Sashe 19
Kwarya Tabi Kwarya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ameeen yace yana rintse idanunsa.......sosai Muddibo ke sharara gudu kan kwalta ya kalleshi da fadin" Muddibo tafi a hankali mana." Muddubo yace."Ina sauri ne mu isa gida ka kwanta ka huta gabadaya Hankalina ya tashi wallahi bana k'aunar ganinka cikin damuwa.
Murmushi yay yana kallonsa yana sake jin kaunarsa a cikin ransa yace."Nagode sosai dan uwa amma kayi tu'ki a nutse zamu kai gida da yardar Allah"
Muddibo murmushi yay yace."Insha Allah." Rage gudun motar yay motar ta cigaba da tafiya a nutse.....ajiyar zuciya ya sauke ya rintse idanunsa yana jin yanda wani irin mahaukacin amai yake taso masa kansa sai juyawa yake tsigar jikinsa na tashi, sake rintse idonsa yay yana kiran sunan Allah................"Innalilihi wa'ina ilaihi raji'un."!!! kalmar daya ji Muddibo ya furta kenan da sauri ya bud'e idonsa da yake gani dishi-dishi dasu, gani yay motar ta 'kwace daga hannun Muddibo sun nausa cikin bishiyu motar sai tangal-tangal takeyi tana dukan duwatsu da manya manya bishiyu. kafin yay wani yunkuri yaga Muddibo yay fittt! ya fice a motar murfin ya koma ya rufe gam!
Kansa na juyawa yana kiran sunan Allah yasa hannu kan sitiyarin motar yana kokarin tsayar da ita ai kamar kara ingizata yake motar ta sake nausawa cikin gurin, sai kawai ya shiga kalmar shahada yana ganin kamar lokacin sa ne yayi.
Muddibo mi'kewa yay da sauri ya shiga karkade jikinsa gabadaya bai damu da daddaujewar da yayi ba shi dai tunda Mota ta nausa da Ma'kiyansa cikin daji shikkenan ajiyar zuciya ya sauke yasan ko shakka ba yayi dole yau yayi kwanan barzahu......Wayarsa ya dauko cikin aljihu cikin tashin hankali ya shedawa Waziri abinda ke faruwa....
Gabad'aya masarautar hargitsewa tayi masu koke-koke nayi masu salati nayi, masoyan Yarima Ali irina mune muke cikin tsananin tashin hankali dan ni dana samu labarin al'amarin sai da na d'auki buta na zagaya band'aki(Ummu Siyama kince wai me yasa ba'a sa star din littafi tana kashi😂 to gashinan Sumayya ta zaga bayan gida cikinta ya karta lol)
'Bangaran iyayensa kuwa gabad'aya Maimartaba rikicewa yay ya dinga salati yana neman fad'uwa, Fulani har ta fishi dauriya da tawakkali dan labarin abinda ya faru yana riskarta "Innalillahi wa'ina ilaihi raji'un! ta ambata dalilin da yansa kenan ta samu kwarin gwiwar tausar mijin nata.
Gabadaya maimartaba jikinsa saki yay ya zauna kan kujera zufa na karyo masa, a yanda Muddibo ya sheda musu yanda accident din ya kasance basa tsammanin zasu sameshi da rai........Waziri Galadima da Ciroma tare da fadawa suka shiga mota domin riskar gurin da accident din ya afku.
Fulani kuwa kad'aita kanta tayi da Ubangijinta tana kuka tana yi wa yaron nata adduar samun rahamar ubangiji dan gabad'ayansu sun fitar da rai a kansa suna ganin gawarsa kawai za'a kawo cikin gidan.
Bangaran Uwargida kuwa tamkar ta zuba ruwa a kasa tasha saboda dadi dan bayan Muddibo ya shedawa Waziri faruwar al'amarin ita ya kira ya tabbatar mata da cewa aiki yay kyau Magajin sarki sai dai wani kuma dan yana da tabbacin wannan ya she'ka barzahu." Murna da farin ciki kamar ya kasheta. a take ta dinga kiran yaranta tana fada masu abinda ya faru, tace dukkaninsu suzo gidan suna kuka gami da nuna alhininsu amma Allah ne kadai yasan abinda ke zuciyoyinsu. aikuwa hakane ya kasance kowacce da kuka take shigowa gidan harda masu fadin" Magajin Sarki Allah ya jikanka muna murna ka dawo gida xamu zauna da kai ashe ba zaka dade tare damu ba zaka koma ga mahallincin ka, wayyo Allah mutuwa Kinyi mana yank'an kauna......Abinda wasu daga cikinsu ke fada kenan suna kuka da fyatar majina......
*BINTA UMAR ABBALE*
*Please kuyi sharingðŸ‘ðŸ»*
2/11/21, 8:19 AM - ???: *'KWARYA TABI 'KWARYA*
*NA*
_BINTA UMAR ABBALEðŸ’_ *[email protected]*
*MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊�*
_'Kungiyar Masu Nazari da Aiki da Ilimi_
_________________________
*Littafin na kudi ne....!*
_#300.....0542382124...Binta Umar gtbank...idan kati zaki turo #400 ne sai ki same ni ta wannan numbers..08089965176 _07084653262 Zanyi miki bayanin yanda zaki turo katin.......... Ga masu bukatar VIP Group 600 ne_
_Mutanan Nijar zaku tura dala dari ta wannan numbers katin airtal ko orange VIP jakka d'aya 90899076_88137740_
*SADAUKARWA NE*
*GA*
*HAJIYA SHAFA'ATU S YARI*
(Kainuwa dashan Allah✊ðŸ?)
*LAST FREE PEGE🥰*
wannan pege din shine 'karshe 'yar uwa kina so ki karanta littafi ki nishad'antu ki fad'akantu amma kuma kike ganin kyashin biyan #300 akan abinda za'ayi tsayin wata biyu ko uku ana baki kina farin ciki kina dariya, dan Allah mu dai nayi wa junanmu ganin ido wallahi rubutun nan akwai wuya meye #300 ko #600 dan kin biya marubuciya kin karanta labarinta, idan kina bukatar ki biya kudinki sai ki duba bayanai na na sama, kada ki zauna sai an sato kin ganshi a gruops ki karanta akwai 'karanta a ciki da zubar da aji kina karanta littafin da akayi doka akai ke kanki ba zakiji dadin hakan ba #300 ko #600 ta biya miki bukata🥰 masoya na asali sai na ganku😇
39&40
Kiran sunan Allah kawai yake yana kici kici da sitiyarin motar duk a kokarinsa naganin ya tsayar da motar, inaa! motar tuni ta k'wace ita nausawa kawai take cikin sa'ko gami da kwazazzabai tana cin tuntu'be da duwarwatsu gami da manya manyan bishiyun da suke gurin, da sauri ya dauke hannunsa daga kan sitiyarin motar ya fara kici kicin bude motar lokacin wuta har ta soma tashi, motar tayi duhu da haya'ki! tari mai karfi ne ya sar'ke masa shi da sauri ya dafe kirjinsa yana salati.....Motar ce ta daki wata rusheshiyar bishiyar kuka a take ta wuntsila zata kifa cikin ikon Allah ya wuntsilo can gefe ya fad'i kansa ya bugu da wani k'aton dutsan wuta dake dashe a gurin.........Kirjinsa ya rike yana janyo numfashi gami da kiran sunan Allah numfashin sa ne ya dauke jikinsa ya saki ya fadi a gurin jini duk ya wanke masa fuska da rigar jikinsa.
'Karasowar su gurin yayi daidai da tashin wuta motar ta dinga ci da wuta wani irin haya'ki na tashi. a gigice Muddibo ya durfafi gurin yana ihu! gami da kiran sunansa "Magaji sarki?"!!! gurin sai da ya amsa sabida yanda yake wani irin ihu! yana fizgewa dole sai yaje gurin.
Waziri hawaye ya shiga sharewa yana ta ambaton Allah a cikin zuciyarsa, Galadima da Ciroma kuwa Allah ne kadai yasan abinda ke zuciyoyinsu a zahiri dai idan ka kalli fuskarsu zaka ga alamun tashin hankali da damuwa amma mugun dadi da farin ciki sukaji a cikin ransu bukatarsu ta biya wanda suka tsana ya bar duniya.
Jami'an tsaro ne suka iso gurin Tare da Shatima da labari ya sameshi yana gurin aiki kuka sosai yake yi daya iso gurin yaga yanda wuta taci ta cinye motar ko kyallin Dan uwan nasa ba'a gani Shatima shine ya kewa Magajin sarki kauna ta gaskiya shiyasa ya shiga mugun tashin hankali da ya samu labarin faruwar al'amarin..Durkushewa yayi a gurin ya rufe fuskarsa da tafukan hannayensa yana kuka hade da nemawa dan uwan nasa gafara.
Jami'an tsaron ne Suka durfafi gurin suna haska fitilar su, Shatima mi'kewa yay yabi bayansu shima Muddibon sai ya mike da sauri yabi bayansu, Shatima wayarsa ya kunna yana goge hawaye yana dube dube a gurin.
A tsanake jami'an tsaron suka binkita cikin motar dake tashin hayaki kad'an kad'an duk ko ina sun duba basu ga wani abu da ya dangace shi ba, misali koda wutar ta cinyeshi ai bazu rasa ganin koda agogonsa ba hakan zai tabbatar musu da zarginsu.
Babban cikinsu ya kalli Muddibo dake haske haske a gurin yace."Bana tsammanin fa wutar ta tashi da Yarima a motar nan dan ba muga wani abu wanda zai tabbatar mana da zarginmu ba."
Moddibo gabansa ya fad'i! da sauri yace."Ku dai kara dubawa yanda wutar nan ta tashi bana tsammanin zata bar wani abu daya dangance shi amma ku tsananta binkice a gurin sosai." Yana maganar yana laluben gurin gumi ne kawai ke tsiyaya a jikinsa, shima ya soma shan jinin jikinsa dan ko alama bai ga wani sashe na jikinsa a gurin ba da wuta ta 'kona shi to da tuni sunga sassan jikinsa a wani gurin.
Binkice sosai sukayi a gurin ba suga komai ba Muddibo ya dinga share zufa yana mamakin al'amarin to ya akayi haka ta faru! ina Magajin sarki ya shiga da wuta bata 'kone shi ba.
A sanyaye jami'an tsaro suka shedawa su Waziri abinda ke faruwa.....Waziri ya sauke ajiyar zuciya yana godewa Allah yace."Ko shakka ba nayi jikina na bani yaron nan yana raye dan da wuta ta cinyeshi to da anga sheda saboda haka gurin dai za a tsananta dubawa watakila ko ya gangara wani gurin ne.
Galadima da Ciroma kasa magana sukayi murnarsu gabad'aya ta koma cikinsu sai muzurai suke gurin gabadaya zuciyoyinsu babu kyakkyawan abu...
Shatima cikin gurin ya dinga kutsawa yana haska wayarsa yaji yaci tuntu'be da wani abu da sauri ya Haska gurin, ganinsa a kwance a gurin yasa ya razana wayar ta fadi da sauri ya dauka ya tsuguna a gurin yana tatta'ba jikinsa jinin dake fita daga saman kansa shine ya tsorata shi, hannu ya dora a kirjinsa nan yaji yana harbawa akwai alamun rai a jikinsa, da sauri ya cire rigar jikinsa ya shiga tsane masa jinin ganin kamar wahalar da kansa yake yasa da sauri ya mike ya fita daga gurin yana waiwayensa......Kicibus sukayi da jami'an tsaron suna sake dubawa ......a sarqe yace musu kuzo gashi can bakin gangare da alama akwai sauran rai a tare dashi." Hankali a tashe suka durfafi gurin suna godewa Allah
Murmushi yay yana kallonsa yana sake jin kaunarsa a cikin ransa yace."Nagode sosai dan uwa amma kayi tu'ki a nutse zamu kai gida da yardar Allah"
Muddibo murmushi yay yace."Insha Allah." Rage gudun motar yay motar ta cigaba da tafiya a nutse.....ajiyar zuciya ya sauke ya rintse idanunsa yana jin yanda wani irin mahaukacin amai yake taso masa kansa sai juyawa yake tsigar jikinsa na tashi, sake rintse idonsa yay yana kiran sunan Allah................"Innalilihi wa'ina ilaihi raji'un."!!! kalmar daya ji Muddibo ya furta kenan da sauri ya bud'e idonsa da yake gani dishi-dishi dasu, gani yay motar ta 'kwace daga hannun Muddibo sun nausa cikin bishiyu motar sai tangal-tangal takeyi tana dukan duwatsu da manya manya bishiyu. kafin yay wani yunkuri yaga Muddibo yay fittt! ya fice a motar murfin ya koma ya rufe gam!
Kansa na juyawa yana kiran sunan Allah yasa hannu kan sitiyarin motar yana kokarin tsayar da ita ai kamar kara ingizata yake motar ta sake nausawa cikin gurin, sai kawai ya shiga kalmar shahada yana ganin kamar lokacin sa ne yayi.
Muddibo mi'kewa yay da sauri ya shiga karkade jikinsa gabadaya bai damu da daddaujewar da yayi ba shi dai tunda Mota ta nausa da Ma'kiyansa cikin daji shikkenan ajiyar zuciya ya sauke yasan ko shakka ba yayi dole yau yayi kwanan barzahu......Wayarsa ya dauko cikin aljihu cikin tashin hankali ya shedawa Waziri abinda ke faruwa....
Gabad'aya masarautar hargitsewa tayi masu koke-koke nayi masu salati nayi, masoyan Yarima Ali irina mune muke cikin tsananin tashin hankali dan ni dana samu labarin al'amarin sai da na d'auki buta na zagaya band'aki(Ummu Siyama kince wai me yasa ba'a sa star din littafi tana kashi😂 to gashinan Sumayya ta zaga bayan gida cikinta ya karta lol)
'Bangaran iyayensa kuwa gabad'aya Maimartaba rikicewa yay ya dinga salati yana neman fad'uwa, Fulani har ta fishi dauriya da tawakkali dan labarin abinda ya faru yana riskarta "Innalillahi wa'ina ilaihi raji'un! ta ambata dalilin da yansa kenan ta samu kwarin gwiwar tausar mijin nata.
Gabadaya maimartaba jikinsa saki yay ya zauna kan kujera zufa na karyo masa, a yanda Muddibo ya sheda musu yanda accident din ya kasance basa tsammanin zasu sameshi da rai........Waziri Galadima da Ciroma tare da fadawa suka shiga mota domin riskar gurin da accident din ya afku.
Fulani kuwa kad'aita kanta tayi da Ubangijinta tana kuka tana yi wa yaron nata adduar samun rahamar ubangiji dan gabad'ayansu sun fitar da rai a kansa suna ganin gawarsa kawai za'a kawo cikin gidan.
Bangaran Uwargida kuwa tamkar ta zuba ruwa a kasa tasha saboda dadi dan bayan Muddibo ya shedawa Waziri faruwar al'amarin ita ya kira ya tabbatar mata da cewa aiki yay kyau Magajin sarki sai dai wani kuma dan yana da tabbacin wannan ya she'ka barzahu." Murna da farin ciki kamar ya kasheta. a take ta dinga kiran yaranta tana fada masu abinda ya faru, tace dukkaninsu suzo gidan suna kuka gami da nuna alhininsu amma Allah ne kadai yasan abinda ke zuciyoyinsu. aikuwa hakane ya kasance kowacce da kuka take shigowa gidan harda masu fadin" Magajin Sarki Allah ya jikanka muna murna ka dawo gida xamu zauna da kai ashe ba zaka dade tare damu ba zaka koma ga mahallincin ka, wayyo Allah mutuwa Kinyi mana yank'an kauna......Abinda wasu daga cikinsu ke fada kenan suna kuka da fyatar majina......
*BINTA UMAR ABBALE*
*Please kuyi sharingðŸ‘ðŸ»*
2/11/21, 8:19 AM - ???: *'KWARYA TABI 'KWARYA*
*NA*
_BINTA UMAR ABBALEðŸ’_ *[email protected]*
*MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊�*
_'Kungiyar Masu Nazari da Aiki da Ilimi_
_________________________
*Littafin na kudi ne....!*
_#300.....0542382124...Binta Umar gtbank...idan kati zaki turo #400 ne sai ki same ni ta wannan numbers..08089965176 _07084653262 Zanyi miki bayanin yanda zaki turo katin.......... Ga masu bukatar VIP Group 600 ne_
_Mutanan Nijar zaku tura dala dari ta wannan numbers katin airtal ko orange VIP jakka d'aya 90899076_88137740_
*SADAUKARWA NE*
*GA*
*HAJIYA SHAFA'ATU S YARI*
(Kainuwa dashan Allah✊ðŸ?)
*LAST FREE PEGE🥰*
wannan pege din shine 'karshe 'yar uwa kina so ki karanta littafi ki nishad'antu ki fad'akantu amma kuma kike ganin kyashin biyan #300 akan abinda za'ayi tsayin wata biyu ko uku ana baki kina farin ciki kina dariya, dan Allah mu dai nayi wa junanmu ganin ido wallahi rubutun nan akwai wuya meye #300 ko #600 dan kin biya marubuciya kin karanta labarinta, idan kina bukatar ki biya kudinki sai ki duba bayanai na na sama, kada ki zauna sai an sato kin ganshi a gruops ki karanta akwai 'karanta a ciki da zubar da aji kina karanta littafin da akayi doka akai ke kanki ba zakiji dadin hakan ba #300 ko #600 ta biya miki bukata🥰 masoya na asali sai na ganku😇
39&40
Kiran sunan Allah kawai yake yana kici kici da sitiyarin motar duk a kokarinsa naganin ya tsayar da motar, inaa! motar tuni ta k'wace ita nausawa kawai take cikin sa'ko gami da kwazazzabai tana cin tuntu'be da duwarwatsu gami da manya manyan bishiyun da suke gurin, da sauri ya dauke hannunsa daga kan sitiyarin motar ya fara kici kicin bude motar lokacin wuta har ta soma tashi, motar tayi duhu da haya'ki! tari mai karfi ne ya sar'ke masa shi da sauri ya dafe kirjinsa yana salati.....Motar ce ta daki wata rusheshiyar bishiyar kuka a take ta wuntsila zata kifa cikin ikon Allah ya wuntsilo can gefe ya fad'i kansa ya bugu da wani k'aton dutsan wuta dake dashe a gurin.........Kirjinsa ya rike yana janyo numfashi gami da kiran sunan Allah numfashin sa ne ya dauke jikinsa ya saki ya fadi a gurin jini duk ya wanke masa fuska da rigar jikinsa.
'Karasowar su gurin yayi daidai da tashin wuta motar ta dinga ci da wuta wani irin haya'ki na tashi. a gigice Muddibo ya durfafi gurin yana ihu! gami da kiran sunansa "Magaji sarki?"!!! gurin sai da ya amsa sabida yanda yake wani irin ihu! yana fizgewa dole sai yaje gurin.
Waziri hawaye ya shiga sharewa yana ta ambaton Allah a cikin zuciyarsa, Galadima da Ciroma kuwa Allah ne kadai yasan abinda ke zuciyoyinsu a zahiri dai idan ka kalli fuskarsu zaka ga alamun tashin hankali da damuwa amma mugun dadi da farin ciki sukaji a cikin ransu bukatarsu ta biya wanda suka tsana ya bar duniya.
Jami'an tsaro ne suka iso gurin Tare da Shatima da labari ya sameshi yana gurin aiki kuka sosai yake yi daya iso gurin yaga yanda wuta taci ta cinye motar ko kyallin Dan uwan nasa ba'a gani Shatima shine ya kewa Magajin sarki kauna ta gaskiya shiyasa ya shiga mugun tashin hankali da ya samu labarin faruwar al'amarin..Durkushewa yayi a gurin ya rufe fuskarsa da tafukan hannayensa yana kuka hade da nemawa dan uwan nasa gafara.
Jami'an tsaron ne Suka durfafi gurin suna haska fitilar su, Shatima mi'kewa yay yabi bayansu shima Muddibon sai ya mike da sauri yabi bayansu, Shatima wayarsa ya kunna yana goge hawaye yana dube dube a gurin.
A tsanake jami'an tsaron suka binkita cikin motar dake tashin hayaki kad'an kad'an duk ko ina sun duba basu ga wani abu da ya dangace shi ba, misali koda wutar ta cinyeshi ai bazu rasa ganin koda agogonsa ba hakan zai tabbatar musu da zarginsu.
Babban cikinsu ya kalli Muddibo dake haske haske a gurin yace."Bana tsammanin fa wutar ta tashi da Yarima a motar nan dan ba muga wani abu wanda zai tabbatar mana da zarginmu ba."
Moddibo gabansa ya fad'i! da sauri yace."Ku dai kara dubawa yanda wutar nan ta tashi bana tsammanin zata bar wani abu daya dangance shi amma ku tsananta binkice a gurin sosai." Yana maganar yana laluben gurin gumi ne kawai ke tsiyaya a jikinsa, shima ya soma shan jinin jikinsa dan ko alama bai ga wani sashe na jikinsa a gurin ba da wuta ta 'kona shi to da tuni sunga sassan jikinsa a wani gurin.
Binkice sosai sukayi a gurin ba suga komai ba Muddibo ya dinga share zufa yana mamakin al'amarin to ya akayi haka ta faru! ina Magajin sarki ya shiga da wuta bata 'kone shi ba.
A sanyaye jami'an tsaro suka shedawa su Waziri abinda ke faruwa.....Waziri ya sauke ajiyar zuciya yana godewa Allah yace."Ko shakka ba nayi jikina na bani yaron nan yana raye dan da wuta ta cinyeshi to da anga sheda saboda haka gurin dai za a tsananta dubawa watakila ko ya gangara wani gurin ne.
Galadima da Ciroma kasa magana sukayi murnarsu gabad'aya ta koma cikinsu sai muzurai suke gurin gabadaya zuciyoyinsu babu kyakkyawan abu...
Shatima cikin gurin ya dinga kutsawa yana haska wayarsa yaji yaci tuntu'be da wani abu da sauri ya Haska gurin, ganinsa a kwance a gurin yasa ya razana wayar ta fadi da sauri ya dauka ya tsuguna a gurin yana tatta'ba jikinsa jinin dake fita daga saman kansa shine ya tsorata shi, hannu ya dora a kirjinsa nan yaji yana harbawa akwai alamun rai a jikinsa, da sauri ya cire rigar jikinsa ya shiga tsane masa jinin ganin kamar wahalar da kansa yake yasa da sauri ya mike ya fita daga gurin yana waiwayensa......Kicibus sukayi da jami'an tsaron suna sake dubawa ......a sarqe yace musu kuzo gashi can bakin gangare da alama akwai sauran rai a tare dashi." Hankali a tashe suka durfafi gurin suna godewa Allah