← Book details Bibiyata Yake Yi Part Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 54 OF 106

Sashe 54

Bibiyata Yake Yi Part Complete Hausa Novel · about 8 min read

"No It's okay ba komai. i know, Nasani I'm not the one, nasan ko riƙeni da kayi wajan dinner kayine dan marmeeyy Just listen, you can use me as much as you want I'm okay, kawai kadaina wahalarda kanka akan soyayya tunda kasan koman daɗewa nice zaka zauna da ita tunda an rigada an ɗaura mana aure. Mahaifanmu suka yanke wannan hukuncin akanmu ni naji nayi musu biyayya na ɗaukeka a matsayin miji kuma ina sonka zanyi maka biyayya. Yanzu is left for you ka soni ko katsaya tunanin da zai ruguza mana zama ya ɓata ran mahaifanmu" Yanzuma shiru
yayi yana kallonta ta ya tsura mata idanuwa bazaka iya gane abunda yake tunani ba. Amfani tayi da wannan damar dan suna kusa da juna sosai ta haɗe bakinsu waje ɗaya. Duk salonda ƙawayenta suka koya mata shi take amfani dashi tashi ɗaya ta rikita masa tunani tunda yajita ta manna lips ɗinta da nasa dakuma jikinta da nasa yafara fita a hayyacinsa. Hamma baiyi niyar haɗa shinfiɗa da itaba a wannan lokaci har sai yaga abunda hali yayi amma daa kenan banda yanzu dayajita ajikinsa dama shi sam baida dauriya ta wannan fannin. Yasan kansa sarai yasa baimayi budurwa ba saboda gudun faɗawa wani halin sai narmeeyy. Dan yasan abu kaɗan zai iya jan hankalinsa ya fiddashi ya aikata abunda baya tunanin zaiyi. Bazai iya daurewa ya jurewa abunda take masa ba har indai dauriya ce ta wannan fannin count Hamma out. Kuma hakan sai yake ganin kamar cin amanar marmeeyy zaiyi alokaci guda ledar hannunsa ta faɗi ƙasa ya riƙeta yafara maida mata martanin da yafi nata saƙonnin ashe ita ba komai takeyi ba dataji irin nasa saƙonnin saita rainawa fasaha da ilimin da take tunanin tana dashi, lokaci guda ya fitarda ita daga hayyacinta kamar yanda shima baya hayyacinsa tun kafin akai wannan stage ɗin ƙafafuwansu ya gaza ɗaukarsu suka zube a wajan. Sautin numfashinsu kawai akeji har akazo stage ɗinda tafara cin ƙaniyarta batayi ƙoƙarin ƙwatar kanta ba saboda tana ganin hakan shine kawai zai bata damar samun ƙofa a wajansa. Hamma gabaki ɗaya yafice a hayyacinsa baimasan abunda yake aikatawa ba hakan yasa yayi forcing ƙansa daƙarfi cikin jikinta daya sanyata sakin ƙara ananne tafara neman takanta irin riƙonda yayi mata bana wasa bane da zata samu damar ƙwacewa da wuri tun tanada ƙarfin ƙwatar kanta har ƙarfinta ya fita tafara fita a hayyacinta saida ta galabaita shima ya galabaita kafin yabarta.
ya ƙwanta gefe ya lumshe idanuwansa tunda yake a rayuwarsa bai taɓa shiga nutsuwa irinta yauba bai taɓa tunanin akwai irin wannan jin daɗin acikib aure ba daya sani dabai kai har haka baiyiba. Baifi 10minute da barinta ba yaji yanason komawa. Ɗaukanta yayi yakaita toilet ya gyara mata jiki yadawo ya ƙwantar taɗauka zai barta tayi baccine sai taji wani abun yake nema daban. Tun tana iya kuka yana jiyota har muryarta ta dashe saida yasake samun nutsuwa kafin yabarta. Yarasa gane kansa still wannan karon bai kai 10minute ɗin bama yasake ji zai koma a wannan daren saida tadawo jajawur dan wahala fuskarta tayi luhu-luhu dan kuka idanuwanta suka kumbura ko iya buɗesu batayi kawai ganin yanda tadawo yasanya ya ƙyaleta dan yaga alamu zai iya halakata idan yadage dole zai ƙara.
Tunda akayi maganar bikin Aysha take banke banken magunguna na rashin hankali bayan wanda Mama ta taimaka mata dasu wanda basu wuce ƙa'ida ba. Da kuɗinda take cirewa tana sayan kayayyakin mata a wajan masu saidawa kala-kala harna matsi saida tasaya tayi amfani dashi har yazama ko pant tasaka saita jiƙashi takoma zama da pad ajikinta duk wannan abunda takeyi babu wanda yasani sai wasu daga cikin ƙawayenta masu zugata tana saya. Wani abunda bata saniba Hamma yana ɗaya daga cikin mazanda sam basa gajiya da mace akowani irin lokaci wanda shi kansa baisanda hakanba.

ganin yanayin yanda take fitarda numfashi daƙayr kamar wacce zata mutu ya sanyashi tsorata daga ƙarshe numfashinma baya wani fita a razane ya ɗebeta yayi asibiti da ita. Bugun farko aka shiga da ita akayi matta wasu ƴan allurai akayi mata ɗinki sannan aka ɗaura mata drip sai lokacin numfashinta ya dai-daita amma har lokacin bata buɗe idanuwa ba batasan wanda yake kanta ba. Saida yakoma gida yayi sallar wanka yayi asubhahi sannan yadawo har safiya bata buɗe idanuwanta ba.

wajajan ƙarfe tara nurse tazo tace masa dole ya nemi wacce zata zauna a wajanda dan yanayin yanda sukaga jikinta gobema bazata samu sallama ba. Yarasa tayaya zai fara faɗin wannan lamari kuma mawa zai faɗawa yakira maryam kawai daga ƙarshe bayan gama nazari yafaɗa mata aysha ba lpy suna asibiti sannan ya sanar da ita asibitib da suke sannan yace tafaɗawa ko mutum ɗaya a gidansu dan yasan Ummi bazata iya zama a wajanta ba.
Maryam ta faÉ—awa Ummi abunda Hamma ya faÉ—a mata Ummi kamar zata nutse dan tun ba'ayi mata bayani ba tasan dalilin zuwa asibitin. Ummi tace mata takira gidanmu tafaÉ—a dan ita bazata iya faÉ—aba. Maryam batada no kowa sai tawa dan haka ta kirani ita tunaninta baima bata wani abun bane kamar yanda nima banyi tunanin wani abun bane kai tsaye ana sanar dani dama ina cikin gida ina tayasu aiki saboda baki har yanzu sunanan basu tafi ba. Hajiya (mahaifiyar Baba itama tunda bikin yazo tadawo gidan zatayi sati É—aya tatafi muduka muna cikin gida maryam takira ina amsa ta sanar dani abunda yake faruwa. Nace Allah yabata lpy.
Ina sauƙe wayar Mama ta tambayeni

"waye ba lpy?"
Wannan littafin na kuɗine kibiya ₦300 ta asusun bankina Kamar haka 0003075326 Zainab M Bawa JAIZ BANK ko katin waya na MTN ta 08161146563 haɗeda shaidar biya

Assalamu alaikum yan'uwa da abokan arziki🤝🤝🤝
Ina mata masu fama da wadannan matsalolin

Matsalar haihuwa
rikicewar al'ada
ciwon mara yayi period
Fesowar kuraje ga gaba
Ganin farin ruwa mai wari yana fito maki
Kurajan gaba
Kaikayin gaba

Da dai Sauran wasu alamomi to yar uwa kinsan ko miye to ba wani abu bane face sanyi ne ya taro yayi maki yawa 😔😔😔

Toh masha Allah sha kuruminki Allah ya kawo maki sauki ga wannan addababai ciwo

Maganin da zaki sha kiyi garau da yarda Allah 🙌👍

Toh ga dama ta samu maza ki kira aunty zee mom mujahid Katsina akan wannan lambar wayar ki ce mata MAIJIDDA MUSAWA ce taba ki wannan number
ki na son sanyan magani
08162859027🤝

"Maryam ne ta kirani waina sanar Aysha babu lpy suna asibiti Hamma ya kirata" salati Hajiya tasaka tana sallallami tana faɗin wai meyake damin yaran zamanin nanne? Ana kai musu junansu kamar zasu haɗiya juna bazasu iya haƙuri ba suma maza babu haƙuri ace dole sai ansamu hanya sukuma matan jiki ba ƙarfi kamar laida ba dole suyita yagewa ba. Ban fahimci abinda yafaru ba saida Hajiya tayi magama natashi dasauri har tuntuɓe nakeyi dan sauri. Ina shiga ciki nadauƙe ajiyar zuciya hakan yana nufin Hamma ya ƙwantarda hankalinsa ya amshi ƴar uwata amatsayin mata kenan ya manta dani?
Tabbas yazama dole nima nazo na yakiceshi araina ko taƙarfin tsiya duk yanda zanyi sainayi hakan.
Na zauna afalo ina sauƙe ajiyar zuciya.

Wasu aka tada sukaje suka ganta suka dawo suka bada labari kafin kice me gabaki ɗaya gida yaɗauki abunda yafaru da Amarya duk wanda yake yadawo saiya bada labarin yanda amarya tasha jiki. Mudai ƴan matan gidan kunya da tsoro kaff ya lulluɓemu. Zancem harya ishi mutane gabaki ɗaya gidan bikin labarinda akeyi kenan. Kowa yaje ya dubata banda iyayenmu dansu kunyama bazata bari suje ba.

Hamma kuwa Allah-Allah yakeyi a sallameta dn abaya da baisan kalar yabda abun yakeba zai iya haƙuri amma banda yanzu daya riga ya ɗanɗana garɗin abun tunda ƴan dubiya suka fara zarya ya ɗauke ƙafarsa a asibitin dan haka tafarka bata ganshi ba. Sai ƴan uwanta da suke wajan da masu zolaya da masu tsegumi abundai ba'a cewa komai kunya duk tabi ta isheta tunda tafarka sau ɗaya taci abinci ta koma ta runtse idanuwa har baccin dole ya ɗauketa. Tunda aka tabbatar zasu ƙwana Mama tashirya zataje Mummy ta hana tace tabarsu suje can su ƙarata ai rashin haƙuri yajawo musu hakan shi ya ƙwana da matarsa tunda shiya aikata. Mama bata biyeta ba tatafi asibitin da izinin baba. Zuwansa asibitin yayi dai-dai da shigowarsu Mama Ya Ahamad ya kawota yana kallonsu ya koma danya gane mama itace Mamar marmeeyy toh dawani ido zai kalli mama bayan abunda ya aikata? Mama ta kulada ita sosai da safe tatafi gida bayan barinta asibitin yazo a fuskar aysha tsoro ya bayyana dan bata taɓa tunanin lamarin haka zai juye ba. A wajan wasu ƴan uwan Mummy sukazo suka sameshi sai magana sukeyi wanka mai kamada jirwaye sajda yaji maima yasa yazo asibitin a wannan lokacin tunda yasaka ƙafa yafita bai sake dawowa ba har washe gari.

A daren ranar jirginsu Hammood ya iso ya sauƙa a abuja dake ba'a faɗai exact time ɗinda zai sauƙa ba yasa yawan mutanen da sauƙi amma dukda hakan sunfi na karon farko yawa. Daƙyar aka samu hanya suka wuce masauƙinsa anan suka ƙwana dake wannan karon ansanda zuwansa gabaki ɗaya ko'ina a cike yake bazasu samu damar wucewa a daren ba kuma shu kansu suna buƙatar hutu amma har indai akan ganawa da Marmeeyy ne shikam baya buƙatar hutu akoda yaushe a shirye yake.
Da safe daƙayr suka samu damar zuwa airport jirginsu yatashi zuwa bauchi.

Ƴan jaridu da sauran kafafan sada zumunta gidajen tv radio da duk wata kafa ta duniya baki ɗaya tambayarsu guda ɗaya shine menene abunda Hammood yake zuwa yi nigeria? Dukda zuwansa na biyu ba'a sani ba. Sai wannan amma sunason sanin dalilin zuwansa nigeria sau biyu a shekara. Sun tabbata dole wani muhimmin abune zai kawoshi duk da basu samu wani abu dayazoyi related to aikinsa ba, kuma baza'ace shaƙatawa yaje ba kanar wasu sauran ƙasashe na duniya wanda idan celebrity yajesu ba'a tambayar dalilin zuwansa tunda zuwane da akayishi dan shaƙawata amma banda nan.
Chapter 54 · 0% Book details