Sashe 74
Bibiyata Yake Yi Part Complete Hausa Novel · about 8 min read
"A'a wallh ba ƙarya bace Allah yagani har zuciyata nake tare dakai kuma na soka amma yanzu babu amfanin wannan son dole na fiddashi araina dan gudun faɗawa halaka kuma banga dalilin dayasa soyayyarda nake yiwa mijina zai cutar dakai ba bayan kanada taka matar kuma kalar soyayyar daka nuna mata bai cutar dani ba" yagane abunda nake nufi sai yayi shiru yana nazarin maganganuna.
"Hamma dan Allah daga yanzu ka ɗaukeni matsayin Maryam idan bazaka iyaba ka ɗaukeni matsayin ƙanwar matarka wanda hakan shi yazame dole karka jawo dalilin da zai kawo rashin jituwa tsakanina da ƴar uwata karka zama sanadiyyar raba zumunci na roƙeka dan Allah nidai ina son zaɓinda Allah yayimin yarage maka ka zauna da matarka Lafiya ka sota ka ƙauneceta ka gina rayuwarda gabaki ɗayanku zasuyi alfahari ku gina rayuwarku kicin aminci kamar yanda nake ƙoƙarin gina tawa rayuwar" Zama yayi a gefen gadon baisan lokacijda murmushi ya suɓuce masa ba. Tabbas yayi rashin mace mai nagarta ita Marmeeyy sam batajin nauyin sakin abunda yake bakinta har indai hakan shine abunda ya kamata ace tafaɗa.
"Toh Marmeeyy naji nagode in sha Allahu zanyi yanda kikaje har indai ta dalilina ne bazaki sake samun matsala da ƴar uwarki ba sannan zanyi duk iya ƙoƙarina wajan ganin nasota na ƙaunaceta kamar yanda kika buƙata" dariya nayi daga cikin wayar dan naji daɗin yanda Hamma ya ɗauki lamarin da sauƙi kodan dama da alamu yafara son Aysha sai dai yaƙi bawa kansa damar da soyayyar tata zatayi ƙarfi. Ya miƙawa Maryam wayar.
"Idan kungama kifito muci abinci muna jiranki" Aysha batasan fitowarsa ba taɗauka yana ɗakinta hakan yasa tana fitowa tawuce wajab Maryam a baƙin ƙofa ta tsaya jin yana waya tagama sauraren duk wani abinda zai faɗa sannan tajuya taje ta zauna. Yana ganinta ya sakar mata murmushi ya zauna kusa da ita cikeda kulawarda bai taɓa ƙwatanta mata irinta ba yace.
"Yaya jikin naki?"
"Dasauki"
"Toh Alhamdulillhi Allah ya ƙara miki lafiya" ta amsa da amin" cikin ranta kuwa tana tunanin wato koda ace marmeeyy ta sallami soyayyarsa yanajin maganarta dan bataji abunda tafaɗa ba amma tagane cewa tayi masa magana akan su zauna lafiya. Toh yanzu Marmeeyy ba dole ta nemi duk yanda zatayi ta raba kanta da Hamma ba? Tunda tasamu duka ɗauka. Saida Maryam tagama waya kafin tafito Aysha ta saki jiki da ita sosai.
Akai-akai Hammood yakemin message amma bai taɓa kira ba ko sau ɗaya ganin yatafi ya manta dani sai zallan message yasa nima na ɗebeshi na watsar ko tunaninsa banayi nasa kaina a zancen makaranta kawai tunda exam ƙaratowa take."
Rabarda za'ayi match ɗinsu gabaki ɗaya gidanmu da wanda suke kallo da wanda basa kallo saida muka zauna kalla. Bayan yaci ball ka kalli camera yayi murmushi haka kawai jikina yabani dani yake murmushin. Kuma hakanne yasan dole ina gaban tv ina kallonsa yasa ya aikomin aiken murmushi. Ina kallon ball ne amma hankalin akan Hammood yake ina tunanin komai na Hammood kalan burgewa ne na kalli March ɗinsa abaya dayawa kuma salon balla ɗinsa akoda yaushe burgeni yakeyi amma bantaɓa sanin salon yakai haka burgewa ba sai yau. Aka tashi a match sunyi nasara aranar na wuni da farin ciki. Har text saida na tura masa a lokacin yayimin relpay naɗauka zai kira amma baiyi hakanba inason jin muryarsa amma bazan taɓa iya kiransa ba idan bashi ya kirani ba. Bayan gama match ɗin ƴan jarida suka shirya hira da Player ɗin saboda tarin nasarorin da suka samu kowanne da lokacin da za'a zanta dashi. Bayan gama duk wani hira da Hammood abunda yashafi ball dakuma nasarar daya samu dalilin ball sai wani ɗan jarida ya jefo masa tambayar da mafi yawanci daga cikinsu suke son yimasa." bayan sunyi masa tambaya akan jita-jitan da take yawo akan yayi aure menene gaskiyar lamari. Alokacin ya shaida musu cewa yayi aure wannan dagaske ne sun nemi sanin wanda ya aura amma ya gwada musu wannan private life ɗinsa ne bayida niyyar nunawa matarsa a duniya kowa ya santa ita matarsa tasace shi kaɗai batareda duniya ba. bayanan da yayi musu Ya gamsar dasu amma duk da hakan akwai masuson sanin wacece ita.
Gabaki ɗaya wannan lokacin abunda yake yawo a kowace kafa ta sada zumunta kenan saida aka ɗauki tsawon lokaci ana zancen ni bansanma sunayi ba gabaki ɗaya na tattara hankalina na maidashi akan karatuna. Nadaina shiga kafafen sada zumunta gabaki ɗaya dan saƙonni nake taras dasu Ba adadi gabaki ɗaya mutane sun yanke hukunci cewa nice matarsa batareda sun samu tabbaci ba inaji ina gani account ɗina ya gagareni amfani sai gani sai bari."
Hamma yake kawo Maryam makaranta kullum sai takoma da kanta. Ranar kawai sai gashi tazo ita kaÉ—ai bayan angama lactures munfita zuwa cafeteria. Muna zaune na dubi maryam.
"Yasu Aysha?"
"Aysha kam ai sai dai ki kirata ki tambayi yanda take ni tun jiya nabar gidan kuma bazan sake komawa ba Hamma baida kunya zaman gidan da nake ma babu amfani dan Hamma ba barinta zaiyiba kamar tsohon maye har korata yake ya aikeni aikarda babu gaira dalili ƙarshe ma sai yadaina Aikata Ina gidan yake komai danaga abu ya isheni nabar gidan jiya amma wallh inajin tausayinta kullum ƙarewa takeyi gashi sam batada kuzari. Aina faɗawa Ummi itadai da jininta baj haɗu dana Ayshan bace amma nace mata ta ɗaukota tadawo wajanta da zama"
"Allah ya kyauta amma Babe dakin daina cemata Aysha gatsau matar Hamma ce fa" yatsina fuska tayi.
"Bazan daina ba tunda kema ai Ayshan kike cemata kuma ko kema dakin auri Hamma Marmeeyy zance miki"
"Toh Allah ya shiryeki" ta amsa da amin.
"Babe wai yaushe Hammood zaizo ne?"
"Saina gama exams" Toh Allah yabada sa'a Babe ina tunanin yanda zanyi rayuwa kina wata ƙasa can daban" Shiru nayi mata dan nima bansan yaya wannan lokacin zai kasance ba toh dan haka mubar zancen muga zuwan lokacin.
Bayan 2weeks Aysha tayi miscarriage duka mukaje muka ganta daga nan aka dawo da ita gida tayi 2days sannan aka maida ta gidanta gabaki ɗaya ta rame ta zabge sai ƙashin wuya."
Cikin hikima ta ubangiji muka fara zana jarabawa a cikin sati biyu muka gama Alhamdulillhi kuma kowacce jarabawa tayi daɗi sosai dan karatun kawai mukeyi ga addu'a da kullum muke samu wajan iyaye.Hammood kullum shima yana cikin turamin sinƙin addu'oinsa. muka zauna muna jiiran result naji daɗin zuwan ƙarshen karatunmu duk da ni nasan bawai nagama bane inada outstanding course guda ɗaya. Kullum cikin taraddadin rabarda Hammood zaizo nake ina tunanin yanda zan tafi nabar dangina nafara rayuwa cana wajan wasu mutane wanda al'ada da yaranmu ba ɗaya ba idan natuna har kuka nakeyi."
PAID BOOK
Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance,
account 0003075326
Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan
tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke."
Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike."
ZAYNAB ALABURA
Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya
  Ganin halin da nashiga mama ta tausayin dan ko ban faɗa ba tasan abunda yake damuna bazia wuce tunanin barin gida ba ita kanta abun bai dameta abaya ba sai yanzu dataga lokacin tafiyar sai ƙaratowa yake. Kuma gashi tunda aka fara zance akan wannan lamari bantaɓa yimata maganar ba itama haka batayi minba jira take nafara mata zance kamar yanda nima nake jira tafara yimin. Cikinmu Babu wanda yasan abunda yake zuciyar ɗayanmu."
Muna zaune nida Anty fadeelah muna hira wayarta tayi ƙara tana dubawa taga Aysha. Amsa kiran tayi takara a kunne bayan sun gaisa naji Anty fadeelah tana faɗin.
"Subhanallahi Wane asibitin kuke?" bayan ta sanar da ita asibitin da suke tace.
"Toh barina sanarwa Mama" ta kase kiran ta kalleni.
"Wai Aysha fa ba lafiya suna asibiti yanzu haka"
"Subhanallahi Allah yabata lafiya toh ki faɗawa Mama sai muje mu dubata" ta sanarwa su Mama muka shirya gabaki ɗayanmu muka nufi asibitin 1month 2weeks kenan dayin ɓarinta amma tasake wani ɓarin dama ni dake rabona da ita tun wancan ɓarin da tayi tazo gida ta ƙwana biyu bayan ta koma tazo sau biyu ina makaranta harta tafi bamu haɗuba.
A wajanta muka samu Ummi da Maryam sai bayan munje kafin Ummi tatafi Maryam kuma muka zauna da ita Mama anty da Mummy suka koma sukabar nida Anty fadeelah da Maryam.
Lokacin da suka tafi tana bacci taba farkawa taga basanan ta fashe da kuka daƙyar muka rarrasheta tayi shiru takira Mama tana kuka akan tadawo Mama tace zata dawo amma sai Yamma. Da yamma kuwa Mama tadawo da abinci shikuma daga gidansu shima yakawo abincin. Mama bata kwana a sibitin ba suka tafi itada Anty fadeelah tace na zauna mu kwana tare banso zamaba tunda bawani shiri muke da Aysha ba amma babu yanda na iya. nida Maryam muka kwana wajan 9:00pm Hamma yashigo asibitin muka fice a ɗakin muka barsu zuwa wani waje daban. Ina gefe har Maryam suka gama waya da Yaya habibu sannan ta dubeni.
"Dan Allah Marmeeyy kimin wata alfarma guda ɗaya ki faɗa agida aturo Yaya Habibu kunya yakeji wallh kuma kinga zaman haka babu amfani kullum fa sai yace zai faɗawa mam ta faɗawa Baba sai yace yakasa wai sai yashiga yaji bazai iya ba yace nayiwa Ummi magana toh dan Allah ina aka taɓa yin haka? Ummii zan yiwa magana kenan tayiwa Mama magana? Kinga hakan ai baiyi tsari ba dan Allah kiyiwa Mama magana"
"Ke me ya hanaki mata magana? Sai nice zanyi mata magana?"
"Toh dan Allah idan bake ba wazan samu nayi mata magana? Saboda ina saka ran zaki taimaka shiyasa na miki magana" tafaÉ—a idanuwanta sun cika da hawaye.
"Hamma dan Allah daga yanzu ka ɗaukeni matsayin Maryam idan bazaka iyaba ka ɗaukeni matsayin ƙanwar matarka wanda hakan shi yazame dole karka jawo dalilin da zai kawo rashin jituwa tsakanina da ƴar uwata karka zama sanadiyyar raba zumunci na roƙeka dan Allah nidai ina son zaɓinda Allah yayimin yarage maka ka zauna da matarka Lafiya ka sota ka ƙauneceta ka gina rayuwarda gabaki ɗayanku zasuyi alfahari ku gina rayuwarku kicin aminci kamar yanda nake ƙoƙarin gina tawa rayuwar" Zama yayi a gefen gadon baisan lokacijda murmushi ya suɓuce masa ba. Tabbas yayi rashin mace mai nagarta ita Marmeeyy sam batajin nauyin sakin abunda yake bakinta har indai hakan shine abunda ya kamata ace tafaɗa.
"Toh Marmeeyy naji nagode in sha Allahu zanyi yanda kikaje har indai ta dalilina ne bazaki sake samun matsala da ƴar uwarki ba sannan zanyi duk iya ƙoƙarina wajan ganin nasota na ƙaunaceta kamar yanda kika buƙata" dariya nayi daga cikin wayar dan naji daɗin yanda Hamma ya ɗauki lamarin da sauƙi kodan dama da alamu yafara son Aysha sai dai yaƙi bawa kansa damar da soyayyar tata zatayi ƙarfi. Ya miƙawa Maryam wayar.
"Idan kungama kifito muci abinci muna jiranki" Aysha batasan fitowarsa ba taɗauka yana ɗakinta hakan yasa tana fitowa tawuce wajab Maryam a baƙin ƙofa ta tsaya jin yana waya tagama sauraren duk wani abinda zai faɗa sannan tajuya taje ta zauna. Yana ganinta ya sakar mata murmushi ya zauna kusa da ita cikeda kulawarda bai taɓa ƙwatanta mata irinta ba yace.
"Yaya jikin naki?"
"Dasauki"
"Toh Alhamdulillhi Allah ya ƙara miki lafiya" ta amsa da amin" cikin ranta kuwa tana tunanin wato koda ace marmeeyy ta sallami soyayyarsa yanajin maganarta dan bataji abunda tafaɗa ba amma tagane cewa tayi masa magana akan su zauna lafiya. Toh yanzu Marmeeyy ba dole ta nemi duk yanda zatayi ta raba kanta da Hamma ba? Tunda tasamu duka ɗauka. Saida Maryam tagama waya kafin tafito Aysha ta saki jiki da ita sosai.
Akai-akai Hammood yakemin message amma bai taɓa kira ba ko sau ɗaya ganin yatafi ya manta dani sai zallan message yasa nima na ɗebeshi na watsar ko tunaninsa banayi nasa kaina a zancen makaranta kawai tunda exam ƙaratowa take."
Rabarda za'ayi match ɗinsu gabaki ɗaya gidanmu da wanda suke kallo da wanda basa kallo saida muka zauna kalla. Bayan yaci ball ka kalli camera yayi murmushi haka kawai jikina yabani dani yake murmushin. Kuma hakanne yasan dole ina gaban tv ina kallonsa yasa ya aikomin aiken murmushi. Ina kallon ball ne amma hankalin akan Hammood yake ina tunanin komai na Hammood kalan burgewa ne na kalli March ɗinsa abaya dayawa kuma salon balla ɗinsa akoda yaushe burgeni yakeyi amma bantaɓa sanin salon yakai haka burgewa ba sai yau. Aka tashi a match sunyi nasara aranar na wuni da farin ciki. Har text saida na tura masa a lokacin yayimin relpay naɗauka zai kira amma baiyi hakanba inason jin muryarsa amma bazan taɓa iya kiransa ba idan bashi ya kirani ba. Bayan gama match ɗin ƴan jarida suka shirya hira da Player ɗin saboda tarin nasarorin da suka samu kowanne da lokacin da za'a zanta dashi. Bayan gama duk wani hira da Hammood abunda yashafi ball dakuma nasarar daya samu dalilin ball sai wani ɗan jarida ya jefo masa tambayar da mafi yawanci daga cikinsu suke son yimasa." bayan sunyi masa tambaya akan jita-jitan da take yawo akan yayi aure menene gaskiyar lamari. Alokacin ya shaida musu cewa yayi aure wannan dagaske ne sun nemi sanin wanda ya aura amma ya gwada musu wannan private life ɗinsa ne bayida niyyar nunawa matarsa a duniya kowa ya santa ita matarsa tasace shi kaɗai batareda duniya ba. bayanan da yayi musu Ya gamsar dasu amma duk da hakan akwai masuson sanin wacece ita.
Gabaki ɗaya wannan lokacin abunda yake yawo a kowace kafa ta sada zumunta kenan saida aka ɗauki tsawon lokaci ana zancen ni bansanma sunayi ba gabaki ɗaya na tattara hankalina na maidashi akan karatuna. Nadaina shiga kafafen sada zumunta gabaki ɗaya dan saƙonni nake taras dasu Ba adadi gabaki ɗaya mutane sun yanke hukunci cewa nice matarsa batareda sun samu tabbaci ba inaji ina gani account ɗina ya gagareni amfani sai gani sai bari."
Hamma yake kawo Maryam makaranta kullum sai takoma da kanta. Ranar kawai sai gashi tazo ita kaÉ—ai bayan angama lactures munfita zuwa cafeteria. Muna zaune na dubi maryam.
"Yasu Aysha?"
"Aysha kam ai sai dai ki kirata ki tambayi yanda take ni tun jiya nabar gidan kuma bazan sake komawa ba Hamma baida kunya zaman gidan da nake ma babu amfani dan Hamma ba barinta zaiyiba kamar tsohon maye har korata yake ya aikeni aikarda babu gaira dalili ƙarshe ma sai yadaina Aikata Ina gidan yake komai danaga abu ya isheni nabar gidan jiya amma wallh inajin tausayinta kullum ƙarewa takeyi gashi sam batada kuzari. Aina faɗawa Ummi itadai da jininta baj haɗu dana Ayshan bace amma nace mata ta ɗaukota tadawo wajanta da zama"
"Allah ya kyauta amma Babe dakin daina cemata Aysha gatsau matar Hamma ce fa" yatsina fuska tayi.
"Bazan daina ba tunda kema ai Ayshan kike cemata kuma ko kema dakin auri Hamma Marmeeyy zance miki"
"Toh Allah ya shiryeki" ta amsa da amin.
"Babe wai yaushe Hammood zaizo ne?"
"Saina gama exams" Toh Allah yabada sa'a Babe ina tunanin yanda zanyi rayuwa kina wata ƙasa can daban" Shiru nayi mata dan nima bansan yaya wannan lokacin zai kasance ba toh dan haka mubar zancen muga zuwan lokacin.
Bayan 2weeks Aysha tayi miscarriage duka mukaje muka ganta daga nan aka dawo da ita gida tayi 2days sannan aka maida ta gidanta gabaki ɗaya ta rame ta zabge sai ƙashin wuya."
Cikin hikima ta ubangiji muka fara zana jarabawa a cikin sati biyu muka gama Alhamdulillhi kuma kowacce jarabawa tayi daɗi sosai dan karatun kawai mukeyi ga addu'a da kullum muke samu wajan iyaye.Hammood kullum shima yana cikin turamin sinƙin addu'oinsa. muka zauna muna jiiran result naji daɗin zuwan ƙarshen karatunmu duk da ni nasan bawai nagama bane inada outstanding course guda ɗaya. Kullum cikin taraddadin rabarda Hammood zaizo nake ina tunanin yanda zan tafi nabar dangina nafara rayuwa cana wajan wasu mutane wanda al'ada da yaranmu ba ɗaya ba idan natuna har kuka nakeyi."
PAID BOOK
Littafin BIBIYATA YAKEYI (WAYE SHI) na kudine ki biya Naira Dari uku 300 Domin kisha karatunki hankaki kwance,
account 0003075326
Zainab m Bawa JAIZ BANK Ko katin MTN ta wannna lambar 08161146563 shaidar biya Ta 08161146563 da zarar kin biya Hankli kwance zaki samu damar karanta wannan labarin ku shigo daga ciki kar ayi babu ku domin wannan
tafiyace wanda salonta da tsarinta ya bambamta da ko wace irin tafiya karki bari ayi babu ke."
Idan Kuma kina bukatar Aringa tura miki pc kullum Dari hudu 400 kacal zaki biya batareda an Sanyaki cikin group ba zaizo ya sameki har yanda kike."
ZAYNAB ALABURA
Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun banking Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya
  Ganin halin da nashiga mama ta tausayin dan ko ban faɗa ba tasan abunda yake damuna bazia wuce tunanin barin gida ba ita kanta abun bai dameta abaya ba sai yanzu dataga lokacin tafiyar sai ƙaratowa yake. Kuma gashi tunda aka fara zance akan wannan lamari bantaɓa yimata maganar ba itama haka batayi minba jira take nafara mata zance kamar yanda nima nake jira tafara yimin. Cikinmu Babu wanda yasan abunda yake zuciyar ɗayanmu."
Muna zaune nida Anty fadeelah muna hira wayarta tayi ƙara tana dubawa taga Aysha. Amsa kiran tayi takara a kunne bayan sun gaisa naji Anty fadeelah tana faɗin.
"Subhanallahi Wane asibitin kuke?" bayan ta sanar da ita asibitin da suke tace.
"Toh barina sanarwa Mama" ta kase kiran ta kalleni.
"Wai Aysha fa ba lafiya suna asibiti yanzu haka"
"Subhanallahi Allah yabata lafiya toh ki faɗawa Mama sai muje mu dubata" ta sanarwa su Mama muka shirya gabaki ɗayanmu muka nufi asibitin 1month 2weeks kenan dayin ɓarinta amma tasake wani ɓarin dama ni dake rabona da ita tun wancan ɓarin da tayi tazo gida ta ƙwana biyu bayan ta koma tazo sau biyu ina makaranta harta tafi bamu haɗuba.
A wajanta muka samu Ummi da Maryam sai bayan munje kafin Ummi tatafi Maryam kuma muka zauna da ita Mama anty da Mummy suka koma sukabar nida Anty fadeelah da Maryam.
Lokacin da suka tafi tana bacci taba farkawa taga basanan ta fashe da kuka daƙyar muka rarrasheta tayi shiru takira Mama tana kuka akan tadawo Mama tace zata dawo amma sai Yamma. Da yamma kuwa Mama tadawo da abinci shikuma daga gidansu shima yakawo abincin. Mama bata kwana a sibitin ba suka tafi itada Anty fadeelah tace na zauna mu kwana tare banso zamaba tunda bawani shiri muke da Aysha ba amma babu yanda na iya. nida Maryam muka kwana wajan 9:00pm Hamma yashigo asibitin muka fice a ɗakin muka barsu zuwa wani waje daban. Ina gefe har Maryam suka gama waya da Yaya habibu sannan ta dubeni.
"Dan Allah Marmeeyy kimin wata alfarma guda ɗaya ki faɗa agida aturo Yaya Habibu kunya yakeji wallh kuma kinga zaman haka babu amfani kullum fa sai yace zai faɗawa mam ta faɗawa Baba sai yace yakasa wai sai yashiga yaji bazai iya ba yace nayiwa Ummi magana toh dan Allah ina aka taɓa yin haka? Ummii zan yiwa magana kenan tayiwa Mama magana? Kinga hakan ai baiyi tsari ba dan Allah kiyiwa Mama magana"
"Ke me ya hanaki mata magana? Sai nice zanyi mata magana?"
"Toh dan Allah idan bake ba wazan samu nayi mata magana? Saboda ina saka ran zaki taimaka shiyasa na miki magana" tafaÉ—a idanuwanta sun cika da hawaye.