumayya komai na jikin ki yana burgeni yana k'yatar dani tun ranar dana d'ora ido a kanki na rasa gane kaina wallahi kinji rantsuwar musulmi kullum da sha'awarki nake kwana da ita nake tashi ki taimaka min ki bani kanki na mori albarkatun jikinki ni bance dole sai na shiga ramin ki ba wa'innan kawai nake so ki mallaka min." Yak'arashe maganar yana kokarin kai hannunsa kirjina........A zabure na bige hannusa na kalleshi ido cikin ido nace"Ina ce na fada maka ni ba 'yar iska bace ko."? Shuru yay yana kallona.
Cikin k'unar zuciya nace"Wato abinda zaka sakamin dashi kenan na kwana na yini a bautarka amma kake nema ka lalata min rayuwata to bari kaji ni ba 'yar iska bace jikina kuma na mijina ne wanda yake kaunata saboda Allah ya kuma biya sadaki aka daura mana aure da juna, kayi hakuri idan maganar da nayi ta b'ata maka rai kuma insha Allah ba zan fad'awa kowa ba." cikin rawar murya nake maganar ina mamakin al'amarin.
Kansa a kasa har na kare maganata ya kasa cewa uffan! haba ai dole yaji kunyar hada ido dani a ganina ban cancanci haka a gurinsa ba.......A sanyaye na zare hannuna dake cikin nashi na kama hanya na fita daga dakin,
a daran kafin nayi bacci na jima ina mamakin al'amarin dama jikina na bani sha'awata yake shiyasa kullum yake k'ureni da ido amma ban ta'ba tsammanin zai iya yin gaba da gaba dani ya fad'amin yana sha'awata na mallaka masa kaina, wato ashe dama a turai abinda yake aikatawa kenan.? humm! gashi dai fuskar salihai gareshi ashe shima shaid'anin kansa ne, to kuwa tunda haka ta kasance tilas nayi takatsantsan dashi domin kada ya samu nasarar cutar da rayuwata. da wannan tunanin bacci ya daukeni mara dadi da mafarka marasa kyawu.
Da safe tsaf muka sameshi kamar koda yaushe sai kamshin turare yake dakin ma haka, yana zaune a gefan gado suna magana da likita.
Muna shigowa likita yace."Yawwa gatanan ma ta shigo idan kayi breakfast din sai kasa maganin insha Allah anjima zan shigo a kwance daurin dake kanka.
"Okey." kawai yace ya dauke kansa, likita ya kalleni a nutse yace."Sumayya ga magungunan nan kan drowar ki bashi idan yayi break." Da sauri nace"Insha Allahu zan bashi.
Dr fita yay daga dakin, su Haruna suka shiga gaishe shi ya amsa a dakile yana kokarin kwanciya, fita sukayi daga dakin
A sanyaye nace"Yallabai barka da safiya ina fatan ka tashi lafiya." ? banza yayi min ya rufe idonsa, na dinga nazarin fuskarsa inaso nagano ainihin abinda yake damunsa, ba wani abu bane yake damunsa illah rashin samun had'in kanki dalilin da yasa kenan yake wannan fizge fizgen, zuciyata ce take min wannan maganar nace"Aikuwa idan hakane zai dad'e cikin kunci dan nayi rantsuwa da Allah babu wani namiji da zan mallakawa jikina sai mijina na sinna......."Ranka ya dade ka tashi kayi bre......."Fita a dakin nan."! Cikin tsawa ya fadi maganar har yana mikewa zaune." Dakewa nayi nace"Kayi hakuri dan Allah kayi break kasha magani kaji dai abinda dr yace ko."? da sauri ya sauko kwalayen maganin ya watso min a jikina. "Ki fita tun kafin na taso."