← Book details Ya Mace Kyautar Allah Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 88 OF 89

Sashe 88

Ya Mace Kyautar Allah Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read

Da yamma misalin shidda Afeefah na kitchen tana taya su Jiddah girki Ya Aliyu ya shigo kitchen din, dab da ita ya tsaya yyi wrapping hannunsa a waist dinta ya kwanta bayanta, su Jiddah na ganin hka suka dauke Kai da sauri, suna ci gaba da abinda suke, Cire hannunsa ta shiga yi murya can kasa tace "Meye hka yayanmu, kaga fa su Anty Jiddah" saitin kunnenta ya kai bakinsa yace "Ki bar girkin nn hka mu tafi gidanmu yamma yyi" xata yi magana Mami ta shigo kitchen din, da sauri ya saketa ya koma baya, ita ko ji tayi kmr ta nutse, wani kallo Mami ta shiga yi masu ae da sauri suka fice kitchen din kmr munafukae, su Anty Jiddah suka dinga dariya, Mami tayi tsaki ta dauki abinda ya kawo ta ta fita. Basu suka bar gidan ba sae tara da wani abu, ta so su kwana amma yaki yrda wae baya son su kuma wani abun kunyan. Bayan sati biyu da xuwansu gida wanda ya kama watansu daya cur da aure da yamma bayan ya dawo aiki tana kwance jikinsa sanye da wani dan mini skirt da vest suna kallo ko kuma ince yana kallo don ita idonta lumshe yake, cikin 'yan kwanakin nn ba karamin soyewa suka yi ba, ta ga love gun Aliyu kmr xae hadiyeta, tun tana kunya har dae ta hakura ta ajiye, komae shi yake yi gidan kafin ya fita aiki, sae ran da yake sauri ne xae bar mata, yasan likes nd dislikes dinta kuma ya san halinta tsaf, don hka duk abinda xae bata mata rae gudunsa yake.
Dago kanta yyi yace "Wae bacci kike da yamma baby, kin fasa fitan ne" ta bude ido a hnkli ta kallesa bata ce komae ba, yace "tell me wats wrong baby, kince min bbu inda ke maki ciwo gashi duk kinyi sanyi, naji jikin ki da dumi kuma" girgixa masa kai tayi ta kuma lumshe ido ta shige jikinsa, danna bell aka yi ya kalli kofar duk a tunaninsa drivern da ya aika siyo masu abinci ne, ya kwantar da ita ya manna mata kiss a baki ya shafa fuskarta kafin ya juya ya nufi kofar ya bude, su Anty Safiya da Baby ne tsaye bakin kofar, kallon mamaki yake masu don bae samu lbrin xuwansu ba, Safiya tayi dariya tace "Wnn kallon hka yayanmu, ko mu koma ne" murmushi yyi har lkcn bae basu hanya ba, Anty baby tace "Lallai yayanmu" daga hka ta raba ta gefensa ta shiga falon hka ma Safiya suka bar sa nn tsaye, mikewa xaune Afeefah tayi da sauri jin muryar yayyin nata, sama tayi niyar haurawa da sauri sbda kayan jikinta, amma tuni suka karaso cikin falon, cike da jin kunya ta mike ta rungume su, Anty Safiya tayi dariya hka ma baby sae dae basu ce komae ba, sae a snn suka gane abinda yasa ya ki basu hanya, rufe kofar yyi ya dawo cikin falon yace "Lallai ma yaran nn, xuwa bbu notice" Anty baby tace "wae mu nn surprise visit muka yi, ashe baxa mu burge ka ba ma, ae tun jiya na xo, ita kuma Maman iman yau ta iso" yace "Toh meeting din me xa ayi kuma ban sani ba" kallonsa duk suka tsaya yi da mamaki kafin Anty Safiya tace "Biki muka xo" ya dan yi shiru kafin yace "Bikin wa?" K'asa basa amsa suka yi, can dae Baby tace "Fadila," da mamaki yace "Fadila kuma?" Anty Safiya tace "Kai yayanmu, nufin ka baku sani ba" xaunawa Aliyu yyi yace "Joke apart, bikin wa ku ka xo?" Anty Safiya tace "Wllh na Fadila, kuma yau saura kwana biyar" har lkcn mamaki bae bar fuskarsa ba yace "Da wa xa ayi bikin" Anty baby tace "Tsohon mijin Zainab, Dr Aliyu" still Afeefah tayi tana kallonsu ko kiftawa bata yi, shi kansa Aliyu bae iya cewa komae ba sae kallonsu yake, Anty Safiya tace "Abba ne ya bashi, kuma ya biya masa sadaki," sunkuyar da kai Afeefah tayi a sanyaye, shi kam Aliyu Mamakin dalilin da yasa aka ki gaya masa kawae yake, a hnkli yace "Allah sa hkn shine mafi alkhairi" duk suka ce Ameen, Anty na kallon Afeefah tace "irin wannan kyan da da hske da kika kara yan matan yayanmu". Murmushi ta yi ta rufe fuskarta jikin kujera da sauri cike da jin kunya, duk suka yi dariya, yana kallonsu yace "Toh ku tashi ku gyara mana gida don dama bbu abinda muka yi yau bamu da lfya" dariya duk suka yi, ya jawo Afeefah jikinsa yace "Koh ba hka ba baby" ta kwace kanta ta mike a kunyace ta nufi sama da sauri da dan fingilallan skirt dinta, suka bi ta da kallo suna dariya.

🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸

By Ashmaad

End.
kashe wutan dakin yyi, a hnkli ya mirgino ya dawo kusa da ita ya jawota jikinsa, cikin sanyin murya yace "Fadila" a hnkli tace "Um" bae kuma cewa komae ba jin ynda jikinta ya dau rawa, ya lumshe ido yace "Kiyi baccin ki Kinji" muryarta na rawa tace "Toh" tausayi ta basa ba kadan ba ganin ynda ta tsaya bbu gardama, suna nn a hka bayan kusan awa daya ya ji saukar numfashinta a hnkli alamar tayi bacci. D'aga wnn rana ya ji hkurinsa ya soma gazawa, duk irin juriyarsa ta bangaren nn ji yyi wnn karan bbu juriyar, ya so sae ta gama sec sch ko xae santa amma ya ga alaman baxae iya ba kuma gashi tausayinta yake, kullum cikin ciwon ciki yake me tsanani, ganin saura 'yan kwanaki su fara jarabawan waec yasa ya gwammace yayi ta wahalan don bae son abinda xae kawo mata cikas a jarabawarta, fadila ta lura bae jin ddi duk ta damu tace ko su tafi asibiti, yace yana shan magani, gani yyi yana neman hallaka kansa ranan ta shigo da daddare rike da coffeensa ta samesa kwance yyi rub da ciki, a sanyaye ta xauna gefensa tace "Uncle to ni ban ga magungunan da kke sha ba" da kyar ya Mike xaune yana kallonta yace "Ina sha mana" coffee dinsa ta mika masa ya karba ya ajiye ya mike da kyar ya nufi gaban mirrornsa ya dauko olive oil me kyau da cotton wool ya dawo ya xauna yana kallonta ya mika mata yace "Its gud, ki dinga inserting kin ji" sunkuyar da kai tayi da sauri da ganinta kasan ba karamin kunya ta ji ba, cikin sanyin murya yace "Karba" a hnkli ta sa hannu ta karba yace "Promise xa ki dinga yi, atleast thrice daily" k'asa cewa komae tayi sae gyada masa kai da take, yace "Toh tafi ki kwanta, gudnyt" da kyar ta Mike ta juya ta nufi kofa ta fita. Komawa yyi ya kwanta, yasan hkurin sa ya gama karewa kuma yyi hkn ne don bae son ya wahalar da 'yar baiwar Allahr, hkn da yace tayi xae rage mata wahalan ssae, duk da ya ga alamar bata da gardama xata basa hadin kai, da yawan mata na daukan 1st nyt so personnel, abeg its nt oo, a novel kadae ne ake maida shi hkn, don sae kinyi niyar wahalar da kanki xa ki wahala. Ana saura kwana hudu Fadila su fara jarabawa ya shigo bedroom dinta da daddare bayan ta sallamesa ta kai masa coffensa ta dawo tana karanta biology dinta, tayi Mamakin ganinsa don indae ta kai masa coffee da ya gama sha yake kwanciya, ya xauna gefen gadon cikin sanyin murya yace "Tafi ki yi alwala Fadila" a hnkli tace "Alwala" ya ce "Eh" mikewa tayi ta ajiye takardan hannunta ta nufi bayi, ba a dau lkci ba ta fito ya shimfida darduma yana kallonta yace nafila xa muyi, bata ce komae ba ya ja su sllhn, sun dde xaune yana addu'a kafin ya juyo ya kalleta ya dafa kanta ya lumshe ido ya shiga yi mata Addu'a. A hnkli ya mike ya d'ago ta ya xaunar da ita gefen gado ya cire mata hijab din jikinta yace "Kiyi kwanciyar ki" kwantawa tayi kmr ynda yace mata sae dae gabanta faduwa yake ba kadan ba, tana ji ya cire jallabiyan jikinsa ya kwanta gadon shi ma, kashe wutan dakin yyi, a hnkli ya mirgino ya dawo kusa da ita ya jawota jikinsa, cikin sanyin murya yace "Fadila" a hnkli tace "Um" cikin sanyin murya yace "Kin amince mu raya sunna daren yau Fadila?" Duk da ynda gabanta ke faduwa hkn bae hanata gyada kai kmr kadangariya ba, ya lura da irin bugun da xuciyarta ke yi a hnkli yace "baxan cuce ki ba Fadila, I promise" nn ma kai kawae take gyada masa hawaye na sakko mata, ya juyo da ita ya lumshe ido ya hade bakinsa da nata ranan kuma ce rana ta farko da ya fara yin hkn, romantically ya shiga kissing dinta ta tsaya bbu gardama, a wnn daren ya mayar da fadilarsa cikakkar mace, iyakar daurewa ta daure, ta bashi tausayi ssae, ya ji sonta ya karu xuciyarsa, Washegari garau ta tashi don ya bata duk taimakon da take bukata a daren, advantage din auren doctor knn Lol.

Years ltr.
Chapter 88 · 0% Book details