Sashe 106
Kundin Qaddarata Final Part Complete Hausa Novel · about 7 min read
Mamaki ne ya kama sumayya ganin su a VIP wannan karon,tasan dai ba'a VIP din suka zo ba,sai tayi zaton ko daga gwamnatin tarayyar ne,abinda ta lura kuma da shi shine iya su kadai ne,baki ta tabe don batasan meke faruwa ba ta fiddo wani littafi da nafisan ta bata ta fara duba shafin da take,don son bata sha'awar yin hira yau,kewar zulaiha da nafisa take,ba shakka sabo turken wawa,karatun ya soma yi mata dadi,yayin da wani qamshi mai taushi ya dinga shiga hancinta,qamshin yayi mata,sai ta lumshe ido tana jin yadda ke ratsa qofofin hancinta,sai tayi tsammanin wani abun ne a cikin jirgin,lol
"Barka da dare uncle" taji su laila na fada,cikin mamakin yadda lailan mai shegen rawar kai da surutu ke magana a kintse ya sanyata ajiye littafin ta dago kai da niyyar tsokanarta,so tayi tace
"Allah ya nuna mana ma'aiki yau laila ke magana cikin nutsuwa irin haka?"sai maganar ta maqale mata,zaune yake kujerar dake bayanta wadda ke daura da mazaunin uncle farouq,magana suke qasa qasa da uncle farouq din,idanu suka hadu,da hanzari ta juya ta maida idanuwanta mazaunin gabanta,qirjinta na bugawa da sauri,ta rasa wannan wace iriyar masifa ce haka,ba dama ta ganshi yanayinta ya burkice,anya ma ba maye bane wannan mutumin,sanye yake da fararen suit qal wadanda suka dace da takalminsa,yayi kyau cika da wani irin kwarjini,bata san me ya shigo da shi jirgin da zashi nijeria ba,idan bata manta ba anty dije ta gaya mata gun aikinsa na dubai
" matsa man sumayya,ina ta magana tun dazun kamar wata kurma"anty dije ta fada tana tsaye kanta,jiki babu qwari ta matsa din anty dijen ta zauna tana bude zip din jakarta tace
"Kun gaisa da mustapha ne?,wannan karon zashi nijeria ba lokacin zuwansa ba,nasan baabaa zaiji dadi,dan gaban goshi zaizo,diyar ambassador din nijer anan ya dubawa aikin da yayi mata a dubai,baban nata abikin baaba prof ne sun taba aiki tare" kanta kawai ta kada ba tare data iya amsawa ba,bata ma ga mai ya hadata da wannan sharhin ba,giyar qaunar ahalin baabaa ta kama su anty dijen sosai,ko da yake babu abinda KARAMCI baya iya maida maka mutum ta raya a qasan zuciyarta
"Kinga muma yau mun dana,gamu a VIP,mustapha yayi abinda ya saba" ta fada tana dariya tare da qoqarin kashe wayarta,duk maganar da anty dijen keyi bata fahimtarta,zaune take kurum,ta rasa abinda yasa jikinta sam baison hada inuwa daya da shi,ta tabbatar da cewa taqi jininsa ne tun ranar da ya yarfa ta gaban tarin jama'a,har yanzu tana iya jin zafin abunda yayi mata,baka san waye mutum ba,bakasan wanne yana yi yake ciki ba amma kayi masa haka amatsayinshi na dam adam irinka?,itakam jin anty dije kawai da take yaba kyawun halayensa,eh,ta yadda da mutunci da karamcin ahalinsu amma bata jin shi yana ciki.
Laila ta sake taimakawa wajen dagula lissafinta data nace da tabata kan sai ta juyo taga abinda take nuna mata cikin laptop dinta
"Idan ba zaki iya kalla ke daya ba zan karbi abata kinji ko?" Hakan data gaya mata shi ya sanya ta sarara mata.
Mintuna arba'in kowa ya nutsu a kujerarsa yana abinda zai fishsheshi,duk yadda ta kai ga matse fitsarin da take ji amma yaqi sarara mata,ta fuskanci ya zame mata dole tayi,ko kusa bata son tashi daga inda take,saboda matsawar zata shiga bandakin tofa sai ta gifta ta kusa da su,a hankali ta waiwaya sai taga baki daya ya aza hankalinsa ga system,hakan ya bata qwarin gwiwa ta miqe anty dije ta matsa mata ta wuce,cikin sanda kamar wata barauniya haka ta wuce,baima san da wucewar wani a gun ba har ta gama fitsarin ta dawo.
Daidai lokacin da yake magana da uncle farouq cikin nutsuwa,muryarsa ta shiga dodon kunnuwanta,ya salam,muryar mukhtar take ji muraran cikin tashi muryaf,ya ilahi wannan kamanceceniyar murya dame tayi kama?,ta tabbata abinda take ji yana da nasaba da muryar mukhtar dinta wanda ko wanne lokaci yayi magana tuna mata da shi yaje,ji take kamar shine a raye a kusa da ita,har marmari take taji ya furta wani abu.
Dumi da taji yana ratsa rigarta da qarar fasgewar cup shi ya ankarar da ita karo da tayi da daya daga cikin 'yammatan ma'aikatan dake kara kainam baiwa kowanne passinger abinda yake da buqatar ci ko sha,baya tayi jikinta na rawa yayin da itama budurwar tayi baya tana baiwa sumayyan haquri cikin harshen nasara,a qa'ida sumayyan ke da laifi,saboda tayi qoqarin kauce mata amma sai data bugeta,iya tafi da custumer nasu ya sanya take bata haquri tare da bata hanya ta wuce ko kuma ta koma toilet ta wanke hadaddiyar doguwar rigar shadda dake jikinta wadda sabuwa ce kar ranar ta soma sanyata,lemon green da aka yiwa adon orange,mayafin data nannada saman kanta shima orange ne,ba tare da wani dogon tunani ba ta wuce zuwa mazauninta sabida ta kasa tantance me ya kamata ma tayi.
Qarasawa tayi dauke farantin da pieces glasses din cup din tana baiwa mustapha haqurin bari ta sake kawo masa wani,sai a sannan ya daga kansa daga abinda yake yi din,kallon da yayi mata ya rudata,sai ta fara yi masa bayanin ta kawo ne sukayi karo da madam ya zube,da hannu ya tsaidata yace taje kawai bai buqata,haquri ta bashi sannan ta juya,ya fahimci me ya faru,don yana iya jiyi anty dije na tambayar bata qone ko taji ciwo ba ko?,tsaki yaja qasan ranshi yana ayyana anya tana da lafiyan qwaqwalwa kuwa,haduwarsu ta farko ya tuna,sannan ya gangaro haduwarsu ta biyu,haduwarsu a mall da girmanta tana wani hawaye shabe shabe kamar 'yar yaye,sai kuma yau,yaso tambayar alhj farouq sai kuma ya tuna ba abunda ya shafeshi bane yaci gaba da harkansa,amma ya barwa ransa akwai wani abu a qwaqwalwarta don bai taba ganinta a nutse ba.
#mrs muhammad ce
*mrs muhammad ce*👑
📚📚📚📚✍🏽✍🏽✍🏽✍🏽
[1/23, 8:54 AM] +234 807 885 3729: ✍ *~KUNDIN QADDARATA~*✍
📖📖📖📖📖
*~NA~*
*~SAFIYYA ABDULLAHI MUSA HUGUMA~*
*WATTPAD:HUGUMA*
*_HASKE WRITERS ASSO_*
(HOME OF EXPERT AND PERFECT WRITERS)
6⃣8⃣
*Bismillahir rahmanir rahim*
Allah yana cewa
*(RANAR QIYAMA YAYIN DA AKA BAWA DAN ADAM LITTAFIN DUKKAN AYYUKANSA ABINDA YA AIKATA SANDA YANA RAYE ZA'A CE DA DAN ADAM)KA KARANTA LITTAFINKA!!!,YA ISHEKA AKAN KANKA KA YIWA KANKA HISABI*
ya subhanallah,ya rahmanu kada kayi mana hisabi ka yafemu.
____________________________________
TEAM ABDUR RAHMAN YA DA SAURIN KARAYA IRIN HAKA NE,NAGA HAR KUN FARA SAREWA FA,ITA FA MACE ALLURAR CIKIN RUWA CE MAI RABO KA DAUKA,KADA 'YAN ADAWA SUYI MUKU DARIYA FA,TAM.
_____________________________________
Bata sake yunqurin tashi ko motsawa daga wajen ba har zuwa sanda suka iso qasa nijeria,anty dijen na lura da ita,ta kuma kusa ankarewa da dalilin gushewar nutsuwarta,daya daga cikin motocin alfarma dake mallakar mustaphan ita tazo ya kwashe baki daya,kallo daya zaka yi musu ka tabbatar sabuwa ce dal,laila sai bude baki take saboda yadda motar tayi mata dadi,qasa qasa take cewa da sumayya
"Anty sumayya dama kada aje gida don kada mu sauka daga motar nan,dadi wallahi" dariya ta baiwa sumayyan har sautin murmushinta ya fito,hada idanuwa sukayi sanda ya waiwayo yana tsammanin ko wani abun ne ya sake faruwa,da sauri ta kawar da kanta tana gintse dariyar.
Kowa na ficewa daga motan yayin da yake zaune baiko da niyyar motsawa,amma ta danganta hakan da cewa shi za'a shige da shi cikin gida ne tunda su zasu sauka ne su shiga nasu gidan,tsoron ta yadda zata giftashi ya kamata,duka sun fice saura ita daya,a hankali ta durqusa zuciyarta na bugawa har ta isa bakin qofar inda anty dije ke tsaye tana tsumayin fitowarta din cirar maqullin gidan dake jakar sumayyan,daidai sanda ya fara magana cikin izza da nutsuwa yana baiwa driva umarnin su wuce ciki,kadan ya rage ta fadi anty dije ta tallafeta tana dubanta cikin salon tuhuma
"Wai mene haka sumayya lafiyanki kuwa"
"Bab....babu komai,qafata ce ta harde" bata ce komai ba ta karbi maqullin sannab suka jera zuwa cikin gidan
"Ya kamata ki sanyawa ranki nutsuwa,na fuskanci duk sanda mustapha yayi magana saiki rasa sukuni da nutsuwarki,bafa mukhtar babe,bai kuma san mukhtar ba,kada ki sake ki sake aikata irin gangancin da kika aikata" da sauri ta dubi anty dijen,ya akayi ta karancin halin da take ciki,itama bata sani ba,batasan dalilin da yake sanyawa take kasa controlling kanta ba aduk sanda taji muryarshi wadda ke zubi sak data mukhtar dinta,abinda kawai zai banbanta tashi data dan fi ta mukhtar laushi,bata da bakin magana saboda haka bata ce komai ba jikinta a sanyaye suka qarasa cikin gidan.
Washe gari haka ta tashi jiki duk a mace,ba dadi haja take ji cikin ranta,bata so anty dije tayi mata wani duba na daban,ba ita ta dorawa kanta ba tasani daga Allah ne,muhimmancin da mukhtar ke da shi a rayuwarta zaiyi wuya tayi saurin mance duk wani abu da yayi kamanceceniya da tashi rayuwar,ba abunda ta iya tsinanawa daga wanka sai kwanciya,ita kanta anty dijen ta lura,sai itama taji ba dadi,tana tsammanin ko fadan data yi mata ne ya sanyata zama haka?.
"Barka da dare uncle" taji su laila na fada,cikin mamakin yadda lailan mai shegen rawar kai da surutu ke magana a kintse ya sanyata ajiye littafin ta dago kai da niyyar tsokanarta,so tayi tace
"Allah ya nuna mana ma'aiki yau laila ke magana cikin nutsuwa irin haka?"sai maganar ta maqale mata,zaune yake kujerar dake bayanta wadda ke daura da mazaunin uncle farouq,magana suke qasa qasa da uncle farouq din,idanu suka hadu,da hanzari ta juya ta maida idanuwanta mazaunin gabanta,qirjinta na bugawa da sauri,ta rasa wannan wace iriyar masifa ce haka,ba dama ta ganshi yanayinta ya burkice,anya ma ba maye bane wannan mutumin,sanye yake da fararen suit qal wadanda suka dace da takalminsa,yayi kyau cika da wani irin kwarjini,bata san me ya shigo da shi jirgin da zashi nijeria ba,idan bata manta ba anty dije ta gaya mata gun aikinsa na dubai
" matsa man sumayya,ina ta magana tun dazun kamar wata kurma"anty dije ta fada tana tsaye kanta,jiki babu qwari ta matsa din anty dijen ta zauna tana bude zip din jakarta tace
"Kun gaisa da mustapha ne?,wannan karon zashi nijeria ba lokacin zuwansa ba,nasan baabaa zaiji dadi,dan gaban goshi zaizo,diyar ambassador din nijer anan ya dubawa aikin da yayi mata a dubai,baban nata abikin baaba prof ne sun taba aiki tare" kanta kawai ta kada ba tare data iya amsawa ba,bata ma ga mai ya hadata da wannan sharhin ba,giyar qaunar ahalin baabaa ta kama su anty dijen sosai,ko da yake babu abinda KARAMCI baya iya maida maka mutum ta raya a qasan zuciyarta
"Kinga muma yau mun dana,gamu a VIP,mustapha yayi abinda ya saba" ta fada tana dariya tare da qoqarin kashe wayarta,duk maganar da anty dijen keyi bata fahimtarta,zaune take kurum,ta rasa abinda yasa jikinta sam baison hada inuwa daya da shi,ta tabbatar da cewa taqi jininsa ne tun ranar da ya yarfa ta gaban tarin jama'a,har yanzu tana iya jin zafin abunda yayi mata,baka san waye mutum ba,bakasan wanne yana yi yake ciki ba amma kayi masa haka amatsayinshi na dam adam irinka?,itakam jin anty dije kawai da take yaba kyawun halayensa,eh,ta yadda da mutunci da karamcin ahalinsu amma bata jin shi yana ciki.
Laila ta sake taimakawa wajen dagula lissafinta data nace da tabata kan sai ta juyo taga abinda take nuna mata cikin laptop dinta
"Idan ba zaki iya kalla ke daya ba zan karbi abata kinji ko?" Hakan data gaya mata shi ya sanya ta sarara mata.
Mintuna arba'in kowa ya nutsu a kujerarsa yana abinda zai fishsheshi,duk yadda ta kai ga matse fitsarin da take ji amma yaqi sarara mata,ta fuskanci ya zame mata dole tayi,ko kusa bata son tashi daga inda take,saboda matsawar zata shiga bandakin tofa sai ta gifta ta kusa da su,a hankali ta waiwaya sai taga baki daya ya aza hankalinsa ga system,hakan ya bata qwarin gwiwa ta miqe anty dije ta matsa mata ta wuce,cikin sanda kamar wata barauniya haka ta wuce,baima san da wucewar wani a gun ba har ta gama fitsarin ta dawo.
Daidai lokacin da yake magana da uncle farouq cikin nutsuwa,muryarsa ta shiga dodon kunnuwanta,ya salam,muryar mukhtar take ji muraran cikin tashi muryaf,ya ilahi wannan kamanceceniyar murya dame tayi kama?,ta tabbata abinda take ji yana da nasaba da muryar mukhtar dinta wanda ko wanne lokaci yayi magana tuna mata da shi yaje,ji take kamar shine a raye a kusa da ita,har marmari take taji ya furta wani abu.
Dumi da taji yana ratsa rigarta da qarar fasgewar cup shi ya ankarar da ita karo da tayi da daya daga cikin 'yammatan ma'aikatan dake kara kainam baiwa kowanne passinger abinda yake da buqatar ci ko sha,baya tayi jikinta na rawa yayin da itama budurwar tayi baya tana baiwa sumayyan haquri cikin harshen nasara,a qa'ida sumayyan ke da laifi,saboda tayi qoqarin kauce mata amma sai data bugeta,iya tafi da custumer nasu ya sanya take bata haquri tare da bata hanya ta wuce ko kuma ta koma toilet ta wanke hadaddiyar doguwar rigar shadda dake jikinta wadda sabuwa ce kar ranar ta soma sanyata,lemon green da aka yiwa adon orange,mayafin data nannada saman kanta shima orange ne,ba tare da wani dogon tunani ba ta wuce zuwa mazauninta sabida ta kasa tantance me ya kamata ma tayi.
Qarasawa tayi dauke farantin da pieces glasses din cup din tana baiwa mustapha haqurin bari ta sake kawo masa wani,sai a sannan ya daga kansa daga abinda yake yi din,kallon da yayi mata ya rudata,sai ta fara yi masa bayanin ta kawo ne sukayi karo da madam ya zube,da hannu ya tsaidata yace taje kawai bai buqata,haquri ta bashi sannan ta juya,ya fahimci me ya faru,don yana iya jiyi anty dije na tambayar bata qone ko taji ciwo ba ko?,tsaki yaja qasan ranshi yana ayyana anya tana da lafiyan qwaqwalwa kuwa,haduwarsu ta farko ya tuna,sannan ya gangaro haduwarsu ta biyu,haduwarsu a mall da girmanta tana wani hawaye shabe shabe kamar 'yar yaye,sai kuma yau,yaso tambayar alhj farouq sai kuma ya tuna ba abunda ya shafeshi bane yaci gaba da harkansa,amma ya barwa ransa akwai wani abu a qwaqwalwarta don bai taba ganinta a nutse ba.
#mrs muhammad ce
*mrs muhammad ce*👑
📚📚📚📚✍🏽✍🏽✍🏽✍🏽
[1/23, 8:54 AM] +234 807 885 3729: ✍ *~KUNDIN QADDARATA~*✍
📖📖📖📖📖
*~NA~*
*~SAFIYYA ABDULLAHI MUSA HUGUMA~*
*WATTPAD:HUGUMA*
*_HASKE WRITERS ASSO_*
(HOME OF EXPERT AND PERFECT WRITERS)
6⃣8⃣
*Bismillahir rahmanir rahim*
Allah yana cewa
*(RANAR QIYAMA YAYIN DA AKA BAWA DAN ADAM LITTAFIN DUKKAN AYYUKANSA ABINDA YA AIKATA SANDA YANA RAYE ZA'A CE DA DAN ADAM)KA KARANTA LITTAFINKA!!!,YA ISHEKA AKAN KANKA KA YIWA KANKA HISABI*
ya subhanallah,ya rahmanu kada kayi mana hisabi ka yafemu.
____________________________________
TEAM ABDUR RAHMAN YA DA SAURIN KARAYA IRIN HAKA NE,NAGA HAR KUN FARA SAREWA FA,ITA FA MACE ALLURAR CIKIN RUWA CE MAI RABO KA DAUKA,KADA 'YAN ADAWA SUYI MUKU DARIYA FA,TAM.
_____________________________________
Bata sake yunqurin tashi ko motsawa daga wajen ba har zuwa sanda suka iso qasa nijeria,anty dijen na lura da ita,ta kuma kusa ankarewa da dalilin gushewar nutsuwarta,daya daga cikin motocin alfarma dake mallakar mustaphan ita tazo ya kwashe baki daya,kallo daya zaka yi musu ka tabbatar sabuwa ce dal,laila sai bude baki take saboda yadda motar tayi mata dadi,qasa qasa take cewa da sumayya
"Anty sumayya dama kada aje gida don kada mu sauka daga motar nan,dadi wallahi" dariya ta baiwa sumayyan har sautin murmushinta ya fito,hada idanuwa sukayi sanda ya waiwayo yana tsammanin ko wani abun ne ya sake faruwa,da sauri ta kawar da kanta tana gintse dariyar.
Kowa na ficewa daga motan yayin da yake zaune baiko da niyyar motsawa,amma ta danganta hakan da cewa shi za'a shige da shi cikin gida ne tunda su zasu sauka ne su shiga nasu gidan,tsoron ta yadda zata giftashi ya kamata,duka sun fice saura ita daya,a hankali ta durqusa zuciyarta na bugawa har ta isa bakin qofar inda anty dije ke tsaye tana tsumayin fitowarta din cirar maqullin gidan dake jakar sumayyan,daidai sanda ya fara magana cikin izza da nutsuwa yana baiwa driva umarnin su wuce ciki,kadan ya rage ta fadi anty dije ta tallafeta tana dubanta cikin salon tuhuma
"Wai mene haka sumayya lafiyanki kuwa"
"Bab....babu komai,qafata ce ta harde" bata ce komai ba ta karbi maqullin sannab suka jera zuwa cikin gidan
"Ya kamata ki sanyawa ranki nutsuwa,na fuskanci duk sanda mustapha yayi magana saiki rasa sukuni da nutsuwarki,bafa mukhtar babe,bai kuma san mukhtar ba,kada ki sake ki sake aikata irin gangancin da kika aikata" da sauri ta dubi anty dijen,ya akayi ta karancin halin da take ciki,itama bata sani ba,batasan dalilin da yake sanyawa take kasa controlling kanta ba aduk sanda taji muryarshi wadda ke zubi sak data mukhtar dinta,abinda kawai zai banbanta tashi data dan fi ta mukhtar laushi,bata da bakin magana saboda haka bata ce komai ba jikinta a sanyaye suka qarasa cikin gidan.
Washe gari haka ta tashi jiki duk a mace,ba dadi haja take ji cikin ranta,bata so anty dije tayi mata wani duba na daban,ba ita ta dorawa kanta ba tasani daga Allah ne,muhimmancin da mukhtar ke da shi a rayuwarta zaiyi wuya tayi saurin mance duk wani abu da yayi kamanceceniya da tashi rayuwar,ba abunda ta iya tsinanawa daga wanka sai kwanciya,ita kanta anty dijen ta lura,sai itama taji ba dadi,tana tsammanin ko fadan data yi mata ne ya sanyata zama haka?.