Sashe 45
Ya Mace Kyautar Allah Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
60.....
Tagwayen Mari masu lfya Mami ta kai masa, ta cakume kwalarsa hawaye na xubo mata tana girgixa kai tace "Da abinda xa ka biya ni knn Aliyu, is this the end result of d trust I had in yhu, is this my reward? ka gaya min me kama 'ya ta? Me kayi mata" Shiru kawae Aliyu yyi hawaye na sakko masa a hnkli, duk ynda Mami ta so ya bata amsan tambayoyinta kin cewa komae yyi, hkn yasa ta sake sa ta bude kofar dakin ta nuna masa waje alamar ya fita har lkcn hawaye take ssae, kansa a kasa ya juya ya fita daga dakin, Mami ta koma gun Zainab dake rakube jikin gado ita ma tana kukan, dagota tayi ta xaunar da ita gefen gado, da kyar tace "nace kar ki boye min komae Zainab, ki gaya min me yyi maki" tana share hawayenta a sanyaye tace "Mami ni bae min komae ba, kawae ce min yyi wae don Allah in yarda in auresa" sunkuyar da kai tayi tana kai wa nn, Mami tace "Sae aka yi ya?" Afeefah ta dago kae wasu sabbin hawayen na sakko mata a hnkli tace "Sae na gudu na shiga bayi na kulle, ban bude ba har asuba, ina jin ya tafi masallaci sae na fito da sauri na bar gidan," Shiru Mami tayi tana kallonta snn tace "Me ya kawo xancen?" Afeefah tana kallon uwar tata a sanyaye tace "Dama tunda muka je bashi da lfya" nn ta labarta ma Mami duk abinda ya faru har xuwan Dr Sharif gidan, sae kuma da daddare da ya shigo ya ganta tana waya da Dr Sharif ya fita da kuma ynda ta je dakinsa ya shareta, har xuwa san da ya dawo dakinta da maganganun da ya dinga gaya mata, ta karashe maganar tana kuka ssae tana kallon Mami, Mami tayi shiru tana kallonta, can ta mike tsaye ta share guntun hawayen fuskarta tace "ki tafi kiyi wanka" tana kai wa nn ta fita ta kulle kofarta ta waje, downstairs ta sauka ta nufi kitchen ta hado tea ta koma sama ta bude dakinta ta ajiye ma Zainab dake xaune har lkcn bakin gado tace "ki fara shan tean sae ki tafi kiyi wanka" kai kawae Afeefah ta gyada mata, Mami ta dauki wayarta ta fita ta kuma kulle kofar ta, su jiddah kam basu samu fuskar tambayarta abinda ya faru ba, ta nufi bangaren mai gidanta ta xauna falonsa, layin Safiya ta fara kira tana daga wayar bayan sun gaisa tace "Safiya ina son ki nemi izini gun mijinki ki taho Kano gobe" Safiya da hnklinta ya tashi tace "lfya Mami? Me ya faru" Mami tace "ina sauraran xuwan ki" tana kai wa nn ta katse wayar, ta shiga neman na 'yar ta ta biyu, tana daga wa ita ma tace tana son ta taho kano gobe, ita ma hnklinta ya tashi ba kadan ba, Mami ta katse wayar snn ta jinginar da kanta jikin kujera. Yinin ranan Afeefah bata fita daga dakin Mami ba, kuma Mami bata bar kowa ya shiga dakin ba, tunawa Afeefah tayi wayarta a kashe yake hkn yasa ta mike ta nufi gaban madubin Mami ta dauki wayar ta kunna snn ta koma ta kwanta, ko minti goma bata yi da kunna wayar ba kiran Dr Sharif ya shigo, mikewa tayi a sanyaye ta dauki wayar ta koma ta xauna, cikin sanyin murya ta gaishesa, shima ya amsa mata hkn, ganin tayi shiru yasa yace "me ya samu wayar ki, I've been tryn reachin yhu tun jiya" da kyar ta iya cewa "Bbu charge ne" yace "OK, ya jikin yayanki, yhu seem worried, is he nt gettin beta" shiru ta dan yi sae kuma tace "Da sauki sir" shima ya dan yi shirun snn yace "Are yhu sure?" Ta gyada masa kai tace "Um," yace "to shknn, my regardz to him, am leaving Abuja ynxu" tace "Toh Allah tsare hanya sir" yace "Ameen tnx dear" sallama yyi mata ta katse wayar. Ta koma ta kwanta a sanyaye. Mami na gama abincin Dinner bayan su Jiddah sun gama jerawa a dinnin, ta dauki wani kula daban ta xuba abincin ta ba Fadila ta kai ma Aliyu ganin ko abincin rana bae sakko ci ba, Adnaan da ke xaune falo yace "Ya dawo ne Mami?" Ba tare da Mami ta kallesa ba tace "Ehh" da mmki yace "Ban sani ba wllh, bae je masallaci ba kuma" Mikewa yyi ya bi bayan fadila suka nufi dakin Aliyu, xaune ya samesa kan darduma ya idar da sllh kansa a kasa, Karasowa cikin dakin yyi, fadila kuma ta ajiye abincin hannunta ta fita, Adnaan ya xauna daga kan gado yana kallonsa yace "Ashe ka dawo bro ban sani ba" da kyar Aliyu ya iya dago kansa da yyi masa nauyi yana kallon dan uwan nasa cikin sanyin murya yace "na dawo" kallonsa Adnaan ya tsaya yi ganin ynda idonsa ya kada ssae, da damuwa yace "Me ya faru bro, me ya sami idonka" Aliyu ya nuna masa kansa kawae, Adnaan ya sakko kasa kusa da shi yace "ciwon kai? Kaje clinic kuwa" Aliyu ya gyada masa kai yace "Na je." Adnaan yace "Allah ya sauwake, ga abinci sae ka ci kasha magani" da kansa ya dauko abincin ya xuba masa a plate ya ajiye masa gabansa yace "Eat plss bro, sae ka sha magani" misalin Karfe tara jiddah ta samu ta faki idon Mami ta shiga dakinta, ta samu Afeefah kwance tana game da wayarta, da ganinta kasan Akwae damuwa ssae tattare da ita, Afeefah na ganinta ta mike xaune ta ajiye wayar, jiddah ta karaso da sauri bayan ta kulle kofar ta xauna kusa da ita da damuwa tace "Wae me ya faru Afeefah?" Afeefah ta yi shiru tana kallon yar uwar tata, lkci daya hawaye ya cika idonta ta sunkuyar da kanta da sauri, Jiddah xata yi magana aka bude kofar Mami ta shigo, wani arnen kallo ta shiga yi ma Jiddah da ta mike da sauri jikinta na bari ta fita da sauri, Mami tayi kwafa ta karaso cikin dakin tana kallon Afeefah tace "kada in kuskura in ji bakin ki" kai kawae Afeefah ta gyada mata ta juya ta fita. Ko Abba Mami bata gaya ma abinda ya faru ba, bae kuma san Zainab na gidan ba har Washegari da ya kasance ran lahadi.
Karfe takwas saura na sapiyar y Anty Safiya ta shigo gida da dukkan alama flight ta biyo, hnkli tashe ta shigo falon, Jiddah da Sadiya dake ta goge goge a falon suka nufe ta da sauri suka rungumeta cike da farin cikin ganinta, sae a snn hnklinta ya kwanta don duk tunanin ta mutuwa aka yi, Abba ta fara tambaya snn yayyinta Maza sae kanninta duk Jiddah tace suna sama, Sumayya da Fadila dake tsaftace kitchen suma suka fito jin muryarta suka rungumeta cike da farin cikin ganinta, sama ta nufa ta fara shiga dakin ya Aliyu ganin kmr bacci yake yasa ta fita ta shiga dakin Adnaan, shima yyi farin cikin ganin 'yar uwar tasa, snn ta shiga dakin Mami, Mami na ta gyaran daki Afeefah kuma na xaune gaban madubi tana shafa mae da alamar daga wanka ta fito, mikewa tayi da sauri ta rungume yayarta da murnar ganinta, Anty Safiya tayi dariya tace "Zainab sarkin kuka, kina nn kina yi ko kin bari?" Afeefah ta boye fuskarta tace "Wllh Anty na bari tambayi Mami" Anty Safiya tayi dariya tace "A'ah naga alama" Safiya ta rungume Mami dake kallonsu tana murmushi, tace "kai Mami Dubi ynda kika daga min hnkli wllh nayi xaton wani ne ba lfya, kuma duk na kira su jiddah suka ce min lfya, bn yarda ba sae da na gan ni gida" Mami murmushi kawae tayi tayi mata sannu da xuwa, Dakin Abba Safiya ta nufa don xuwa gaida sa shima. Ko minti talatin Safiya bata cika a gidan ba sae ga Anty Ummi ma ta shigo da yaranta kanana biyu, kmr ynda Anty Safiya ta shigo hnkli tashe hka ita ma ta shigo, sae da ta ga kowa lfya snn hnklinta ya kwanta. Sae da Mami ta ga 'ya yan nata snn ta shiga dakin mai gidanta don yi masa bayanin abinda yasa ta bukaci su taho kano, bata boye masa komae ba tun daga jiya da Afeefah ta dawo gida da abubuwan da ta gaya maya da kuma biyo ta da Aliyu yyi da yanda suka yi da shi, duk ta gaya masa, Abba yyi shiru yana kallonta da gani kasan shi ma ya dan girgixa da jin lamarin, Mami ta kara da cewa idan anyi breakfast duk xa a xauna kowa ya ji matsayin Zainab a gidan nn, bbu wani boye boye kuma, hawaye ne cike idonta ta karashe maganar tana kai wa nn kuma ta mike ta fice daga dakin da sauri, Abba ya bi ta da kallo daga karshe ya jinginar da kansa a hnkli jikin kujera ya lumshe ido don yasan shine sanadin faruwan komae, he never wished for a day like this a rayuwarsa.
Eeshatullah
🌸👩🏻 'Ya Mace kyautar Allah👩🏻🌸
A true life love story
By Ashmaad
Tagwayen Mari masu lfya Mami ta kai masa, ta cakume kwalarsa hawaye na xubo mata tana girgixa kai tace "Da abinda xa ka biya ni knn Aliyu, is this the end result of d trust I had in yhu, is this my reward? ka gaya min me kama 'ya ta? Me kayi mata" Shiru kawae Aliyu yyi hawaye na sakko masa a hnkli, duk ynda Mami ta so ya bata amsan tambayoyinta kin cewa komae yyi, hkn yasa ta sake sa ta bude kofar dakin ta nuna masa waje alamar ya fita har lkcn hawaye take ssae, kansa a kasa ya juya ya fita daga dakin, Mami ta koma gun Zainab dake rakube jikin gado ita ma tana kukan, dagota tayi ta xaunar da ita gefen gado, da kyar tace "nace kar ki boye min komae Zainab, ki gaya min me yyi maki" tana share hawayenta a sanyaye tace "Mami ni bae min komae ba, kawae ce min yyi wae don Allah in yarda in auresa" sunkuyar da kai tayi tana kai wa nn, Mami tace "Sae aka yi ya?" Afeefah ta dago kae wasu sabbin hawayen na sakko mata a hnkli tace "Sae na gudu na shiga bayi na kulle, ban bude ba har asuba, ina jin ya tafi masallaci sae na fito da sauri na bar gidan," Shiru Mami tayi tana kallonta snn tace "Me ya kawo xancen?" Afeefah tana kallon uwar tata a sanyaye tace "Dama tunda muka je bashi da lfya" nn ta labarta ma Mami duk abinda ya faru har xuwan Dr Sharif gidan, sae kuma da daddare da ya shigo ya ganta tana waya da Dr Sharif ya fita da kuma ynda ta je dakinsa ya shareta, har xuwa san da ya dawo dakinta da maganganun da ya dinga gaya mata, ta karashe maganar tana kuka ssae tana kallon Mami, Mami tayi shiru tana kallonta, can ta mike tsaye ta share guntun hawayen fuskarta tace "ki tafi kiyi wanka" tana kai wa nn ta fita ta kulle kofarta ta waje, downstairs ta sauka ta nufi kitchen ta hado tea ta koma sama ta bude dakinta ta ajiye ma Zainab dake xaune har lkcn bakin gado tace "ki fara shan tean sae ki tafi kiyi wanka" kai kawae Afeefah ta gyada mata, Mami ta dauki wayarta ta fita ta kuma kulle kofar ta, su jiddah kam basu samu fuskar tambayarta abinda ya faru ba, ta nufi bangaren mai gidanta ta xauna falonsa, layin Safiya ta fara kira tana daga wayar bayan sun gaisa tace "Safiya ina son ki nemi izini gun mijinki ki taho Kano gobe" Safiya da hnklinta ya tashi tace "lfya Mami? Me ya faru" Mami tace "ina sauraran xuwan ki" tana kai wa nn ta katse wayar, ta shiga neman na 'yar ta ta biyu, tana daga wa ita ma tace tana son ta taho kano gobe, ita ma hnklinta ya tashi ba kadan ba, Mami ta katse wayar snn ta jinginar da kanta jikin kujera. Yinin ranan Afeefah bata fita daga dakin Mami ba, kuma Mami bata bar kowa ya shiga dakin ba, tunawa Afeefah tayi wayarta a kashe yake hkn yasa ta mike ta nufi gaban madubin Mami ta dauki wayar ta kunna snn ta koma ta kwanta, ko minti goma bata yi da kunna wayar ba kiran Dr Sharif ya shigo, mikewa tayi a sanyaye ta dauki wayar ta koma ta xauna, cikin sanyin murya ta gaishesa, shima ya amsa mata hkn, ganin tayi shiru yasa yace "me ya samu wayar ki, I've been tryn reachin yhu tun jiya" da kyar ta iya cewa "Bbu charge ne" yace "OK, ya jikin yayanki, yhu seem worried, is he nt gettin beta" shiru ta dan yi sae kuma tace "Da sauki sir" shima ya dan yi shirun snn yace "Are yhu sure?" Ta gyada masa kai tace "Um," yace "to shknn, my regardz to him, am leaving Abuja ynxu" tace "Toh Allah tsare hanya sir" yace "Ameen tnx dear" sallama yyi mata ta katse wayar. Ta koma ta kwanta a sanyaye. Mami na gama abincin Dinner bayan su Jiddah sun gama jerawa a dinnin, ta dauki wani kula daban ta xuba abincin ta ba Fadila ta kai ma Aliyu ganin ko abincin rana bae sakko ci ba, Adnaan da ke xaune falo yace "Ya dawo ne Mami?" Ba tare da Mami ta kallesa ba tace "Ehh" da mmki yace "Ban sani ba wllh, bae je masallaci ba kuma" Mikewa yyi ya bi bayan fadila suka nufi dakin Aliyu, xaune ya samesa kan darduma ya idar da sllh kansa a kasa, Karasowa cikin dakin yyi, fadila kuma ta ajiye abincin hannunta ta fita, Adnaan ya xauna daga kan gado yana kallonsa yace "Ashe ka dawo bro ban sani ba" da kyar Aliyu ya iya dago kansa da yyi masa nauyi yana kallon dan uwan nasa cikin sanyin murya yace "na dawo" kallonsa Adnaan ya tsaya yi ganin ynda idonsa ya kada ssae, da damuwa yace "Me ya faru bro, me ya sami idonka" Aliyu ya nuna masa kansa kawae, Adnaan ya sakko kasa kusa da shi yace "ciwon kai? Kaje clinic kuwa" Aliyu ya gyada masa kai yace "Na je." Adnaan yace "Allah ya sauwake, ga abinci sae ka ci kasha magani" da kansa ya dauko abincin ya xuba masa a plate ya ajiye masa gabansa yace "Eat plss bro, sae ka sha magani" misalin Karfe tara jiddah ta samu ta faki idon Mami ta shiga dakinta, ta samu Afeefah kwance tana game da wayarta, da ganinta kasan Akwae damuwa ssae tattare da ita, Afeefah na ganinta ta mike xaune ta ajiye wayar, jiddah ta karaso da sauri bayan ta kulle kofar ta xauna kusa da ita da damuwa tace "Wae me ya faru Afeefah?" Afeefah ta yi shiru tana kallon yar uwar tata, lkci daya hawaye ya cika idonta ta sunkuyar da kanta da sauri, Jiddah xata yi magana aka bude kofar Mami ta shigo, wani arnen kallo ta shiga yi ma Jiddah da ta mike da sauri jikinta na bari ta fita da sauri, Mami tayi kwafa ta karaso cikin dakin tana kallon Afeefah tace "kada in kuskura in ji bakin ki" kai kawae Afeefah ta gyada mata ta juya ta fita. Ko Abba Mami bata gaya ma abinda ya faru ba, bae kuma san Zainab na gidan ba har Washegari da ya kasance ran lahadi.
Karfe takwas saura na sapiyar y Anty Safiya ta shigo gida da dukkan alama flight ta biyo, hnkli tashe ta shigo falon, Jiddah da Sadiya dake ta goge goge a falon suka nufe ta da sauri suka rungumeta cike da farin cikin ganinta, sae a snn hnklinta ya kwanta don duk tunanin ta mutuwa aka yi, Abba ta fara tambaya snn yayyinta Maza sae kanninta duk Jiddah tace suna sama, Sumayya da Fadila dake tsaftace kitchen suma suka fito jin muryarta suka rungumeta cike da farin cikin ganinta, sama ta nufa ta fara shiga dakin ya Aliyu ganin kmr bacci yake yasa ta fita ta shiga dakin Adnaan, shima yyi farin cikin ganin 'yar uwar tasa, snn ta shiga dakin Mami, Mami na ta gyaran daki Afeefah kuma na xaune gaban madubi tana shafa mae da alamar daga wanka ta fito, mikewa tayi da sauri ta rungume yayarta da murnar ganinta, Anty Safiya tayi dariya tace "Zainab sarkin kuka, kina nn kina yi ko kin bari?" Afeefah ta boye fuskarta tace "Wllh Anty na bari tambayi Mami" Anty Safiya tayi dariya tace "A'ah naga alama" Safiya ta rungume Mami dake kallonsu tana murmushi, tace "kai Mami Dubi ynda kika daga min hnkli wllh nayi xaton wani ne ba lfya, kuma duk na kira su jiddah suka ce min lfya, bn yarda ba sae da na gan ni gida" Mami murmushi kawae tayi tayi mata sannu da xuwa, Dakin Abba Safiya ta nufa don xuwa gaida sa shima. Ko minti talatin Safiya bata cika a gidan ba sae ga Anty Ummi ma ta shigo da yaranta kanana biyu, kmr ynda Anty Safiya ta shigo hnkli tashe hka ita ma ta shigo, sae da ta ga kowa lfya snn hnklinta ya kwanta. Sae da Mami ta ga 'ya yan nata snn ta shiga dakin mai gidanta don yi masa bayanin abinda yasa ta bukaci su taho kano, bata boye masa komae ba tun daga jiya da Afeefah ta dawo gida da abubuwan da ta gaya maya da kuma biyo ta da Aliyu yyi da yanda suka yi da shi, duk ta gaya masa, Abba yyi shiru yana kallonta da gani kasan shi ma ya dan girgixa da jin lamarin, Mami ta kara da cewa idan anyi breakfast duk xa a xauna kowa ya ji matsayin Zainab a gidan nn, bbu wani boye boye kuma, hawaye ne cike idonta ta karashe maganar tana kai wa nn kuma ta mike ta fice daga dakin da sauri, Abba ya bi ta da kallo daga karshe ya jinginar da kansa a hnkli jikin kujera ya lumshe ido don yasan shine sanadin faruwan komae, he never wished for a day like this a rayuwarsa.
Eeshatullah
🌸👩🏻 'Ya Mace kyautar Allah👩🏻🌸
A true life love story
By Ashmaad