Sashe 183
Kundin Qaddarata Final Part Complete Hausa Novel · about 7 min read
Bacci tayi wanda ta jima bata yi irinsa ba,cikin nutsuwa da kwanciyar hankali da walwala,wanda har kusan makara tayi sallar asuba,ita kanta ummi washegari taga canji sosai,komai nata cikin walwala da kuzari take,kaman yadda kowa yaga sauyi tattare da almustapha har cikin kamfani,ciki har da su'ad,wadda ita bata lura da bai cikin walwala ba,koda ra kura ma watsar da shi tayi ta tsammaci miskilancin nashi ne ya motsa,koma shi dinne ita ba damuwarta bane tunda dole ya zauna da ita,hakanan kuma kudi taba samunsu fiye da yadda ma takesl,abu daya ke damunta yadda ya tikastata saka digayen kaya,haka duk inda zata sai ta tambayeshi,ko zuwa cinema ma ya hanata baki daya,yadda taci burin sakewa da qawayenta bata isa ba,saidai suzo gida su sameta,shima dole su kama gabansu gab da lokacin dawowarshi.
******* ****** *******
Baki daya ya zame mata wani chewing gum din waya,indai ka ganta da waya tofa almustapha ne,har sajida ta soma ganewa,da taga ta soma waya zata basu sarari,duk wani motsinta ha san da shi,wani sa'ilin har kukan shagwaba yake mata kan ta gudo zaya shirya mata komai,saidai kawai taci dariyarta tace bata iyawa,da wanne idanun zata kalli ummi da baba?,.
Cikin sati uku kacal ta soma sauyawa,jikinta yayi bul kamar ka taba jini ya fito,laulayi ya fara sauqi sai dan abinda ba'a rasa ba,yanzun kuma sai shegen kwadayi data koya,ci wannan ci wancan,duk da bata rabu da na hannun daman nata ba wato nama,ita kanta mamakin sauqin wannan cikin take.
Kwananta shirin anty dije ta dawo,ta gaya mishi zata wajenta,bai hanata ba yace ta gaidata ta kuma kula masa da kanta,sajida ta dauka suja tafi bayan ta yiwa ummi sallama,ummi ta bada wasu tararuka masu kyau ta kaiwa anty dijen.
Da minal mutuniyarta taci karo suna wasa da khalioha,dukansu suja durfafota da gudu,ta daga minal tana mata waqarta ta tsokana tana ta dariya abinta tana cewa
"Anty sumayya na girma fa yanzu"
"Ai naga alama,irin wannan kumatu haka?" Sumayya ta fadi sanda anty dije ke fitowa zuwa falon
"Kai kai kai,sauketa....sauketa nace" anty dije tace da sumayya,murmushu tayi tana sauke minal din,kaddai antyn har ta gano ta,numfashi anty dije ta sauke
"Ki rufan asiri sumayya don Allah kizo gida na lafiya ki koma lafiya" wannan karon dariya ta baiwa sumayya sai data qyace
"Kai anty....kai anty.....wai meye don ma dauki minal,naga ko da can ina daukanta" daquwa antyn ta watsa mata
"Da kika ce amma banda yanzu,na haramra,idan baso kike almustapha ya saka mu a black list ba ko ya dauremu baki daya" yatsina fuska sumayyan tayi
"Habawa,shi ya fara" ta bi bayan antyn zuwa dakin hara bayan abida ta gaidata nan ta barsu da minal da khalipha.
Laila da hafiz ne a dakin suna gyaran kaya,rungume sumayya laika tayi niyya anty dije ta harareta tana mata gargadi,ita dai bata gabe ko meye ba ta gaida sumayyan daga bisani ta hau zuba mata surutu,hafiz dama ya gama abinda yake cikin dakin,shi dama ba gwanin surutu ba,suja gaisa da sumayyan suka dan taba hira ya fice,laila kuwa sai da anty dije ta koreta ta hadata da qarasa girki a kitchen sannan ta fice,fuskar anty fes,farinciki kaman ta hadiye sumayya,kallo daya zaka mata maga sauyi baro bari tattare da sumayyan,ta zama wata matar hutu
"Waini zaki boyewa ciki sumayya?,to amira ta gaya min tun muna can" dariya ta saka tana kama baki.
"Oh su amira an iya gulmaaaaa"
"Abin farinciki ai ba'a biyeshi,ko abbansu khalipha bakiha dadin da yaji ba,yace ko shi yasa rannan da suka hadu da man fuskar nan kaman gonar auduga,abinda bai taba gani ba" dariya suka sanya baki dayansu,ranar hira suka yi sosai da anty dijen,basu koma gida ba sai bayan sallar magariba.
A falon ummi tayi sallama tana riqe da hannun abida suna hirar masu tsaron gidan da suka ga an sauya,ummin ce zaune tana kallon labaran duniya,ta amsa musu dai dai lokacin da eesha ke fitowa daga daya daga cikin dakunan dake falon,sanye da gown mara hannu,kanta ba dankwali sai waya riqe hannunta tana dannawa,bisa dukkan alamu bayan fitarsu gidan anty dije ne ta iso gidan,idanu suka hada eeshan ta jefeta da wani kallo,yayin da sumayya ta dauke kanta ta waraso ciki ta yiwa ummi murmushi,ta zauna kan kujera kaman yadda eesha ta samu kujera daya ita ta zauna
"Wato gida dadi ko?,sai yanzu?" Murmushi tayi tana cewa
"Bansan lokaci yayi haka bama ummi,umman khalipha na gaidaki"
"Ina amsawa....kin tafi kin bar wayarki gida wancan sarkin kiran ya kira ya kusa sau hamsin" cewar ummi,sai tayi murmushi tana miqewa,don itama wuni daya kawai amma tayi kewarshi,sajida ce ta gaida eesha ta amsa tana tambayarta mamanta
"Au eesha bakiga sumayya bane?sumayya ga eesha zata mana hutu kan ta wuce school"sai data daga kai ta dubeta sanda take shirin wucewa,wani kishinta na sukarta fiye da yadda take kishin su'ad,kyau da hutun daya ratsata ya tsaya mata awuya,komai nata yaji yadda akeso,itama sumayyan juyowa tayi,ta dan saki fuska saboda maganan da ummin tayi
"na ganta...mun wuni lpy?" Ta fada adake
"Lafiya ya mutan gidan..." Tafada tana yin gaba,qasa qasa ta amsa mata bata sake juyowa ba tayi wucewarta,ta rasa me ya tsarewa eesha a rayuwa,taqamaimai batasan me tayi mata ba,ta san dai kawai rashin jituwarsu tun fara ganin eeshan data yi,sanda amira ta biyota kani satin bikinta,abinda kawai ta sanyawa ranta eeshan nada raina talaka,wanda idan har haka ne ita kuwa ba zata bari ta taka ta ba,tunda itama ta mutuntata ta karramata.
Bata sake saukowa ba tana can suna soyewarsu da almustapha kaman su hadiye juna,wanka kawai tayi ta kirashi ya katse ya biyota,ya jima kwance dama ya kasa tsinana komai,muryar tata kawai yake sonji,sun jima suna hirar sannan yace da ita
"Af....naso na manta....kaman dazun naji ummi na cewa aisha tazo ko?" Dan jim sumayya tayi sannan ta amsa
"Eh haka ne"
"Well....,ban so ki shiga shirginta,ki tuna ko yaushe akwai banbanci tsakanin ki da ita" kai ta kada tana mamakin me yasa sam ba jituwa tsakaninsu,ya washi ganinya,bata manta randa ya sake nanuqeta ba a bayan gida bayan ya hango tahowar eeshan,ba shakka ruwa baya tsami banza imma dai ta taba masa wani laifi irin wanda baya so ayi masa ko kuma wani abu makamancin haka
"An gama yallabai"
"Ba yallabai ba....wancan sunan nake so" dariya ta qyalqyale da ita
"To my.....happinesssssss...." Ta fada a rarrabe tare da jan S din wanda sautinta ya ratsa dodon kunnenshi
"Ohhhh....babe....ki shiga hankali fa...so kike ki tsokaneni ko?" Dariya ta kuma saki
"Ni na isa...kaga ma Allah ya bamu alkhairi sai da safe"
"Kina kashen waya gobe zan sa a satoki a kawo min ke,bar wayar a haka ki gama shirin baccinki kizo na saki bacci" idanu ta zaro,tasan me zaiyi mata
"Kudin wayanka fa na tafiya"
"And so what?" Ya tambayeta a tausashe
"Ok...am sorry,amma fa zan iya minti arba'in kamin na gama shirina"
"Ba damu bane" ya furta yana kwance rub da ciki saman sofa
"Okeyyyy,sai na dawo"
"Take care..." Yace mata kaman ya hanata tafiyan.
*to ga eesha tazo?ko me zai faru?,ku biyoni muje*
Assalamu alaikum fans,ya haquri da ni,sabgogi ne ba yadda bawa ya iya,kana naka Allah na nashi,wani lokaci suyita zuwa maka ajajjere kuma dole ka aiwatar da su,haka zamuyita haquri har mu kammala labarin,ina gaisuwa gareku baki daya,Allah yasa mu dace.
*mrs muhammad ce*👑
📚📚📚📚✍🏽✍🏽✍🏽✍🏽
✍ *~KUNDIN QADDARATA~*✍
📖📖📖📖📖
*~NA~*
*~SAFIYYA ABDULLAHI MUSA HUGUMA~*
*WATTPAD:HUGUMA*
*_HASKE WRITERS ASSO_*
(HOME OF EXPERT AND PERFECT WRITERS)
9⃣8⃣
*Bismillahir rahmanir rahim*
*Allah S W T yana cewa annabin rahama sanda ya shiga damuwa kan rashin musuluntar kafirai*
*haqiqa kai(annabi muhammad S A W)baka shiryar da wanda kake so,saidai Allah yana shiryar da wanda yaga dama*
Saboda haka 'yan uwa kayi qoqarin nusasheshe da bawan dake kan bata,shiriya ka barwa Allah tashi ce.
______________________________________
Washe gari qarfe tara na safiya ta farka da wata iriyar yunwa,kasancewar jiya suna tsaka da waya da almustapha bacci ya dauketa ba tare data ci abinci ba,sajida na gefe tana ta baccinta ta shiga toilet ta wanke bakinta sannan ta dawo ta daura zani kan rigar baccinta ta zura hijabi ta fice.
******* ****** *******
Baki daya ya zame mata wani chewing gum din waya,indai ka ganta da waya tofa almustapha ne,har sajida ta soma ganewa,da taga ta soma waya zata basu sarari,duk wani motsinta ha san da shi,wani sa'ilin har kukan shagwaba yake mata kan ta gudo zaya shirya mata komai,saidai kawai taci dariyarta tace bata iyawa,da wanne idanun zata kalli ummi da baba?,.
Cikin sati uku kacal ta soma sauyawa,jikinta yayi bul kamar ka taba jini ya fito,laulayi ya fara sauqi sai dan abinda ba'a rasa ba,yanzun kuma sai shegen kwadayi data koya,ci wannan ci wancan,duk da bata rabu da na hannun daman nata ba wato nama,ita kanta mamakin sauqin wannan cikin take.
Kwananta shirin anty dije ta dawo,ta gaya mishi zata wajenta,bai hanata ba yace ta gaidata ta kuma kula masa da kanta,sajida ta dauka suja tafi bayan ta yiwa ummi sallama,ummi ta bada wasu tararuka masu kyau ta kaiwa anty dijen.
Da minal mutuniyarta taci karo suna wasa da khalioha,dukansu suja durfafota da gudu,ta daga minal tana mata waqarta ta tsokana tana ta dariya abinta tana cewa
"Anty sumayya na girma fa yanzu"
"Ai naga alama,irin wannan kumatu haka?" Sumayya ta fadi sanda anty dije ke fitowa zuwa falon
"Kai kai kai,sauketa....sauketa nace" anty dije tace da sumayya,murmushu tayi tana sauke minal din,kaddai antyn har ta gano ta,numfashi anty dije ta sauke
"Ki rufan asiri sumayya don Allah kizo gida na lafiya ki koma lafiya" wannan karon dariya ta baiwa sumayya sai data qyace
"Kai anty....kai anty.....wai meye don ma dauki minal,naga ko da can ina daukanta" daquwa antyn ta watsa mata
"Da kika ce amma banda yanzu,na haramra,idan baso kike almustapha ya saka mu a black list ba ko ya dauremu baki daya" yatsina fuska sumayyan tayi
"Habawa,shi ya fara" ta bi bayan antyn zuwa dakin hara bayan abida ta gaidata nan ta barsu da minal da khalipha.
Laila da hafiz ne a dakin suna gyaran kaya,rungume sumayya laika tayi niyya anty dije ta harareta tana mata gargadi,ita dai bata gabe ko meye ba ta gaida sumayyan daga bisani ta hau zuba mata surutu,hafiz dama ya gama abinda yake cikin dakin,shi dama ba gwanin surutu ba,suja gaisa da sumayyan suka dan taba hira ya fice,laila kuwa sai da anty dije ta koreta ta hadata da qarasa girki a kitchen sannan ta fice,fuskar anty fes,farinciki kaman ta hadiye sumayya,kallo daya zaka mata maga sauyi baro bari tattare da sumayyan,ta zama wata matar hutu
"Waini zaki boyewa ciki sumayya?,to amira ta gaya min tun muna can" dariya ta saka tana kama baki.
"Oh su amira an iya gulmaaaaa"
"Abin farinciki ai ba'a biyeshi,ko abbansu khalipha bakiha dadin da yaji ba,yace ko shi yasa rannan da suka hadu da man fuskar nan kaman gonar auduga,abinda bai taba gani ba" dariya suka sanya baki dayansu,ranar hira suka yi sosai da anty dijen,basu koma gida ba sai bayan sallar magariba.
A falon ummi tayi sallama tana riqe da hannun abida suna hirar masu tsaron gidan da suka ga an sauya,ummin ce zaune tana kallon labaran duniya,ta amsa musu dai dai lokacin da eesha ke fitowa daga daya daga cikin dakunan dake falon,sanye da gown mara hannu,kanta ba dankwali sai waya riqe hannunta tana dannawa,bisa dukkan alamu bayan fitarsu gidan anty dije ne ta iso gidan,idanu suka hada eeshan ta jefeta da wani kallo,yayin da sumayya ta dauke kanta ta waraso ciki ta yiwa ummi murmushi,ta zauna kan kujera kaman yadda eesha ta samu kujera daya ita ta zauna
"Wato gida dadi ko?,sai yanzu?" Murmushi tayi tana cewa
"Bansan lokaci yayi haka bama ummi,umman khalipha na gaidaki"
"Ina amsawa....kin tafi kin bar wayarki gida wancan sarkin kiran ya kira ya kusa sau hamsin" cewar ummi,sai tayi murmushi tana miqewa,don itama wuni daya kawai amma tayi kewarshi,sajida ce ta gaida eesha ta amsa tana tambayarta mamanta
"Au eesha bakiga sumayya bane?sumayya ga eesha zata mana hutu kan ta wuce school"sai data daga kai ta dubeta sanda take shirin wucewa,wani kishinta na sukarta fiye da yadda take kishin su'ad,kyau da hutun daya ratsata ya tsaya mata awuya,komai nata yaji yadda akeso,itama sumayyan juyowa tayi,ta dan saki fuska saboda maganan da ummin tayi
"na ganta...mun wuni lpy?" Ta fada adake
"Lafiya ya mutan gidan..." Tafada tana yin gaba,qasa qasa ta amsa mata bata sake juyowa ba tayi wucewarta,ta rasa me ya tsarewa eesha a rayuwa,taqamaimai batasan me tayi mata ba,ta san dai kawai rashin jituwarsu tun fara ganin eeshan data yi,sanda amira ta biyota kani satin bikinta,abinda kawai ta sanyawa ranta eeshan nada raina talaka,wanda idan har haka ne ita kuwa ba zata bari ta taka ta ba,tunda itama ta mutuntata ta karramata.
Bata sake saukowa ba tana can suna soyewarsu da almustapha kaman su hadiye juna,wanka kawai tayi ta kirashi ya katse ya biyota,ya jima kwance dama ya kasa tsinana komai,muryar tata kawai yake sonji,sun jima suna hirar sannan yace da ita
"Af....naso na manta....kaman dazun naji ummi na cewa aisha tazo ko?" Dan jim sumayya tayi sannan ta amsa
"Eh haka ne"
"Well....,ban so ki shiga shirginta,ki tuna ko yaushe akwai banbanci tsakanin ki da ita" kai ta kada tana mamakin me yasa sam ba jituwa tsakaninsu,ya washi ganinya,bata manta randa ya sake nanuqeta ba a bayan gida bayan ya hango tahowar eeshan,ba shakka ruwa baya tsami banza imma dai ta taba masa wani laifi irin wanda baya so ayi masa ko kuma wani abu makamancin haka
"An gama yallabai"
"Ba yallabai ba....wancan sunan nake so" dariya ta qyalqyale da ita
"To my.....happinesssssss...." Ta fada a rarrabe tare da jan S din wanda sautinta ya ratsa dodon kunnenshi
"Ohhhh....babe....ki shiga hankali fa...so kike ki tsokaneni ko?" Dariya ta kuma saki
"Ni na isa...kaga ma Allah ya bamu alkhairi sai da safe"
"Kina kashen waya gobe zan sa a satoki a kawo min ke,bar wayar a haka ki gama shirin baccinki kizo na saki bacci" idanu ta zaro,tasan me zaiyi mata
"Kudin wayanka fa na tafiya"
"And so what?" Ya tambayeta a tausashe
"Ok...am sorry,amma fa zan iya minti arba'in kamin na gama shirina"
"Ba damu bane" ya furta yana kwance rub da ciki saman sofa
"Okeyyyy,sai na dawo"
"Take care..." Yace mata kaman ya hanata tafiyan.
*to ga eesha tazo?ko me zai faru?,ku biyoni muje*
Assalamu alaikum fans,ya haquri da ni,sabgogi ne ba yadda bawa ya iya,kana naka Allah na nashi,wani lokaci suyita zuwa maka ajajjere kuma dole ka aiwatar da su,haka zamuyita haquri har mu kammala labarin,ina gaisuwa gareku baki daya,Allah yasa mu dace.
*mrs muhammad ce*👑
📚📚📚📚✍🏽✍🏽✍🏽✍🏽
✍ *~KUNDIN QADDARATA~*✍
📖📖📖📖📖
*~NA~*
*~SAFIYYA ABDULLAHI MUSA HUGUMA~*
*WATTPAD:HUGUMA*
*_HASKE WRITERS ASSO_*
(HOME OF EXPERT AND PERFECT WRITERS)
9⃣8⃣
*Bismillahir rahmanir rahim*
*Allah S W T yana cewa annabin rahama sanda ya shiga damuwa kan rashin musuluntar kafirai*
*haqiqa kai(annabi muhammad S A W)baka shiryar da wanda kake so,saidai Allah yana shiryar da wanda yaga dama*
Saboda haka 'yan uwa kayi qoqarin nusasheshe da bawan dake kan bata,shiriya ka barwa Allah tashi ce.
______________________________________
Washe gari qarfe tara na safiya ta farka da wata iriyar yunwa,kasancewar jiya suna tsaka da waya da almustapha bacci ya dauketa ba tare data ci abinci ba,sajida na gefe tana ta baccinta ta shiga toilet ta wanke bakinta sannan ta dawo ta daura zani kan rigar baccinta ta zura hijabi ta fice.