Sashe 10
Ya Mace Kyautar Allah Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Kallonta ya tsaya yi fuskarsa daure bayan ta karaso gabansa yace "Leave My office!" Kin fita Afeefah tayi tana kuka ssae ta koma baya tace "Sir wllh am nt the one dat opened the textbook, don Allah kayi...." Wani tsawan ya kuma daka mata yace "Get out," Afeefah ta bar wajen da sauri ta koma can jikin bangon office din ta dinga rusa kuka har da buga kafa a kasa tana cewa "Don Allah sir kayi hkuri wllh I'm nt d one dat open d textbook bani bace ba wllh" Ajiye textbuk din hannunsa yyi yace "fita nace" nn ma taki fita sae rusa kuka take, xagawa yyi ya xauna kan kujerarsa ya ci gaba da aikinsa, har aka kira la'asar Afeefah bata fita daga office din ba kuma bata bar kukan da take ba, Mikewa yyi ba tare da ya bi da kanta ba ya fita daga office din don xuwa masallaci, har ya dawo bayan minti kusan ashirin Afeefah na durkushe inda ya bar ta, sae a snn ta mike ta dauki jakarta ta nufi kofa a sanyaye ta fita, bin ta yyi da kallo har ta rufo masa kofar. Main Gate Afeefah ta nufa don bata jin xata iya jiran yayyinta, ta tsaida adai daita ta gaya masa inda xata. Tana isa gida ta ba sa kudinsa ta nufi cikin gidan, Zaune ta samu Mami da su Sumayya a falo, ta xube kasa ta fashe masu da kuka, Mami ta Mike a rude hka ma su sumayya duk aka shiga tambayarta me ya faru ina su Sadiya, cikin kuka tace "Suna sch" Mami tace "to me ya dawo da ke ynxu, me faru" cikin kuka tace "ni kaina ke man ciwo" tsayawa kallonta Mami tayi, can ta haureta tana huci ta wanka mata mari tace "wllh baxa ki fasa min xuciya ko ki daura min hawan jini ba Zainab, don uwar ki don kan ki na ciwo sae ki shigo ki ruda mutane??" Da gudu Afeefah ta mike tun kan ta kuma kai mata wani marin ta nufi sama tana ci gaba da rusa kuka. Har su Jiddah suka dawo bbu wnda ya bi ta kan Afeefah da ke daki har lkcn, sadiya tace "Afeefah ta dawo" Su Sumayya suka ce eh, Jidda tayi tsaki tace "Gskya Mami ki gaya ma Afeefah ta daina daga ma mutane hnkli, idan xata tafi gida ba sae ta xo ta ce mana ta wuce ba hka kawae xata ba mutane wahala ayi ta neman ta" Mami tace "duk ran da baku ganta ba kuyi tahowar ku kawae,"
Da daddare duk yan gidan na xaune falo suna kallo Adnaan dake danna laptop yace "wae ina Afeefah ne?" Rahma tace "tana daki tun daxu" Mami tace "Kai ma ka kula bata falon, ae na kusa fara dukan Afeefah a gidan nn, ko kanninta basa min iskan cin da take min," sae da Abba ya shigo shi ma ya tambayi Afeefah snn Adnaan ya mike ya nufi sama ya bude dakin da yasan xae sameta ya shiga, kwance ya ganta cikin bargo ya karaso kan gadon ya yaye bargon yana kallonta, mikewa tayi xaune tana mitsika ido, ya galla mata harara yace "me aka maki?" Kanta ta nuna masa a hnkli tace "kai na ke man ciwo" dafa goshinta yyi ya ji xafi, yace "tun yaushe?" Kmr xata yi kuka tace "tun da rana" juyawa yyi ya fita daga dakin ba a jima ba Jiddah ta shigo dakin da abinci ta ajiye mata tace "ya Adnaan yace ki tashi ki ci" bnxa Afeefah tayi mata Jiddah ta juya ta fice, bayan kusan minti ashirin Adnaan ya dawo dakin rike da ledan magani, ya wani hade rae yana kallonta yace "baki tashi kin ci abincin ba yar rainin wayo" Afeefah ta sakko daga kan gadon hawaye cike idonta, hka ya tsareta har ta ci abincin snn ya bata magani ta amsa ta sha ya juya ya fice. Hka Afeefah ta kwana da xaxxabi daren ranan, bbu Wanda ya lura da hkn har suka sauka kasa yin break, ganin irin hararan da Mami ke watso mata yasa Afeefah ta shiga hada tea kmr ynda yayyinta suka yi, kmr kar ta kai cup din tean baki ta mike da gudu jin amai ya taso mata ta bar dinnin din kan ta karasa bayi hat ta soma kwarara amai, Jiddah ta mike tabi bayanta da sauri hka ma Mami, Amae ta dinga yi kmr xata amaye hanjin cikinta, Adnaan ya sakko hka ma Abba duk suna tambayar me ya sameta, Mami dae na tsaye bata ce komae ba, Jiddah ta taimaka mata ta shiga bayi don gyara jikinta, Abba na kallon Mami yace "me ya sameta?" Mami tace "Nima bn sani ba wllh" Abba ya dubi Adnaan yace "Dauko makulli a tafi asibiti" bbu bata lkci Adnaan ya dauko makullin motarsa ya nufi asibiti da Afeefah, kuka ta dinga rusa masa a mota wae kanta na ciwo har suka isa bbu bata lkci suka ga likita da yake da safe ne, bayan ya gama mata tambayoyi da rubuce rubucensa yace "kina sa damuwa ne a ran ki da yawa, kuma naga alamomin malaria a tare da ke xa mu yi maki karin ruwa"
Yau kwanan Afeefah uku rabonta da sch kuma ko kadan bata damu ba ita a dole ba lfya, hka kawae taji bata ma son xuwa sch din kwata kwata, da an mata maganar makaranta sae ta kuma langwabewa tace kai ko ciki, bata da aiki sae na danne dannen waya da kallo, yau kam tun safe take fara'a tunda ya Aliyu na hanya, Mami ta shigo dakin ta sameta kwance sae game take, tana ganinta tayi lamo kan pillow, Mami ta tabe baki tace "in Kinga kin xauna min gida gobe to shure shuren mutuwa kike," Afeefah ta turo baki kmr xata yi kuka Mami ta ajiye abinda xata ajiye ta fice daga dakin, Karfe sha daya da kusan rabi ta ji mai gadi ya bude gate, ta mike har tana tuntube ta nufi window din ganin Wanda ya shigo, Motar ya Aliyu ta gani, ta yi karan murna ta nufi kofa da gudu ta sauka downstairs bata bi ta kan Mami dake cewa ina xata da dangalallen rigan jikinta ba ta fice abunta, ya bude mota knn ya fito ta nufesa a guje ta rungumesa tace "oyoyo yayanmu" Murmushi ya sakar mata yana shafa kanta yace "baki je sch bane" ta turo baki tace "ba bani da lfya ba ka manta ne" ya xaro ido yace "har ynxu?" Langwabar da kanta tayi murya can ciki tace "ehh mana" ya kulle motarsa yace "Amma Adnaan yace min kin warke ae" bata fuska tayi tace "ko daxu fa sae da nayi amai, kuma har ynxu bna cin abinci, shi bae san komae ba" kama hannunta yyi ya nufi cikin gida da ita yace "idan na huta sae mu koma asibiti" kan rug Aliyu ya xauna ya gaida Mami dake falon a xaune, ta amsa tana murmushi tace "ya hanya Aliyu amma gudu kayi koh" ya shafa kai yace "A'a Mami ni bnyi gudu ba" tace "toh sannu, kaje ka huta bari in hado maka break" mikewa yyi Afeefah ma ta mike ta kama hannunsa suka nufi sama, ita ta hada masa ruwan wanka a bathroom dinsa ta fito ta samesa har ya soma bacci, ta hade rae ta shiga tashin sa tace "yayanmu na fa hada maka ruwan wanka" mikewa yyi ya xauna yace "na gaji da yawa ne" tace "to kayi wanka sae ka kwanta" ya gyada mata kai snn ya mike tsaye ya nufi bathroom.
Maryam ce xaune karkashin bishiya da wata kawarta sun fito daga lecture Karfe sha biyu, kawar me suna Fatima tace "wae har ynxu Afeefah bata ji sauki bne?" Maryam tace "ko daxu na kirata wllh, wae har ynxu jikin ne, tun da gobe da wuri xamu gama lecture xan kokarta in je in dubota" Fatima tace "Allah sarki Allah ya sauwake mata," Maryam tace "Ameen, ko xa ki rakani" Fatima tace "wllh Kinga akwae inda xa ni gobe da Mama da na raka ki wllh" Taku suka ji duk suka juyawa a tunaninsu wata course mate dinsu da suke jira ce, Fatima tace "Dr Shariff, ni dae mutumin nn na burge ni bbu ruwansa wllh" Maryam tace "ae kam bbu ruwansa duk cikin lecturers dinmu ya fi burgeni" shiru suka yi ganin ya karaso, duk suka gaishesa da ladabi ya amsa da dan murmushi a fuskarsa, har ya wuce ya dawo yana kallon Maryam yace "Maryam ryt?" Ta gyada masa kai tana murmushi, yace "ina kawarki Zainab?" Maryam tace "Wllh bata da lfya yau kwana uku," shiru ya danyi sae kuma yace "Me ya sameta?" Maryam tace "nima dae bn sani ba amma har anyi admitting dinta a asibiti, gobe ma xan je dubata" ya kusa second ashirin bae ce komae ba sae kuma ya juya ya bar wajen kawae.
Eeshatullah Goni 😘😘
[5/22, 07:56] Umar Dalha: 🌸👩🏻'Ya Mace Kyautar Allah 👩🏻🌸
A true life love story
By *Ashmaad*
16......
Da daddare duk yan gidan na xaune falo suna kallo Adnaan dake danna laptop yace "wae ina Afeefah ne?" Rahma tace "tana daki tun daxu" Mami tace "Kai ma ka kula bata falon, ae na kusa fara dukan Afeefah a gidan nn, ko kanninta basa min iskan cin da take min," sae da Abba ya shigo shi ma ya tambayi Afeefah snn Adnaan ya mike ya nufi sama ya bude dakin da yasan xae sameta ya shiga, kwance ya ganta cikin bargo ya karaso kan gadon ya yaye bargon yana kallonta, mikewa tayi xaune tana mitsika ido, ya galla mata harara yace "me aka maki?" Kanta ta nuna masa a hnkli tace "kai na ke man ciwo" dafa goshinta yyi ya ji xafi, yace "tun yaushe?" Kmr xata yi kuka tace "tun da rana" juyawa yyi ya fita daga dakin ba a jima ba Jiddah ta shigo dakin da abinci ta ajiye mata tace "ya Adnaan yace ki tashi ki ci" bnxa Afeefah tayi mata Jiddah ta juya ta fice, bayan kusan minti ashirin Adnaan ya dawo dakin rike da ledan magani, ya wani hade rae yana kallonta yace "baki tashi kin ci abincin ba yar rainin wayo" Afeefah ta sakko daga kan gadon hawaye cike idonta, hka ya tsareta har ta ci abincin snn ya bata magani ta amsa ta sha ya juya ya fice. Hka Afeefah ta kwana da xaxxabi daren ranan, bbu Wanda ya lura da hkn har suka sauka kasa yin break, ganin irin hararan da Mami ke watso mata yasa Afeefah ta shiga hada tea kmr ynda yayyinta suka yi, kmr kar ta kai cup din tean baki ta mike da gudu jin amai ya taso mata ta bar dinnin din kan ta karasa bayi hat ta soma kwarara amai, Jiddah ta mike tabi bayanta da sauri hka ma Mami, Amae ta dinga yi kmr xata amaye hanjin cikinta, Adnaan ya sakko hka ma Abba duk suna tambayar me ya sameta, Mami dae na tsaye bata ce komae ba, Jiddah ta taimaka mata ta shiga bayi don gyara jikinta, Abba na kallon Mami yace "me ya sameta?" Mami tace "Nima bn sani ba wllh" Abba ya dubi Adnaan yace "Dauko makulli a tafi asibiti" bbu bata lkci Adnaan ya dauko makullin motarsa ya nufi asibiti da Afeefah, kuka ta dinga rusa masa a mota wae kanta na ciwo har suka isa bbu bata lkci suka ga likita da yake da safe ne, bayan ya gama mata tambayoyi da rubuce rubucensa yace "kina sa damuwa ne a ran ki da yawa, kuma naga alamomin malaria a tare da ke xa mu yi maki karin ruwa"
Yau kwanan Afeefah uku rabonta da sch kuma ko kadan bata damu ba ita a dole ba lfya, hka kawae taji bata ma son xuwa sch din kwata kwata, da an mata maganar makaranta sae ta kuma langwabewa tace kai ko ciki, bata da aiki sae na danne dannen waya da kallo, yau kam tun safe take fara'a tunda ya Aliyu na hanya, Mami ta shigo dakin ta sameta kwance sae game take, tana ganinta tayi lamo kan pillow, Mami ta tabe baki tace "in Kinga kin xauna min gida gobe to shure shuren mutuwa kike," Afeefah ta turo baki kmr xata yi kuka Mami ta ajiye abinda xata ajiye ta fice daga dakin, Karfe sha daya da kusan rabi ta ji mai gadi ya bude gate, ta mike har tana tuntube ta nufi window din ganin Wanda ya shigo, Motar ya Aliyu ta gani, ta yi karan murna ta nufi kofa da gudu ta sauka downstairs bata bi ta kan Mami dake cewa ina xata da dangalallen rigan jikinta ba ta fice abunta, ya bude mota knn ya fito ta nufesa a guje ta rungumesa tace "oyoyo yayanmu" Murmushi ya sakar mata yana shafa kanta yace "baki je sch bane" ta turo baki tace "ba bani da lfya ba ka manta ne" ya xaro ido yace "har ynxu?" Langwabar da kanta tayi murya can ciki tace "ehh mana" ya kulle motarsa yace "Amma Adnaan yace min kin warke ae" bata fuska tayi tace "ko daxu fa sae da nayi amai, kuma har ynxu bna cin abinci, shi bae san komae ba" kama hannunta yyi ya nufi cikin gida da ita yace "idan na huta sae mu koma asibiti" kan rug Aliyu ya xauna ya gaida Mami dake falon a xaune, ta amsa tana murmushi tace "ya hanya Aliyu amma gudu kayi koh" ya shafa kai yace "A'a Mami ni bnyi gudu ba" tace "toh sannu, kaje ka huta bari in hado maka break" mikewa yyi Afeefah ma ta mike ta kama hannunsa suka nufi sama, ita ta hada masa ruwan wanka a bathroom dinsa ta fito ta samesa har ya soma bacci, ta hade rae ta shiga tashin sa tace "yayanmu na fa hada maka ruwan wanka" mikewa yyi ya xauna yace "na gaji da yawa ne" tace "to kayi wanka sae ka kwanta" ya gyada mata kai snn ya mike tsaye ya nufi bathroom.
Maryam ce xaune karkashin bishiya da wata kawarta sun fito daga lecture Karfe sha biyu, kawar me suna Fatima tace "wae har ynxu Afeefah bata ji sauki bne?" Maryam tace "ko daxu na kirata wllh, wae har ynxu jikin ne, tun da gobe da wuri xamu gama lecture xan kokarta in je in dubota" Fatima tace "Allah sarki Allah ya sauwake mata," Maryam tace "Ameen, ko xa ki rakani" Fatima tace "wllh Kinga akwae inda xa ni gobe da Mama da na raka ki wllh" Taku suka ji duk suka juyawa a tunaninsu wata course mate dinsu da suke jira ce, Fatima tace "Dr Shariff, ni dae mutumin nn na burge ni bbu ruwansa wllh" Maryam tace "ae kam bbu ruwansa duk cikin lecturers dinmu ya fi burgeni" shiru suka yi ganin ya karaso, duk suka gaishesa da ladabi ya amsa da dan murmushi a fuskarsa, har ya wuce ya dawo yana kallon Maryam yace "Maryam ryt?" Ta gyada masa kai tana murmushi, yace "ina kawarki Zainab?" Maryam tace "Wllh bata da lfya yau kwana uku," shiru ya danyi sae kuma yace "Me ya sameta?" Maryam tace "nima dae bn sani ba amma har anyi admitting dinta a asibiti, gobe ma xan je dubata" ya kusa second ashirin bae ce komae ba sae kuma ya juya ya bar wajen kawae.
Eeshatullah Goni 😘😘
[5/22, 07:56] Umar Dalha: 🌸👩🏻'Ya Mace Kyautar Allah 👩🏻🌸
A true life love story
By *Ashmaad*
16......