Sashe 59
Kwarya Tabi Kwarya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Cikin inda-inda yace."Acp na fad'a maka wannan al'amarin 'kazaf........Kafin ya 'karasa ya bashi wani wawan mari! da bayan hannu! Muddibo jinsa da ganinsa ne suka dauke na hucin gadi! ya bude idanunsa da sukayi jajawur! dishi-dishi yake ganinsu, murya na rawa Yace."Ali Shatima kuna kallon cin zarafin da ake min kuna kallo ko.''? ko gezau babu wanda yayi..........Da 'karfi! Acp yayi magana, sai aka bud'e kofar ofis ne, jami'an d'azu ne suka shigo da sauri suka qame alamu gaisuwa, Yace."Soloman kuje dashi ku bashi kashi! idan yaji ajikinsa zai mana bayani." Da sauri suka nufeshi, Muddibo ya dinga daga hannunsa da fad'in "Kada ku ta'ba ni na fad'a muku ni nafi karfinku kuma wannan abinda kuke zargina dashi qazafi ne."!!!!!! Soloman ne ya buga masa kan bindiga a kansa cikin tsawa! yace." Mi'ke tsaye! Muddibo ya mike da sauri yana kallon 'yan uwansa dake zaune suna kallonsa, hannu yasa ya sharce gumin goshinsa, Soloman da dan uwansa suka tasa 'keyarsa......Bayan fitarsa da minti biyu Acp ya kallesu tare da fad'in" Nasan dukkanin ku ranku zaiyi rashin dadi a bisa abinda yake faruwa da d'an uwanku, wallahi kuyi hakuri banso mukayi haka dashi ba naso muyi komai cikin mutunci! amma taurin kansa ya janyo masa kask'anci na tabbata yanzu idan su Soloman suka dan bubbugeshi yaji wuya zaiyi mana bayani."
Magajin sarki ya sauke ajiyar zuciya mai zafi yace."Acp ko kusa ko alama bana tausayawa Muddibo wallahi duk irin hukuncin daya kamata a dauka a kansa bai dame ni ba.'' Shatima yace."Nima sam be bani tausayi ba wallahi saboda nasan dashi ne ya samu dama akanmu abinda zaiyi sai yafi haka
Acp ya bude baki kenan zaiyi magana, sukaji wani irin ihu!! Muddibo yaji bugu!! sai zunduma ihu! yake! Acp mikewa yayi ya fita ya barsu suna tattauna maganar.......kafin Acp ya isa gurin Middobo har ya suma! yace maza maza a yayyafa masa ruwa ya farfado, da sauri suka yayyafa masa ruwan sanyi a fuska.
A firgice ya bude ido ya gansu a tsaye a kansa kowanne da k'atuwar gora! hannunsa fuskokinsu tamkar towon dawar daya kwana biyu!
Had'a ido sukayi da Acp a take fitsari ya kufce masa bakinsa cike da jini yake kokarin magana, Acp ya tsuguna a gabansa yana kallonsa, yace."Yanzu zaka iya yi mana bayani ko a 'kara dukan"!!
Muddibo shuru yayi kansa na kallon kasa sai zare ido yake, Acp ya kalli su Soloman dake tsaye suna jiran umarni yace."Ku cigaba da aikinku ina ganin dukan be isheshi ba.!
Muddibo ya razana a firgice! ya daga hannuwa sama jikinsa na rawa yace.'' Kada ku dake ni zanyi bayani." Acp ya kalleshi tare da fadin "ka tabbata."? kansa ya daga hawayen nadama na zubo masa
Mikewa yayi ya kallesu cikin bada umarni yace." Ku kawo shi ofis." yana gama maganarsa ya fice.
A rirrike aka shiga dashi ofis din dan gabad'aya jikinsa ya saki bashi da karfi da kuzari ko kwabo tsabar duka da tashin hankali yasa duk kammaninsa suka sauya......Ali da Shatima suka dinga kallonsa ganin yanda duk kammaninsa ya sauya.
Acp zama yayi a kujerar dake fuskantarsa, sai da ya tabbatar da cewa ya dan samu nutsuwa tukkuna yace."Muddibo kai muke saurare." Ofis din ya dauki shuru na 'yan mintina kafin Muddibo ya fara magana cikin rawar murya yake musu bayanin abinda ya dinga faruwa a masarautar shine mussababi dan dukkanin mace-macen da akayi shine sanadi duk yana aikata hakane dan bukatarsa ta biya akan d'an uwan nasa.
Magajin sarki idanunsa sukayi jajawur! ya zubawa Muddibo ido yana mamakin al'amarin! shi kuwa Shatima sam bai damu ba saboda dama shi can yasan shine silar faruwar dukkaanin abinda yake faruwa.
Acp kansa na kasa yana rubutu a kan wata doguwar takarda, ya kai minti goma yana rubuce rubuce a takardar kafin ya dago kansa, yace."Muddibo da kuma ka musanta zargin da ake maka ko zaka iya fada mana dalili."?
Cikin nadama yace."Dole na musanta domin na kare kaina amma yanzu dana fahimci cewa asirina ya tonu ai gashi nan nayi maka bayani yanda ya kamata." Acp murmushi yayi ya cigaba da rubutunsa, bayan ya gama rubutun sai yayi magana da karfi tare da kiran Soloman, da sauri suka shigo. yace."Ku mayar dashi.'' da sauri suka nufeshi, suka mikar dashi tsaye, rirrikeshi sukayi zasu fita ya juyo yana kallon 'yan uwansa hawaye ne suka gangaro masa shikkenan kuma yasan tasa ta k'are a duniya yazo a banza zai koma a wofi!
Acp ya nannad'e takardar hannunsa cikin nutsuwa yace."Ranka ya dad'e mu nan mun gama aikinmu insha Allahu ranar litinin mai zuwa zamu tura shi kuto domin al'kali ya yanke masa hukunci muna rokon Allah ya
kiyaye gaba Allah ya tsare gabanka da bayanka dukkanin wani mai nufin ka da sharri muna rokon ubangiji Allah ya mayar dashi a kansa."
Magajin sarki ya sauke ajiyar zuciya tare da bashi a hannu cikin mutunci yace." Acp nagode kwarai da gaske kaima ina rokon Allah ya daukaka akan aikinka Allah kuma ya kareka da dukkanin abin'ki." Acp na murmushi ya amsa da ameeen." Ya mikawa Shatima hannu sukayi sallama da juna, har bakin mota ya kai su bai kuma bar gurin ba sai da ya tabbatar da cewa motocinsu sun fita daga station din cikin k'oshin lafiya........
*Na kudi ne..!*
Kada ki karanta min littafi idan baki biya baa, keda kika futa da book din keda Allah, idan kina so ki biya ga yanda abin yake....Vip group #600 normal gruop#300....account... 0542382124...Binta umar gtbank... idan kati zaki turo #400 ne sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
2/11/21, 2:28 PM - ???: *SADAUKARWA NE*
*GA*
*HAJIYA SHAFA'ATU S YARI*
(Kainuwa dashan Allah✊ðŸ?)
88
Yini nayi a kwance ina baccin gajiya sai daf da la'asar daya shigo Mamma ke sheda masa cewa tun bayan fitarsa nake bacci ban tashi ba kai tsaye dakin ya shiga, ya sameta kudindine a cikin bargo tana bacci ya jima a tsaye a kanta yana kallonta tausayinta na ratsa masa jiki, a hankali ya zauna gefan gadon yasa hannu ya janye bargon data rufa dashi, tafin kafarta ya shiga shafawa yana kiran sunanta a hankali, cikin bacci naji tsigar jikina na tashi yayin da kafata ta dama keyi min kaikayi janye kafar nayi ina sake jan bargon, ya janyo ni da sauri yana kirana, da sauri na bude idona, nan na ganshi dab dani a zaune! da sauri na mike zaune ina gyara bargon jikina cikin dubara na gyara zanina daya tattare daga ciki.........Kallona yayi cikin sassauci yace."My lov ashe tunda na fita bacci kike baki tashi ba bare kici abinci kisha magani." Kaina na daga masa ba tare da nace masa komai ba, yace."Okey to yanzu ya kike jin yanayin jikin naki."? A hankali nace "Da sauki kaina ne kawai yake min ciwo.'' yace." Shima zai daina insha Allahu, kije maza kiyi brush sai kizo kici abinci ko."?
A hankali na mi'ke ya rike hannuna da fad'in"Ko na taimaka miki ne? girgiza kaina nayi tare da kwace hannuna nayi gaba da sauri, to har na fito daga toilet din yana zaune a dakin, kai tsaye hijabi na duba cikin kayan dazu nasa a jikina na tsaya a kan dadduma domin gabatar da sallah, mikewa yayi ya fita daga dakin, ganin uku da rabi tayi yasa kawai na gabatar da sallahr la'asar na jima kan daddumar ina addua kafin na shafa a fuskata na mike a nutse da hijabin a jikina na fita daga dakin
Babu kowa a katon falon sai jakadiya tana 'yan gyare-gyare gaisawa mukayi tace"Ranki ya dade ai yau kinsha bacci sosai da sosai." cikin mamaki nake kallonta jin irin sunan data kira ni dashi, mirmushi tayi tace"Ga abinci can a shirye idan kina bukata sai na kawo miki inda kike."
Girgiza kaina kawai nayi ina kallonta nace"Ina Mamma."? da sauri tace"Ta shiga ciki domin tayi sallah."
Shuru nayi ina kallon kasan gurin lallai zama da mad'aukin kanwa guy nan ya koya min sara bini bini sai kawai na kurawa kasa ido sai kace me neman wani abu nazari da tunani ne idan Sukayi wa mutum yawa yake sanyawa ma kayi abu baka san kanayi ba shi dai al'amarin ya zame masa jiki magana daya biyu zai yi k'asa da kansa ya jima yana nisawa.
Muryarta naji ta doki kunnena."Ranki ya dade a tashi lafiya." da sauri nace"Jakadiya ki daina kirana da wannan suna yayi nauyi da yawa."
Murmushi tayi tace."Beyi nauyi ba ranki ya dade ya dace dake domin kin cancanta lokaci kadan zaki zama matar Yarima mai jiran gado kinga kuwa ai sunan daya dace a kira ki dashi kenan."
Shiru kawai nayi ina binta da kallo, tayi murmushi a nutse ta juya naga ta shige wani daki dake can k'urya nafi tunanin dakinta ne dan ganin yanda take shige da fice a dakin.
Falon na shiga bi da kallo ko ina tsaf tsaf dashi sai kamshi yake iri-iri gabadaya ma na kasa bambamce kamshin da falon yake komai ya tsaru kayan al'ada iri iri a falon ban ta'ba tsammanin akwai ranar da zata zo na zauna a kan kujerar falon ba sai gashi cikin ikon Allah yau nice a hakimce a kan kujera cikin shigar suttura irin ta sarauta har da alkawarin aure a tsakanina da dan sarki! a gaskiya babu abinda yafi gaskiya da rikon amana dadi a duniya gaskiyata da rikon amanata sun janyo min alkairi na zama abin kallo abin mutuntawa da ganin daraja na tashi daga baiwa na dawo mai 'yanci! hummm! rayuwa kenan idan Allah ya kaddara aurena da Yarima a matsayina na baiwa yar gidan Lawi mai hidima da dawakai watarana ina iya haifar sarki! kadan daga cikin ikon Allah kenan! ajiyar zuciya na sauke mai zafin gaske nasa hannu ina share hawaye dake zubowa a kumatuna.......shigowarsa yasa nayi gaggawar sunkuyar da kaina kasa ina dubarar goge fuskata, kusa dani ya zauna yana nani'kata kujerar kuma mai cin mutun daya ce dik ya takure ni.
Kasa dago kaina nayi na kalleshi saboda damuwa, idan da sabo yaci ace na saba da halayyarsa.
Magajin sarki ya sauke ajiyar zuciya mai zafi yace."Acp ko kusa ko alama bana tausayawa Muddibo wallahi duk irin hukuncin daya kamata a dauka a kansa bai dame ni ba.'' Shatima yace."Nima sam be bani tausayi ba wallahi saboda nasan dashi ne ya samu dama akanmu abinda zaiyi sai yafi haka
Acp ya bude baki kenan zaiyi magana, sukaji wani irin ihu!! Muddibo yaji bugu!! sai zunduma ihu! yake! Acp mikewa yayi ya fita ya barsu suna tattauna maganar.......kafin Acp ya isa gurin Middobo har ya suma! yace maza maza a yayyafa masa ruwa ya farfado, da sauri suka yayyafa masa ruwan sanyi a fuska.
A firgice ya bude ido ya gansu a tsaye a kansa kowanne da k'atuwar gora! hannunsa fuskokinsu tamkar towon dawar daya kwana biyu!
Had'a ido sukayi da Acp a take fitsari ya kufce masa bakinsa cike da jini yake kokarin magana, Acp ya tsuguna a gabansa yana kallonsa, yace."Yanzu zaka iya yi mana bayani ko a 'kara dukan"!!
Muddibo shuru yayi kansa na kallon kasa sai zare ido yake, Acp ya kalli su Soloman dake tsaye suna jiran umarni yace."Ku cigaba da aikinku ina ganin dukan be isheshi ba.!
Muddibo ya razana a firgice! ya daga hannuwa sama jikinsa na rawa yace.'' Kada ku dake ni zanyi bayani." Acp ya kalleshi tare da fadin "ka tabbata."? kansa ya daga hawayen nadama na zubo masa
Mikewa yayi ya kallesu cikin bada umarni yace." Ku kawo shi ofis." yana gama maganarsa ya fice.
A rirrike aka shiga dashi ofis din dan gabad'aya jikinsa ya saki bashi da karfi da kuzari ko kwabo tsabar duka da tashin hankali yasa duk kammaninsa suka sauya......Ali da Shatima suka dinga kallonsa ganin yanda duk kammaninsa ya sauya.
Acp zama yayi a kujerar dake fuskantarsa, sai da ya tabbatar da cewa ya dan samu nutsuwa tukkuna yace."Muddibo kai muke saurare." Ofis din ya dauki shuru na 'yan mintina kafin Muddibo ya fara magana cikin rawar murya yake musu bayanin abinda ya dinga faruwa a masarautar shine mussababi dan dukkanin mace-macen da akayi shine sanadi duk yana aikata hakane dan bukatarsa ta biya akan d'an uwan nasa.
Magajin sarki idanunsa sukayi jajawur! ya zubawa Muddibo ido yana mamakin al'amarin! shi kuwa Shatima sam bai damu ba saboda dama shi can yasan shine silar faruwar dukkaanin abinda yake faruwa.
Acp kansa na kasa yana rubutu a kan wata doguwar takarda, ya kai minti goma yana rubuce rubuce a takardar kafin ya dago kansa, yace."Muddibo da kuma ka musanta zargin da ake maka ko zaka iya fada mana dalili."?
Cikin nadama yace."Dole na musanta domin na kare kaina amma yanzu dana fahimci cewa asirina ya tonu ai gashi nan nayi maka bayani yanda ya kamata." Acp murmushi yayi ya cigaba da rubutunsa, bayan ya gama rubutun sai yayi magana da karfi tare da kiran Soloman, da sauri suka shigo. yace."Ku mayar dashi.'' da sauri suka nufeshi, suka mikar dashi tsaye, rirrikeshi sukayi zasu fita ya juyo yana kallon 'yan uwansa hawaye ne suka gangaro masa shikkenan kuma yasan tasa ta k'are a duniya yazo a banza zai koma a wofi!
Acp ya nannad'e takardar hannunsa cikin nutsuwa yace."Ranka ya dad'e mu nan mun gama aikinmu insha Allahu ranar litinin mai zuwa zamu tura shi kuto domin al'kali ya yanke masa hukunci muna rokon Allah ya
kiyaye gaba Allah ya tsare gabanka da bayanka dukkanin wani mai nufin ka da sharri muna rokon ubangiji Allah ya mayar dashi a kansa."
Magajin sarki ya sauke ajiyar zuciya tare da bashi a hannu cikin mutunci yace." Acp nagode kwarai da gaske kaima ina rokon Allah ya daukaka akan aikinka Allah kuma ya kareka da dukkanin abin'ki." Acp na murmushi ya amsa da ameeen." Ya mikawa Shatima hannu sukayi sallama da juna, har bakin mota ya kai su bai kuma bar gurin ba sai da ya tabbatar da cewa motocinsu sun fita daga station din cikin k'oshin lafiya........
*Na kudi ne..!*
Kada ki karanta min littafi idan baki biya baa, keda kika futa da book din keda Allah, idan kina so ki biya ga yanda abin yake....Vip group #600 normal gruop#300....account... 0542382124...Binta umar gtbank... idan kati zaki turo #400 ne sai kiyi min magana ta WhatsApp da wannan number
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
2/11/21, 2:28 PM - ???: *SADAUKARWA NE*
*GA*
*HAJIYA SHAFA'ATU S YARI*
(Kainuwa dashan Allah✊ðŸ?)
88
Yini nayi a kwance ina baccin gajiya sai daf da la'asar daya shigo Mamma ke sheda masa cewa tun bayan fitarsa nake bacci ban tashi ba kai tsaye dakin ya shiga, ya sameta kudindine a cikin bargo tana bacci ya jima a tsaye a kanta yana kallonta tausayinta na ratsa masa jiki, a hankali ya zauna gefan gadon yasa hannu ya janye bargon data rufa dashi, tafin kafarta ya shiga shafawa yana kiran sunanta a hankali, cikin bacci naji tsigar jikina na tashi yayin da kafata ta dama keyi min kaikayi janye kafar nayi ina sake jan bargon, ya janyo ni da sauri yana kirana, da sauri na bude idona, nan na ganshi dab dani a zaune! da sauri na mike zaune ina gyara bargon jikina cikin dubara na gyara zanina daya tattare daga ciki.........Kallona yayi cikin sassauci yace."My lov ashe tunda na fita bacci kike baki tashi ba bare kici abinci kisha magani." Kaina na daga masa ba tare da nace masa komai ba, yace."Okey to yanzu ya kike jin yanayin jikin naki."? A hankali nace "Da sauki kaina ne kawai yake min ciwo.'' yace." Shima zai daina insha Allahu, kije maza kiyi brush sai kizo kici abinci ko."?
A hankali na mi'ke ya rike hannuna da fad'in"Ko na taimaka miki ne? girgiza kaina nayi tare da kwace hannuna nayi gaba da sauri, to har na fito daga toilet din yana zaune a dakin, kai tsaye hijabi na duba cikin kayan dazu nasa a jikina na tsaya a kan dadduma domin gabatar da sallah, mikewa yayi ya fita daga dakin, ganin uku da rabi tayi yasa kawai na gabatar da sallahr la'asar na jima kan daddumar ina addua kafin na shafa a fuskata na mike a nutse da hijabin a jikina na fita daga dakin
Babu kowa a katon falon sai jakadiya tana 'yan gyare-gyare gaisawa mukayi tace"Ranki ya dade ai yau kinsha bacci sosai da sosai." cikin mamaki nake kallonta jin irin sunan data kira ni dashi, mirmushi tayi tace"Ga abinci can a shirye idan kina bukata sai na kawo miki inda kike."
Girgiza kaina kawai nayi ina kallonta nace"Ina Mamma."? da sauri tace"Ta shiga ciki domin tayi sallah."
Shuru nayi ina kallon kasan gurin lallai zama da mad'aukin kanwa guy nan ya koya min sara bini bini sai kawai na kurawa kasa ido sai kace me neman wani abu nazari da tunani ne idan Sukayi wa mutum yawa yake sanyawa ma kayi abu baka san kanayi ba shi dai al'amarin ya zame masa jiki magana daya biyu zai yi k'asa da kansa ya jima yana nisawa.
Muryarta naji ta doki kunnena."Ranki ya dade a tashi lafiya." da sauri nace"Jakadiya ki daina kirana da wannan suna yayi nauyi da yawa."
Murmushi tayi tace."Beyi nauyi ba ranki ya dade ya dace dake domin kin cancanta lokaci kadan zaki zama matar Yarima mai jiran gado kinga kuwa ai sunan daya dace a kira ki dashi kenan."
Shiru kawai nayi ina binta da kallo, tayi murmushi a nutse ta juya naga ta shige wani daki dake can k'urya nafi tunanin dakinta ne dan ganin yanda take shige da fice a dakin.
Falon na shiga bi da kallo ko ina tsaf tsaf dashi sai kamshi yake iri-iri gabadaya ma na kasa bambamce kamshin da falon yake komai ya tsaru kayan al'ada iri iri a falon ban ta'ba tsammanin akwai ranar da zata zo na zauna a kan kujerar falon ba sai gashi cikin ikon Allah yau nice a hakimce a kan kujera cikin shigar suttura irin ta sarauta har da alkawarin aure a tsakanina da dan sarki! a gaskiya babu abinda yafi gaskiya da rikon amana dadi a duniya gaskiyata da rikon amanata sun janyo min alkairi na zama abin kallo abin mutuntawa da ganin daraja na tashi daga baiwa na dawo mai 'yanci! hummm! rayuwa kenan idan Allah ya kaddara aurena da Yarima a matsayina na baiwa yar gidan Lawi mai hidima da dawakai watarana ina iya haifar sarki! kadan daga cikin ikon Allah kenan! ajiyar zuciya na sauke mai zafin gaske nasa hannu ina share hawaye dake zubowa a kumatuna.......shigowarsa yasa nayi gaggawar sunkuyar da kaina kasa ina dubarar goge fuskata, kusa dani ya zauna yana nani'kata kujerar kuma mai cin mutun daya ce dik ya takure ni.
Kasa dago kaina nayi na kalleshi saboda damuwa, idan da sabo yaci ace na saba da halayyarsa.