Sashe 6
Kwarya Tabi Kwarya Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Ya d'ago kanshi a nutse yana kallonta "Aunty Safiyya waye yace miki soyayya muke? fitowa ta kenan daga daki na sameta a zaune dan sai da ta gabatar min da kanta na gane cewar famliy nace, tazo tana sheda min walimar da ta shirya domin murnar dawowata gida wannan shine dalilin daya saka kika gan mu a tare."
*BINTA UMAR ABBALE*
Shearing ðŸ‘ðŸ»ðŸ‘ðŸ»
2/11/21, 8:19 AM - ???: *'KWARYA TABI 'KWARYA*
*NA*
_BINTA UMAR ABBALEðŸ’_ *[email protected]*
*MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊�*
_'Kungiyar Masu Nazari da Aiki da Ilimi_
_________________________
*Littafin na kudi ne....!*
_#300.....0542382124...Binta Umar gtbank...idan kati zaki turo #400 ne sai ki same ni ta wannan numbers..08089965176 _07084653262 Zanyi miki bayanin yanda zaki turo katin.......... Ga masu bukatar VIP Group 600 ne_
_Mutanan Nijar zaku tura dala dari ta wannan numbers katin airtal ko orange VIP jakka d'aya 90899076_88137740_
*SADAUKARWA NE*
*GA*
*HAJIYA SHAFA'ATU S YARI*
(Kainuwa dashan Allah✊ðŸ?)
9&10
Sarki Abdul-aziz yayi gadon halin mahaifinsa marigayi Maimartaba sarki Adamu gurin kyawawan halaye sosai al'ummar gari ke jin dadin mulkinsa gabadaya 'yan uwansa sunyi masa mubaya ma'ana sun bashi hadin kai sosai amma banda Ciroma muguwar hassada yake masa da kasantuwarsa a kan karagar mulki Ciroma babu irin qulunboton da ba yayi akan ya ruguza mulkin sarki Abdul-aziz Allah bai bashi nasara ba daga karshe sai ya hakura da biye biyen bokayen ya dawo yana shirya mana'kisa ta karkashin qasa....Sarki Abdul-aziz na da mata biyu Gimbiya Huwaila itace uwar gida ana kiranta da mai babban da'ki haihuwar su bakwai tare amma duk mata ne.....Gimbiya Hawwa 'yar sarkin Agadaz itace matarsa ta biyu ana kiranta da Fulani sai da suka shekara shida da aure ta samu ciki maimartaba ya tsananta addua akan cikin yana addua akan Allah ya azurtashi da samun d'a namiji ya zama magajinsa...........Allah maji rokon bawansa sai ya amsa masa adduarsa a daidai lokacin da mutane ke tsammanin Fulani zata haifi mace sai Allah ya nuna musu ikonsa Aliyu ya diro duniya cikin koshin lafiya da kuzari.....Haihuwa wannan yaro tayi masifar tashin hankalin Ciroma ya rasa inda zai saka kansa yaji dadi, shi duk a tunaninsa Abdul-aziz ba zai ta'ba haihuwar da namiji ba saboda yana ganin duk 'ya'yansa mata ne kamar dai yanda mahaifinsa ya dinga haifar 'ya'ya mata kafin ya rasu.......Mai d'akinsa rasa gane kansa tayi a lokacin dan kulle kansa yake a daki yayi ta surkulle lallai sai yaga karshen jinjirin daka a haifa, wanda tunda ya dira a duniya mahaifiyarsa ta d,daura masa wata 'yar sar'ka a wuyansa mai dauke da ayatulkursiyu a jiki, wannan dalilin yasa duk tsaface tsafacen da yake yi baya tasiri.
'Bangaran Mai babban daki kuwa itama ita da yaranta rasa nutsuwa sukayi dan gabad'ayansu basu tsammanin Fulani zata haife cikin jikinta lafiya ba saboda irin fadi tashin da sukeyi a cewar 'ya'yan wai su ba zasu had'a uba da kowa ba shiyasa tun sanda mahaifin nasu ya auro Fulani Hawwa suka tashi a tsaye dasu da mahaifiyarsu suka dinga jifanta da asiri iri iri wanda ya janyo mata matsala dik lokacin data samu ciki daga zarar yayi kwari sai ya zube hankalinta ya tashi sosai ta dage da azkar gami da rokon Allah ya kareta dan tayi imani cewar al'janu ne ke ra'bar jikinta tunda wani lokacin idan ta kwanta bacci suna zuwa suyi ta tsorata ta.......tunda ta samu cikin Aliyu ta dage da adduar har Allah yasa yayi k'wari gashi cikin ikon Allah ta haifeshi lafiya dalilin daya sa kenan tana haihuwarsa ta daura masa wannan laya mai dauke da ayatulkursiyu saboda tasan tilas ita da yaron su fuskaci kalubale mai girma a masarauta...........Yarima Ali ya taso cikin kauna da so da kulawar iyayensa duk wanda ya kwana ya tashi a cikin gidan yana kaunarsa, Ita kanta mai babban daki ganin kamar maimartaba naso ya gane manufarta akan yaron yasa ta zauna da 'ya'yanta ta umarce su akan kada su sake su nunawa yaron 'kiyayyarsu a fili komai za'ayi ta karkashin kasa za'ayi masa, wannan dalilin yasa suke danne hassadarsu a kansa suke nuna masa kauna ammfa Allah ne kadai yasan abinda ke zuciyoyinsu..........'Bangaran 'yan uwan mahaifinsa kuwa babu wanda ke nuna masa kauna da kulawa sama da Waziri shike jansa a jikinsa sosai yana nuna masa so hakan yana yiwa maimartaba dadi a cikin ransa yana kuma yiwa dan uwan sa addua akan Allah shima ya azurtashi da 'ya'ya masu albarka, Waziri Abdul-raham matansa uku amma duk cikinsu babu wacce ta ta'ba haihuwa sai da ya auri matarsa ta uku da yake bazawarace tana da 'ya'ya a wani a gidan sannan aka gane cewa rashin haihuwa daga gurinsa ne shiyasa yake masifar kaunar 'ya'yan 'yan uwansa.......wannan dalilin yasa Ciroma da Galadima suke jin haushinsa dan ganin kamar yana fifita Yarima Ali akan 'ya'yansu Galadima shine mahaifin Shatima shi kuma Ciroma shine mahafin Moddibbo wanda yaci sunan mahaifinsa shine suke kiransa da suna Moddibo, Ciroma Abdul-Jabbar nada 'ya'ya goma dan duk yafi 'yan uwansa yawan 'ya'ya shiyasa har kullum yake fatan sarauta ta dawo hannunsa, mata shida maza hud'u, cikin 'ya'yanshi akwai mai izzah da taqama tamkar ubanta ne a sarki a cikin masarautar haka take rashin mutunci tare da cin mutuncin duk wanda tayi ra'ayi, Gimbiya Lawisa kyakkyawa ce ta karshe sai dai ko kusa ko alama bata da kyawun hali tana da d'abiar izigilanci da wulakanta mutane mutum komai girmansa bai wuce cin mutunci a gurinta ba........Gimbiya Lawisa tun kafin tayi wayo tayi hankali Allah ya d'ora mata masifar son Yarima Ali a cikin ranta duk da tana yarinya k'ank'anuwa ya tafi karatu hakan besa ta mance kammanin sa ba. shiyasa yanzu take ta murna da farin cikin dawowarsa masarauta sai shirye shiryen walima takeyi domin nuna masa farin cikin dawowarsa lafiya........Da kanta ta shirya tsaf cikin shiga ta alfarma tare da bayin dake take mata baya ta nufi 'bangaransa domin sheda masa abinda ta shirya masa na taya murna..........
*BINTA UMAR ABBALE*
2/11/21, 8:19 AM - ???: *'KWARYA TABI 'KWARYA*
*NA*
_BINTA UMAR ABBALEðŸ’_ *[email protected]*
*MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊�*
_'Kungiyar Masu Nazari da Aiki da Ilimi_
_________________________
*Littafin na kudi ne....!*
_#300.....0542382124...Binta Umar gtbank...idan kati zaki turo #400 ne sai ki same ni ta wannan numbers..08089965176 _07084653262 Zanyi miki bayanin yanda zaki turo katin.......... Ga masu bukatar VIP Group 600 ne_
_Mutanan Nijar zaku tura dala dari ta wannan numbers katin airtal ko orange VIP jakka d'aya 90899076_88137740_
*SADAUKARWA NE*
*GA*
*HAJIA SHAFA'ATU S YARI*
(Kainuwa dashan Allah)
13&14
Aunty Safiyya a nutse take kallonsa kafin tace"Kai kuwa Magajin sarki meye laifin Lawisa dan Allah kada kaje ka dauko mana ta waje gwanda ka duba a cikin gida ina ganin kamar haka zaifi alkairi." Shuru yayi mata tare da sunkuyar da kansa. Tace"Idan ka auri 'yar uwarka a ganina sai kafi samun cikakkiyar kulawa kuma tabbas hakan zai faranta ran iyayenmu dan Allah ka duba maganata da kyau kaji ko."! har yanzu kansa na sunkuye a kasa ya'ki kallonta ballantana ya bata amsa. mirmushi tayi tare da mikewa da fadin"Miskili kenan to kai dan Allah da irin wannan halin naka wacece zata iya zama da kai idan ba 'yar uwarka ba? babu macan da zata juri wannan wulakancin naka."
'Dago kansa yay yana kallonta cikin rashin walwala yace."Aunt Safiyya mai yasa kuke yi min irin wannan kallon ne? wallahi ban san ya ake wulakanci ba a rayuwa ku lura da kyau da'bia tace rashin son doguwar magana shiyasa nayi shuru na kyale ki amma duk irin maganganun da kikeyi ina jinki."
Murmushi tayi tana kallonsa tace"Eh ni zan fadawa kowa hakan d'abi'ar kace shiyasa ma ai nace bama so ka auri bare gwara ka auri ta gida domin sai tafi jurar zama da halayen ka." murmushi yay wanda ya tsaya iya lab'bansa yace."Aunt Safiyya ki bar wannan maganar dan Allah.'' Jin abinda yace yasa Lawisa saurin kallonsa gabanta na faduwa lallai wallahi tasa rai ganin aunty Safiyya ta shiga maganar yasa take jin tamkar ma ta aure shi ta gama.
Aunty Safiyya ta kalleta tare da fad'in "Lawisa kina sonsa ko."? babu kunya tace" Eh aunty. " murmushi tayi tare da kama hanyar fita tana fadin"Ba zan tafi gida ba har sai na bari an tashi daga fada na fadawa maimartaba halin da ake ciki.
Da sauri ya dago kansa yana kallon bayanta cike da mamakin jin abinda ta fad'a......Fuska a kirne ya kalleta da fad'in "Tashi ki fitar min a daki wato dama abinda ya shigo dake kenan? waye ya fad'a miki ina sha'awar auran zumunci dake."?
Lawisa gabanta ya dinga faduwa tana so tayi magana amma ta kasa saboda tsabar kwarjin da yayi mata gashi ya tsareta da idanunsa masu girman da furgita mara gaskiya.
A sanyaye ta miqe tana gyara alkyabbarta hanyar fita ta kama ranta sai tafarfasa yake yi lallai wai duk wannan kyawun nata da kyawun surar jikinta bata burgeshi ba hakika taji takaicin tsawar da yayi mata meye laifinta da zaice baya sha'awar auran zumunci da ita.......masu take mata baya ganin ta fito fusace yasa suka shiga hankalinsu da sauri suka rufa mata baya suna sunkuyar da kansu 'kasa.............
*BINTA UMAR ABBALE*
Shearing ðŸ‘ðŸ»ðŸ‘ðŸ»
2/11/21, 8:19 AM - ???: *'KWARYA TABI 'KWARYA*
*NA*
_BINTA UMAR ABBALEðŸ’_ *[email protected]*
*MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊�*
_'Kungiyar Masu Nazari da Aiki da Ilimi_
_________________________
*Littafin na kudi ne....!*
_#300.....0542382124...Binta Umar gtbank...idan kati zaki turo #400 ne sai ki same ni ta wannan numbers..08089965176 _07084653262 Zanyi miki bayanin yanda zaki turo katin.......... Ga masu bukatar VIP Group 600 ne_
_Mutanan Nijar zaku tura dala dari ta wannan numbers katin airtal ko orange VIP jakka d'aya 90899076_88137740_
*SADAUKARWA NE*
*GA*
*HAJIYA SHAFA'ATU S YARI*
(Kainuwa dashan Allah✊ðŸ?)
9&10
Sarki Abdul-aziz yayi gadon halin mahaifinsa marigayi Maimartaba sarki Adamu gurin kyawawan halaye sosai al'ummar gari ke jin dadin mulkinsa gabadaya 'yan uwansa sunyi masa mubaya ma'ana sun bashi hadin kai sosai amma banda Ciroma muguwar hassada yake masa da kasantuwarsa a kan karagar mulki Ciroma babu irin qulunboton da ba yayi akan ya ruguza mulkin sarki Abdul-aziz Allah bai bashi nasara ba daga karshe sai ya hakura da biye biyen bokayen ya dawo yana shirya mana'kisa ta karkashin qasa....Sarki Abdul-aziz na da mata biyu Gimbiya Huwaila itace uwar gida ana kiranta da mai babban da'ki haihuwar su bakwai tare amma duk mata ne.....Gimbiya Hawwa 'yar sarkin Agadaz itace matarsa ta biyu ana kiranta da Fulani sai da suka shekara shida da aure ta samu ciki maimartaba ya tsananta addua akan cikin yana addua akan Allah ya azurtashi da samun d'a namiji ya zama magajinsa...........Allah maji rokon bawansa sai ya amsa masa adduarsa a daidai lokacin da mutane ke tsammanin Fulani zata haifi mace sai Allah ya nuna musu ikonsa Aliyu ya diro duniya cikin koshin lafiya da kuzari.....Haihuwa wannan yaro tayi masifar tashin hankalin Ciroma ya rasa inda zai saka kansa yaji dadi, shi duk a tunaninsa Abdul-aziz ba zai ta'ba haihuwar da namiji ba saboda yana ganin duk 'ya'yansa mata ne kamar dai yanda mahaifinsa ya dinga haifar 'ya'ya mata kafin ya rasu.......Mai d'akinsa rasa gane kansa tayi a lokacin dan kulle kansa yake a daki yayi ta surkulle lallai sai yaga karshen jinjirin daka a haifa, wanda tunda ya dira a duniya mahaifiyarsa ta d,daura masa wata 'yar sar'ka a wuyansa mai dauke da ayatulkursiyu a jiki, wannan dalilin yasa duk tsaface tsafacen da yake yi baya tasiri.
'Bangaran Mai babban daki kuwa itama ita da yaranta rasa nutsuwa sukayi dan gabad'ayansu basu tsammanin Fulani zata haife cikin jikinta lafiya ba saboda irin fadi tashin da sukeyi a cewar 'ya'yan wai su ba zasu had'a uba da kowa ba shiyasa tun sanda mahaifin nasu ya auro Fulani Hawwa suka tashi a tsaye dasu da mahaifiyarsu suka dinga jifanta da asiri iri iri wanda ya janyo mata matsala dik lokacin data samu ciki daga zarar yayi kwari sai ya zube hankalinta ya tashi sosai ta dage da azkar gami da rokon Allah ya kareta dan tayi imani cewar al'janu ne ke ra'bar jikinta tunda wani lokacin idan ta kwanta bacci suna zuwa suyi ta tsorata ta.......tunda ta samu cikin Aliyu ta dage da adduar har Allah yasa yayi k'wari gashi cikin ikon Allah ta haifeshi lafiya dalilin daya sa kenan tana haihuwarsa ta daura masa wannan laya mai dauke da ayatulkursiyu saboda tasan tilas ita da yaron su fuskaci kalubale mai girma a masarauta...........Yarima Ali ya taso cikin kauna da so da kulawar iyayensa duk wanda ya kwana ya tashi a cikin gidan yana kaunarsa, Ita kanta mai babban daki ganin kamar maimartaba naso ya gane manufarta akan yaron yasa ta zauna da 'ya'yanta ta umarce su akan kada su sake su nunawa yaron 'kiyayyarsu a fili komai za'ayi ta karkashin kasa za'ayi masa, wannan dalilin yasa suke danne hassadarsu a kansa suke nuna masa kauna ammfa Allah ne kadai yasan abinda ke zuciyoyinsu..........'Bangaran 'yan uwan mahaifinsa kuwa babu wanda ke nuna masa kauna da kulawa sama da Waziri shike jansa a jikinsa sosai yana nuna masa so hakan yana yiwa maimartaba dadi a cikin ransa yana kuma yiwa dan uwan sa addua akan Allah shima ya azurtashi da 'ya'ya masu albarka, Waziri Abdul-raham matansa uku amma duk cikinsu babu wacce ta ta'ba haihuwa sai da ya auri matarsa ta uku da yake bazawarace tana da 'ya'ya a wani a gidan sannan aka gane cewa rashin haihuwa daga gurinsa ne shiyasa yake masifar kaunar 'ya'yan 'yan uwansa.......wannan dalilin yasa Ciroma da Galadima suke jin haushinsa dan ganin kamar yana fifita Yarima Ali akan 'ya'yansu Galadima shine mahaifin Shatima shi kuma Ciroma shine mahafin Moddibbo wanda yaci sunan mahaifinsa shine suke kiransa da suna Moddibo, Ciroma Abdul-Jabbar nada 'ya'ya goma dan duk yafi 'yan uwansa yawan 'ya'ya shiyasa har kullum yake fatan sarauta ta dawo hannunsa, mata shida maza hud'u, cikin 'ya'yanshi akwai mai izzah da taqama tamkar ubanta ne a sarki a cikin masarautar haka take rashin mutunci tare da cin mutuncin duk wanda tayi ra'ayi, Gimbiya Lawisa kyakkyawa ce ta karshe sai dai ko kusa ko alama bata da kyawun hali tana da d'abiar izigilanci da wulakanta mutane mutum komai girmansa bai wuce cin mutunci a gurinta ba........Gimbiya Lawisa tun kafin tayi wayo tayi hankali Allah ya d'ora mata masifar son Yarima Ali a cikin ranta duk da tana yarinya k'ank'anuwa ya tafi karatu hakan besa ta mance kammanin sa ba. shiyasa yanzu take ta murna da farin cikin dawowarsa masarauta sai shirye shiryen walima takeyi domin nuna masa farin cikin dawowarsa lafiya........Da kanta ta shirya tsaf cikin shiga ta alfarma tare da bayin dake take mata baya ta nufi 'bangaransa domin sheda masa abinda ta shirya masa na taya murna..........
*BINTA UMAR ABBALE*
2/11/21, 8:19 AM - ???: *'KWARYA TABI 'KWARYA*
*NA*
_BINTA UMAR ABBALEðŸ’_ *[email protected]*
*MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📘🖊�*
_'Kungiyar Masu Nazari da Aiki da Ilimi_
_________________________
*Littafin na kudi ne....!*
_#300.....0542382124...Binta Umar gtbank...idan kati zaki turo #400 ne sai ki same ni ta wannan numbers..08089965176 _07084653262 Zanyi miki bayanin yanda zaki turo katin.......... Ga masu bukatar VIP Group 600 ne_
_Mutanan Nijar zaku tura dala dari ta wannan numbers katin airtal ko orange VIP jakka d'aya 90899076_88137740_
*SADAUKARWA NE*
*GA*
*HAJIA SHAFA'ATU S YARI*
(Kainuwa dashan Allah)
13&14
Aunty Safiyya a nutse take kallonsa kafin tace"Kai kuwa Magajin sarki meye laifin Lawisa dan Allah kada kaje ka dauko mana ta waje gwanda ka duba a cikin gida ina ganin kamar haka zaifi alkairi." Shuru yayi mata tare da sunkuyar da kansa. Tace"Idan ka auri 'yar uwarka a ganina sai kafi samun cikakkiyar kulawa kuma tabbas hakan zai faranta ran iyayenmu dan Allah ka duba maganata da kyau kaji ko."! har yanzu kansa na sunkuye a kasa ya'ki kallonta ballantana ya bata amsa. mirmushi tayi tare da mikewa da fadin"Miskili kenan to kai dan Allah da irin wannan halin naka wacece zata iya zama da kai idan ba 'yar uwarka ba? babu macan da zata juri wannan wulakancin naka."
'Dago kansa yay yana kallonta cikin rashin walwala yace."Aunt Safiyya mai yasa kuke yi min irin wannan kallon ne? wallahi ban san ya ake wulakanci ba a rayuwa ku lura da kyau da'bia tace rashin son doguwar magana shiyasa nayi shuru na kyale ki amma duk irin maganganun da kikeyi ina jinki."
Murmushi tayi tana kallonsa tace"Eh ni zan fadawa kowa hakan d'abi'ar kace shiyasa ma ai nace bama so ka auri bare gwara ka auri ta gida domin sai tafi jurar zama da halayen ka." murmushi yay wanda ya tsaya iya lab'bansa yace."Aunt Safiyya ki bar wannan maganar dan Allah.'' Jin abinda yace yasa Lawisa saurin kallonsa gabanta na faduwa lallai wallahi tasa rai ganin aunty Safiyya ta shiga maganar yasa take jin tamkar ma ta aure shi ta gama.
Aunty Safiyya ta kalleta tare da fad'in "Lawisa kina sonsa ko."? babu kunya tace" Eh aunty. " murmushi tayi tare da kama hanyar fita tana fadin"Ba zan tafi gida ba har sai na bari an tashi daga fada na fadawa maimartaba halin da ake ciki.
Da sauri ya dago kansa yana kallon bayanta cike da mamakin jin abinda ta fad'a......Fuska a kirne ya kalleta da fad'in "Tashi ki fitar min a daki wato dama abinda ya shigo dake kenan? waye ya fad'a miki ina sha'awar auran zumunci dake."?
Lawisa gabanta ya dinga faduwa tana so tayi magana amma ta kasa saboda tsabar kwarjin da yayi mata gashi ya tsareta da idanunsa masu girman da furgita mara gaskiya.
A sanyaye ta miqe tana gyara alkyabbarta hanyar fita ta kama ranta sai tafarfasa yake yi lallai wai duk wannan kyawun nata da kyawun surar jikinta bata burgeshi ba hakika taji takaicin tsawar da yayi mata meye laifinta da zaice baya sha'awar auran zumunci da ita.......masu take mata baya ganin ta fito fusace yasa suka shiga hankalinsu da sauri suka rufa mata baya suna sunkuyar da kansu 'kasa.............