Sashe 11
Kwarya Tabi Kwarya Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
"Ke! dodo ne ni da zaki juya min ba okey zan saki yanzu ki shafa min vasillin din tunda abin hakane." Ji nayi yawun bakina ya bushe, nace"Dan Allah kasa kayanka baligin mutum kamar ka bai kamata ana ganin tsaraicinsa ba.
"Wa'azi za kiyi min kome."? Shuru nayi masa, yace." Malama Zo nan ki shafa min vasilin din a bayana." Kasa juyawa nayi ballantana naje nabi umarninsa. "Ko bakya ji ne." Hanci na shaqa kunyar duniya ta isheni nace"Dan Allah kayi hakuri ba zan iya ba." Tsaki naji yaja daga hakan be sake cewa komai ba ya cigaba da shafa mai a jikinsa.
"To na gama sai ki juyo.'' A hankali na juya kaina a 'kasa ban yarda na kalleshi ba, yace" Zo ki kar'bi maganin nasa Haruna yaje gurin seda magani ya siyo zo in nuna miki yanda zaku dinga bashi.
Zuwa nayi na durkusa gabansa a nutse ya fito da magungunan daga ciki leda ya shiga nuna min yanda qa'idarsu take, muryata na rawa nace"Allah ya saka da alkairi mungode." Yace."Ki koma yanzu ki bashi maganin kamar yanda nace amma ki tabbatar kafin ki bashi yaci abinci ya koshi." Ina kokarin miqewa tsaye nace"Insha Allahu yanda kace haka za'ayi." da ledar maganin a hannuna na kama hanyar fita daga dakin.
Ka shingid'a yayi tare da bin bayanta da shu'umin kallo, sajensa ya shafa yana lumshe idonsa gabad'aya yarinyar ta rikitashi duk wani abu da yake daurewa yake yi amma yana bukatar wacce zata d'ebe masa kewa.
Sai da na tabbatar da yaci ya k'oshi tukkuna na bashi maganin kamar yanda ya umarce ni, mahaifiyata na kalla dake kokarin gyara masa shimfida nace"koda da safe ban shigo da wuri ba ai kinga yanda na bashi maganin ko."? Tace"Eh na gani insha Allahu zan kwatanta." Miqewa nayi na sakeyi mata sallama a karo na biyu, tace"To Allah ya tashemu lafiya." da ''ameen na amsa cikin sauri na fita daga dakin.
Yana kishingid'e kasan kafet din dake 'kasan bed dinshi na same shi da romot a hannunsa yana kallon wa'ko'kin turawan america, kauda kaina nayi daga kan tv dan ganin yanda turawa ke bad'ala sai rungume rungume suke suna tsotsar bakin junansu.
A sar'ke nace"Ranka ya dade na dawo na bashi maganin kamar yanda kace idan da akwai abinda kake bukata kayi magana sai nayi maka."
Uffan bece min ba hankalinsa na kan tv yana kallon raye rayen turawa.
Na sunkuyar da kaina k'asa, hakika raina yana 'baci idan yana min wannan wulakacin a rayuwata na tsani nayi magana a watsar dani.
Sai da ya mula tukkuna ya kalleni tare da fad'in "Ina bukatar kiyi min matsar jiki kwana biyu sabida rashin motsa jikina da banyi ba yana min ciwo insha Allah gobe zan fita da doki cikin gari na wasa jinina."
Duk da na fahimci abinda yake nufi sai nace"Ban gane abinda kake nufi ba." Gyara zamansa yayi yana fuskantata yace"Ina bukatar tausa shine abinda nake nufi."
Jarumta na aro nace"Amma ina ganin kamar hakan be dace ba idan tausa kake bukata maza 'yan uwanka su yafi cancanta suyi maka bani ba da nake a matsayin mace ba."
Gani nayi ya sha kunu! kaina na sunkuyar gabana na faduwa..."Kina a matsayin mace sai akayi yaya."? shuru nayi bance komai ba, ya cigaba da cewa''Na fahimci kina da taurin kai babu abinda za'a umarce ki dashi kiyi kai tsaye sai kinyi musu, kada ki manta fa kina karkashin masarauta duk abinda aka umarce ki dashi naki to ne."
Hanci na shaqa na sake risinar da kaina qasa nace"A gafarce ni ranka ya dad'e ba wai ina jayayya da umarninka bane A'a inaso na nuna maka illar abinda kake so na aikata bai kamata na ra'bi jikinka ba a matsayinka na baligi nima haka."
D'akin ne yayi shuru bayan gama maganata, dago kaina nayi na kalleshi naga ya tsirawa tv ido fuskar nan kamar wanda aka aikowa da sak'on mutuwa.
Tv din na d'an kalla a sace naga abinda ake aikatawa ya zarce tunani na, mace da namiji ne tsirara sun dage suna sex sai nishi sukeyi......gabana ya dinga bugawa da sauri na miqe na kama hanya zan fita.
"Kada ki kuskura ki fita a d'akin nan." Ja nayi na tsaya ba tare dana juyowa ba gabana na faduwa still ina jiyo nishin 'yan iskan."
*BINTA UMAR ABBALE*
ShearingðŸ‘ðŸ»ðŸ‘ðŸ»
Dan Allah idan ba siyan book din nan zakiyi ba kada ki kira waya ta, masu flashing kuyi wa Allah da Annabi ku bari bana jin dadin abinda kukeyi🤨
2/11/21, 8:19 AM - ???: *'KWARYA TABI 'KWARYA*
*NA*
_BINTA UMAR ABBALEðŸ’_ *[email protected]*
*MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊�*
_'Kungiyar Masu Nazari da Aiki da Ilimi_
_________________________
*Littafin na kudi ne....!*
_#300.....0542382124...Binta Umar gtbank...idan kati zaki turo #400 ne sai ki same ni ta wannan numbers..08089965176 _07084653262 Zanyi miki bayanin yanda zaki turo katin.......... Ga masu bukatar VIP Group 600 ne_
_Mutanan Nijar zaku tura dala dari ta wannan numbers katin airtal ko orange VIP jakka d'aya 90899076_88137740_
[12/29, 12:33 PM] 💜: *SADAUKARWA NE*
*GA*
*HAJIYA SHAFA'ATU S YARI*
(Kainuwa dashan Allah✊ðŸ?)
23&24
"Ki dawo kiyi aikin dana saki." Maganarsa ce ta doki dodon kunnena, juyowa nayi fuskata a had'e nace"Allah ya kiyashe ni aikata haramci Ranka ya dade bana jin zan iya bin umarnin ka tunda ya sa'bawa addinin musulunci." Ina gama maganata na kama handle domin bude kofa na fita muryar mahaifina naji a kunnena lokacin da yake min gargadin akan bin umarnin masarauta, hawaye ne ya ciko a idona ina jin tsoro kada garin bin umarni wani mummunan abu ya faru a tsakani na dashi tunda Annabi S.a.w yace." Duk inda mace da namiji suka had'u to na ukun su shed'an ne babban tashin hankalin kuma shine ya kunna iskanci a d'akin shiyasa gabad'aya na kasa samun nustuwa.......Saukar hannunsa naji akan nawa dake jin kofar dakin, na dinga jin hucin numfashinsa na sauka a daidai wuyana, cikin faduwar gaba na juyo sai na ganshi dab dani saura kadan kirjinsa ya gogi nawa, saurin jingina nayi a jikin bango(garu) numfashina na fita da sauri da sauri, sunkuyar da kaina kasa nayi bakina na rawa magana nake so nayi amma tsabar fargaba da tashin hankali ya hanani cewa komai.
"Ba zakiyi min ba ko." cikin wata 'yar iskar murya ya fadi maganar, cike da jarumta na kalleshi nace"Kaji tsoron Allah a duk inda kake nasan kasan kallon tsaraici haramun ne yanzu dan Allah meye amfanin kallon blue film da kake yi kuma menene na cewa lallai sai nayi maka tausa idan baka da wata manufa akaina."
Shuru yayi bece min komai ba kuma be daina kallona ba, hannunsa dake dogare a jikin kofar na ture ina kokarin fita daga tsakaninsa ya mayar dani jikin bangon ya matse da kirjinsa, kafin nayi aune naji saukar hannunsa akan mazaunai na yana shafa su, karfi ne yazo min da wani tunkude shi ina haki! na nuna shi da hannu da fad'in "Kada ka sake yunkurin kai hannunka jikina ni ba 'yar iska bace irin wanda ka saba nema a turai, yanzu na gane munufar ka a kaina dama badan nayi maka aiki ka bukaci zamana a sashenka ba na gane sabida ka cimma wata munufa ne to ta Allah zai kare ni daga sharrin ka."
Cikin tsanani 'bacin rai na kare maganar a fusace na bude kofa zan fita ya finciko ni kafin nayi wani yunkuri naji saukar mari a kumatuna, ido na tsirawa masa ina kallonsa yana huci yace."Ni kike kira d'an iska."? Muryata na rawa nace"Ni ban ce maka dan iska ba amma nace kaji tsoron Allah akan abinda kake aikatawa wanda kasan haramun ne." Wani kallon banza yayi min da fadin "Saboda kin samu nayi sha'awarki shine kika samu damar fad'a min dukkanin maganar da kike so ko an fada miki ni sa'anki ne da zaki tsaya a gabana kina kokarin zagina."'
Risinar da kaina qasa nayi nace" Allah ya baka hakuri idan akwai maganar data bata maka rai a cikin maganganuna to ina neman afuwa." Da hannu ya nuna min kofa cikin tsawa yace."Fice min a daki banza mummuna kawai." Da sauri na bude 'kofar dakin na fita gabana sai dukan uku uku yake.......Tamkar wani zautacce ya juya jikinsa na kyarma bed ya kwanta ruf da ciki yana murk'ususu mararsa ta cika tayi fam sai ciwo take masa.
Dakin da Haruna ya nuna min na shiga na rufo kofa na samu gefan gado na zauna har yanzu ban dawo nutsuwata ba, sosai nake mamakin al'amarin, a haka idan ka kalleshi zaka dauka mutumin kirki ne sabida a zahiri yana da fuskar salihai ashe ba anan take ba shi d'in mugun shaid'ani ne mane min mata wato yana da manufa a kanta shiyasa ya bukaci zamanta a gurinsa, to kuwa idan hakane dole tayi takatsantsan dashi da dabi'unsa.
Da kyar bacci ya d'auketa saboda tsabar damuwa da tashin hankali.
B'angaransa kuwa yanda yaga rana haka yaga dare ya dinga matagugu yana riqe ciki sai gefin asubahi ya samu sassauci abinda ke damunsa cikin tsanani damuwa yayi wanka da alwala ya shirya shiga massalaci haka ya sakko tamkar wanda yayi shekara akwance tare suka tafi masjid din dasu Haruna domun gabatar da sallar asubahi.
"Wa'azi za kiyi min kome."? Shuru nayi masa, yace." Malama Zo nan ki shafa min vasilin din a bayana." Kasa juyawa nayi ballantana naje nabi umarninsa. "Ko bakya ji ne." Hanci na shaqa kunyar duniya ta isheni nace"Dan Allah kayi hakuri ba zan iya ba." Tsaki naji yaja daga hakan be sake cewa komai ba ya cigaba da shafa mai a jikinsa.
"To na gama sai ki juyo.'' A hankali na juya kaina a 'kasa ban yarda na kalleshi ba, yace" Zo ki kar'bi maganin nasa Haruna yaje gurin seda magani ya siyo zo in nuna miki yanda zaku dinga bashi.
Zuwa nayi na durkusa gabansa a nutse ya fito da magungunan daga ciki leda ya shiga nuna min yanda qa'idarsu take, muryata na rawa nace"Allah ya saka da alkairi mungode." Yace."Ki koma yanzu ki bashi maganin kamar yanda nace amma ki tabbatar kafin ki bashi yaci abinci ya koshi." Ina kokarin miqewa tsaye nace"Insha Allahu yanda kace haka za'ayi." da ledar maganin a hannuna na kama hanyar fita daga dakin.
Ka shingid'a yayi tare da bin bayanta da shu'umin kallo, sajensa ya shafa yana lumshe idonsa gabad'aya yarinyar ta rikitashi duk wani abu da yake daurewa yake yi amma yana bukatar wacce zata d'ebe masa kewa.
Sai da na tabbatar da yaci ya k'oshi tukkuna na bashi maganin kamar yanda ya umarce ni, mahaifiyata na kalla dake kokarin gyara masa shimfida nace"koda da safe ban shigo da wuri ba ai kinga yanda na bashi maganin ko."? Tace"Eh na gani insha Allahu zan kwatanta." Miqewa nayi na sakeyi mata sallama a karo na biyu, tace"To Allah ya tashemu lafiya." da ''ameen na amsa cikin sauri na fita daga dakin.
Yana kishingid'e kasan kafet din dake 'kasan bed dinshi na same shi da romot a hannunsa yana kallon wa'ko'kin turawan america, kauda kaina nayi daga kan tv dan ganin yanda turawa ke bad'ala sai rungume rungume suke suna tsotsar bakin junansu.
A sar'ke nace"Ranka ya dade na dawo na bashi maganin kamar yanda kace idan da akwai abinda kake bukata kayi magana sai nayi maka."
Uffan bece min ba hankalinsa na kan tv yana kallon raye rayen turawa.
Na sunkuyar da kaina k'asa, hakika raina yana 'baci idan yana min wannan wulakacin a rayuwata na tsani nayi magana a watsar dani.
Sai da ya mula tukkuna ya kalleni tare da fad'in "Ina bukatar kiyi min matsar jiki kwana biyu sabida rashin motsa jikina da banyi ba yana min ciwo insha Allah gobe zan fita da doki cikin gari na wasa jinina."
Duk da na fahimci abinda yake nufi sai nace"Ban gane abinda kake nufi ba." Gyara zamansa yayi yana fuskantata yace"Ina bukatar tausa shine abinda nake nufi."
Jarumta na aro nace"Amma ina ganin kamar hakan be dace ba idan tausa kake bukata maza 'yan uwanka su yafi cancanta suyi maka bani ba da nake a matsayin mace ba."
Gani nayi ya sha kunu! kaina na sunkuyar gabana na faduwa..."Kina a matsayin mace sai akayi yaya."? shuru nayi bance komai ba, ya cigaba da cewa''Na fahimci kina da taurin kai babu abinda za'a umarce ki dashi kiyi kai tsaye sai kinyi musu, kada ki manta fa kina karkashin masarauta duk abinda aka umarce ki dashi naki to ne."
Hanci na shaqa na sake risinar da kaina qasa nace"A gafarce ni ranka ya dad'e ba wai ina jayayya da umarninka bane A'a inaso na nuna maka illar abinda kake so na aikata bai kamata na ra'bi jikinka ba a matsayinka na baligi nima haka."
D'akin ne yayi shuru bayan gama maganata, dago kaina nayi na kalleshi naga ya tsirawa tv ido fuskar nan kamar wanda aka aikowa da sak'on mutuwa.
Tv din na d'an kalla a sace naga abinda ake aikatawa ya zarce tunani na, mace da namiji ne tsirara sun dage suna sex sai nishi sukeyi......gabana ya dinga bugawa da sauri na miqe na kama hanya zan fita.
"Kada ki kuskura ki fita a d'akin nan." Ja nayi na tsaya ba tare dana juyowa ba gabana na faduwa still ina jiyo nishin 'yan iskan."
*BINTA UMAR ABBALE*
ShearingðŸ‘ðŸ»ðŸ‘ðŸ»
Dan Allah idan ba siyan book din nan zakiyi ba kada ki kira waya ta, masu flashing kuyi wa Allah da Annabi ku bari bana jin dadin abinda kukeyi🤨
2/11/21, 8:19 AM - ???: *'KWARYA TABI 'KWARYA*
*NA*
_BINTA UMAR ABBALEðŸ’_ *[email protected]*
*MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊�*
_'Kungiyar Masu Nazari da Aiki da Ilimi_
_________________________
*Littafin na kudi ne....!*
_#300.....0542382124...Binta Umar gtbank...idan kati zaki turo #400 ne sai ki same ni ta wannan numbers..08089965176 _07084653262 Zanyi miki bayanin yanda zaki turo katin.......... Ga masu bukatar VIP Group 600 ne_
_Mutanan Nijar zaku tura dala dari ta wannan numbers katin airtal ko orange VIP jakka d'aya 90899076_88137740_
[12/29, 12:33 PM] 💜: *SADAUKARWA NE*
*GA*
*HAJIYA SHAFA'ATU S YARI*
(Kainuwa dashan Allah✊ðŸ?)
23&24
"Ki dawo kiyi aikin dana saki." Maganarsa ce ta doki dodon kunnena, juyowa nayi fuskata a had'e nace"Allah ya kiyashe ni aikata haramci Ranka ya dade bana jin zan iya bin umarnin ka tunda ya sa'bawa addinin musulunci." Ina gama maganata na kama handle domin bude kofa na fita muryar mahaifina naji a kunnena lokacin da yake min gargadin akan bin umarnin masarauta, hawaye ne ya ciko a idona ina jin tsoro kada garin bin umarni wani mummunan abu ya faru a tsakani na dashi tunda Annabi S.a.w yace." Duk inda mace da namiji suka had'u to na ukun su shed'an ne babban tashin hankalin kuma shine ya kunna iskanci a d'akin shiyasa gabad'aya na kasa samun nustuwa.......Saukar hannunsa naji akan nawa dake jin kofar dakin, na dinga jin hucin numfashinsa na sauka a daidai wuyana, cikin faduwar gaba na juyo sai na ganshi dab dani saura kadan kirjinsa ya gogi nawa, saurin jingina nayi a jikin bango(garu) numfashina na fita da sauri da sauri, sunkuyar da kaina kasa nayi bakina na rawa magana nake so nayi amma tsabar fargaba da tashin hankali ya hanani cewa komai.
"Ba zakiyi min ba ko." cikin wata 'yar iskar murya ya fadi maganar, cike da jarumta na kalleshi nace"Kaji tsoron Allah a duk inda kake nasan kasan kallon tsaraici haramun ne yanzu dan Allah meye amfanin kallon blue film da kake yi kuma menene na cewa lallai sai nayi maka tausa idan baka da wata manufa akaina."
Shuru yayi bece min komai ba kuma be daina kallona ba, hannunsa dake dogare a jikin kofar na ture ina kokarin fita daga tsakaninsa ya mayar dani jikin bangon ya matse da kirjinsa, kafin nayi aune naji saukar hannunsa akan mazaunai na yana shafa su, karfi ne yazo min da wani tunkude shi ina haki! na nuna shi da hannu da fad'in "Kada ka sake yunkurin kai hannunka jikina ni ba 'yar iska bace irin wanda ka saba nema a turai, yanzu na gane munufar ka a kaina dama badan nayi maka aiki ka bukaci zamana a sashenka ba na gane sabida ka cimma wata munufa ne to ta Allah zai kare ni daga sharrin ka."
Cikin tsanani 'bacin rai na kare maganar a fusace na bude kofa zan fita ya finciko ni kafin nayi wani yunkuri naji saukar mari a kumatuna, ido na tsirawa masa ina kallonsa yana huci yace."Ni kike kira d'an iska."? Muryata na rawa nace"Ni ban ce maka dan iska ba amma nace kaji tsoron Allah akan abinda kake aikatawa wanda kasan haramun ne." Wani kallon banza yayi min da fadin "Saboda kin samu nayi sha'awarki shine kika samu damar fad'a min dukkanin maganar da kike so ko an fada miki ni sa'anki ne da zaki tsaya a gabana kina kokarin zagina."'
Risinar da kaina qasa nayi nace" Allah ya baka hakuri idan akwai maganar data bata maka rai a cikin maganganuna to ina neman afuwa." Da hannu ya nuna min kofa cikin tsawa yace."Fice min a daki banza mummuna kawai." Da sauri na bude 'kofar dakin na fita gabana sai dukan uku uku yake.......Tamkar wani zautacce ya juya jikinsa na kyarma bed ya kwanta ruf da ciki yana murk'ususu mararsa ta cika tayi fam sai ciwo take masa.
Dakin da Haruna ya nuna min na shiga na rufo kofa na samu gefan gado na zauna har yanzu ban dawo nutsuwata ba, sosai nake mamakin al'amarin, a haka idan ka kalleshi zaka dauka mutumin kirki ne sabida a zahiri yana da fuskar salihai ashe ba anan take ba shi d'in mugun shaid'ani ne mane min mata wato yana da manufa a kanta shiyasa ya bukaci zamanta a gurinsa, to kuwa idan hakane dole tayi takatsantsan dashi da dabi'unsa.
Da kyar bacci ya d'auketa saboda tsabar damuwa da tashin hankali.
B'angaransa kuwa yanda yaga rana haka yaga dare ya dinga matagugu yana riqe ciki sai gefin asubahi ya samu sassauci abinda ke damunsa cikin tsanani damuwa yayi wanka da alwala ya shirya shiga massalaci haka ya sakko tamkar wanda yayi shekara akwance tare suka tafi masjid din dasu Haruna domun gabatar da sallar asubahi.