Sashe 60
Ya Mace Kyautar Allah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
By Ashmaad...
75.....
Dad bae wani sha wahalan shawo kan iyayen Dr Sharif ba da shi da wani abokinsa da suka je gun a tare, duk da wasu 'yan uwan mahaifinsa sun so nuna ae su tun da uban gayyan da kansa yace ya hakura to a bar xancen kawae Allah hada kowa da rabonsa, da ke Alhaji Shariff mutum ne me dattako da sanin ya kamata nn da nn yace magana bata kai ga hka ba, don tuni komae ya wuce gun su kawae dae kafin a yanke wani hukunci xae so sanin halin da dan uwan nata ke ciki ynxu, wato Aliyu, kuma yana fatan ba tursasa sa aka yi kan ya hakura da ita ba, Dad yyi murmushi yace "Ko daya Alhaji, da kansa ya furta ya hakura kuma wnn alama ce me nuna yarinyar ba matar sa bace," Alhaji Shariff yace "Toh shknn Allah datar da mu, sae dae fa Aliyun baya kasar" abokin Dad yace "Ae wnn ba matsala bace Alhaji don rashin jin ddin abin da ya faru ne ya sa shi fita, amma xa a iya daurawa ko bae nn, wnn ba damuwa bace in har kun amince" Alhaji Shariff yace "Shknn, se ku sa ranan da ku ka ga ya maku" Dad yace "Ko nn da sati ba matsala in kun amince" nn mahaifan Dr Sharif suka amince, dad yyi masu gdya ssae don ya ji ddin fahimtar sa da suka yi da wuri. Ranan Juma'ah aka daura auren Zainab Mahmoud da Dr Aliyu Shariff, daurin auren da ya samu halartar mutane da dama, sae dae bbu ango sae dae abokansa da suka cika wajen, tun da aka daura auren bbu abinda Afeefah take sae kuka ta kuma rasa dalilin kukan nata, Momy da wata kanwar Mami me sunanta kadae ne suke ta aikin rarrashin ta, don daga yayyinta har kanninta bbu wnda ya bi ta kanta, Anty Zainab tace "Ni kam Zainab baki da kawaye ne," don kawayen su jiddah kadae ne nn, Afeefah ta dago da kyar tace "Ni bni da su" Anty Zainab tace "Haba ya xa ki ce hka Zainab, yana da kyau ai ko da biyu ne ki ke kulawa ku saba ssae," wata sistern Abba tace "Uhm rabu da ita Anty Zainab wasu kawayen ma bala'i ne wllh don ko 'ya ta Farida na raba ta da kawaye, kawae dae ta rungumi dangin mijinta ta bi su sau da kafa su ne kawayenta ynxu, don a xamanin nn ynxu da wasu Kawayen gwara ba su" Anty Zainab tace "Hka ne kuma, Allah dae yasa mu dace" sosae Mami ta daure ta cire ma kanta damuwar Aliyu ta fuskanci mutanan da suka xo taya ta farin cikin aurar da 'yar ta, don yyi mugun tsaya mata a rae ga wani nauyin 'ya yanta da take ji kuma ynxu, tun ana saura kwana biyar bikin dama wata kawar Mami ke ta aikin gyara Zainab ciki da waje, tayi wani kyau me daukar hnkli fatar ta sae sheki yake, bbu wani abinda xa'ayi sae yinin biki don ango baya k'asar kmr ynda ake cewa, sae dae xa a hada duk occasions din da xa ayi da na su Ilham can Kaduna, Karfe biyar aka soma Shirye shiryen tafiya da amarya, aka shirya ta cikin wani dan karensun lace maroon me adon silver takalmin silver hka ma gyalenta da xa a iya kiransa da fari Anty Zainab ta sa mata sarkanta na gwal da dan kunne da awarwaro wanda momy ta siya mata nata gudunmawar, duk wanda ya kalleta sae ya kuma kallonta tsabar haduwa duk da lip da lip gloss kadae aka shafa mata a jajayen lebbenta sae kwalli da yar powder don ko gira ba a ja mata ba, fararen hannunta sun sha hyena baki da ja hka ma kafafunta, falon da Abba da dad suke aka nufa da ita suka yi mata nasiha ssae me kashe jiki sae dae wa enda suka rakota kadae ne suke jin abinda iyayen Maza ke cewa har ya kashe jikinsu ita kam tayi nisa tunanin Aliyu, in ka ga ynda take kuka sae ka rantse nasihar ce ke shigar ta, nn ko kukanta na daban take don bata ma san me suke cewa ba, gun kakar ta da ta haifi ubanta wato Mahaifiyar dad aka kai ta daga nn, ita ma tayi nata tana yi tana tsokanarta har ta gama snn aka tafi da ita gun Mami da momy. Gnin ynda Afeefah ke kuka yasa Momy ta ja ta gefe suka xauna tace "wae kukan me kike hka Zainab," Afeefah ta share hawayen da ya ki tsaya mata muryarta na rawa tace "Ni ban ga yayanmu ba" Momy ta dan yi shiru snn tace "Yayan ku xae xo, kuma har gidan ki xae je ya ganki, kiyi hkuri Kinji" daga hka ta dinga lallashinta tana bata baki har masu tafiya da ita suka shigo dakin, Wasu kawayen Mami biyu, sae 'yan uwan mahaifinta biyu da yayyinta Anty Safiya da Anty baby, da Anty Zainab su ne yan Kai ta. A cikin mota su Anty Safiya suka ajiye fushin da suke da ita suka shiga lallashin 'yar kanwar tasu don kuka take bakin rai. Shidda da 'yan mintuna suka iso gidan wato gidan Alhaji Sharif don nn xa a ajiye ta kafin ta tare can gidan Dr idan ya dawo, cikin sakin fuska da girmamawa aka tarbe su gidan, aka yi masu iso har dakin da aka gyara masu Anty Amina da bakinta har kunne ita ce kan gaba gun tarban sirkanta, ita dae Afeefah fuskarta na lullube cikin mayafi Anty Zainab ta xaunar da ita gefen gado a lafiyayyen dakin da aka ajiye ta, Ko kafin su Anty Safiya su idar da sllhr Magrib har an jera masu abinci kusan kala hudu akan lallausan carpet din da ke tsakar dakin, bayan sun idar duk suna xaxxaune Ummi da kawayenta biyu suka shigo dakin aka gaisa cike da mutunta juna snn suka fita, Anty baby ta juya tana kallon Afeefah da har lkcn kanta ke rufe tace "Baxa ki yi sllh ba" girgixa mata kai kawae tayi, Anty Zainab tace "Bata yi ae" daga hka Anty Safiya ta fara xuxxuba ma iyayensu abincin da suke ra'ayi snn ta juya tana kallon Afeefah tace "In xubo maki" girgixa mata kai kawae Afeefah tayi cikin mayafi daga hka ta fara xuba masu su ma. Bayan isha suka soma shirin tafiya gida, a nn ne Afeefah ta cire mayafin fuskarta xata fara masu hauka Hajiya binta kawar Mami tace "A'a ke kuma Zainab ba ga Sajida xata tsaya da ke ba, wnn ae shashanci ne" ta fadi hkn tana nuna 'yar kanwar Mami, hkn bae hana Afeefah kuka kmr ranta xae fita ba har dae shessheka, duk suka watse cike da tausayinta suka bar ta daga ita sae Sajida bayan sun kuma yi mata nasiha kan xamanta kewar aure. Sae bayan barin su gidan teemah ta shigo dakin da kawayenta don ganin amaryar yayan nata, Afeefah tayi saurin boye fuskarta har dae suka gama xamansu suka fita, Anty Amina ce ta shigo da abinci ta ajiye tana murmushi tace "Sannu Anty Amarya, ni ma baxa ki bude min fuskar ba" kin cewa komae Afeefah tayi bare ta sa ran xata ga fuskarta, Amina tayi dariya tace "Toh shknn tun da rowan fuskar kike mana, ga abinci nn ku ci" ta fadi hka tana kallon Sajida snn ta fita. Karfe goma saura kanwar Ummi ta shigo dakin tana kallonsu Afeefah tace "Kun dae ci abincin koh" Sajida tace "uhm mun ci" duk da ita kadae ta ci Afeefah ta ki ci, Matar tace "Toh gun kwanciyar yyi maku koh" Sajida tace "Yyi Mama" Matar tace "Toh shknn" snn ta juya ta fita. Sajida ba mai magana bace don hka tuni tayi kwanciyarta ta fara bacci, Afeefah kam bnda kukan da ita kanta bata san dalilinsa ba bbu abinda take, kafin sha biyu shigowar Anty Amina yyi biyar duk don ta tabbatar basa bukatar komae, Karfe sha biyu da 'yan mintuna ta shigo dakin da rigan bacci sabo ta karasa gun Afeefah tace "Ga nighty ki canxa kin ji" a hnkli Afeefah ta sa hannu ta karba, Anty Amina tace "Xaki yi wanka ne" girgixa mata kai kawae tayi, tace "Toh shiga bayi ki canxa" ba musu ta mike jiki ba kwari ta shiga bayan ta canxa ta fito yafe da mayafinta, Anty Amina ta rage masu Ac bayan Afeefah ta kwanta snn ta kashe wutan dakin tayi mata sae da safe ta fita. Washegari hka Afeefah taki sakin jiki gidan surkan nata gashi abinci ma sae Anty Amina ta tilasta ta take ci, Ummi kam mugun kunyarta take don duk ta shigo dakin rasa sukuni take, da yamma driver ya maida Sajida gida, Afeefah ta ci kukanta ta koshi duk da ba hira suke ba amma sae taji kewanta ssae, ranan teemah ce ta taya ta kwana, ita ma teemah ba mai magana bace tsakaninsu idan sun hada ido teemahn ta sakar mata murmushi wani lkcn ta mayar mata wani lkcn kuma ta sunkuyar da kai, da Anty Amina kadae ta dan sake a gidan sae d'an ta Fadil da take yawan raino. Washegari lahadi Afeefah na daki da yamma misalin biyar da Fadil na jikinta tana masa wasa, xuwa ynxu ta rage kukan da take ta dan sake amma fa da Anty Amina kadae, sae dae bata minti talatin Aliyu bae fado mata hka kawae ba, sanye take cikin atamfar England an mata riga da skirt da ya xauna dass jikinta, Anty Amina tayi mata dauri me kyau snn ta gyara mata fuska ta fesheta da turare, duk daga can gida aka kawo mata kayanta, ita ko damuwa da rashin ganin mijin nata bata wani yi ba, tana kwance ta daura Fadil kafar ta tana masa lilo yana ta kyalkyala dariya aka bude kofar dakin, duk a xaton ta Anty Amina ce don ta fi kowa shigowa dakin, jin shiru yasa ta juya tana kallon kofar ta gansa tsaye yana kallonta, wani mugun faduwa gabanta yyi ta ajiye Fadil da sauri ta mike xaune tana waige waigen inda xa ta ga mayafinta, cikin rashin kuzari ya karaso dakin ya durkushe gabanta yana kallonta
Eeshatullah
75.....
Dad bae wani sha wahalan shawo kan iyayen Dr Sharif ba da shi da wani abokinsa da suka je gun a tare, duk da wasu 'yan uwan mahaifinsa sun so nuna ae su tun da uban gayyan da kansa yace ya hakura to a bar xancen kawae Allah hada kowa da rabonsa, da ke Alhaji Shariff mutum ne me dattako da sanin ya kamata nn da nn yace magana bata kai ga hka ba, don tuni komae ya wuce gun su kawae dae kafin a yanke wani hukunci xae so sanin halin da dan uwan nata ke ciki ynxu, wato Aliyu, kuma yana fatan ba tursasa sa aka yi kan ya hakura da ita ba, Dad yyi murmushi yace "Ko daya Alhaji, da kansa ya furta ya hakura kuma wnn alama ce me nuna yarinyar ba matar sa bace," Alhaji Shariff yace "Toh shknn Allah datar da mu, sae dae fa Aliyun baya kasar" abokin Dad yace "Ae wnn ba matsala bace Alhaji don rashin jin ddin abin da ya faru ne ya sa shi fita, amma xa a iya daurawa ko bae nn, wnn ba damuwa bace in har kun amince" Alhaji Shariff yace "Shknn, se ku sa ranan da ku ka ga ya maku" Dad yace "Ko nn da sati ba matsala in kun amince" nn mahaifan Dr Sharif suka amince, dad yyi masu gdya ssae don ya ji ddin fahimtar sa da suka yi da wuri. Ranan Juma'ah aka daura auren Zainab Mahmoud da Dr Aliyu Shariff, daurin auren da ya samu halartar mutane da dama, sae dae bbu ango sae dae abokansa da suka cika wajen, tun da aka daura auren bbu abinda Afeefah take sae kuka ta kuma rasa dalilin kukan nata, Momy da wata kanwar Mami me sunanta kadae ne suke ta aikin rarrashin ta, don daga yayyinta har kanninta bbu wnda ya bi ta kanta, Anty Zainab tace "Ni kam Zainab baki da kawaye ne," don kawayen su jiddah kadae ne nn, Afeefah ta dago da kyar tace "Ni bni da su" Anty Zainab tace "Haba ya xa ki ce hka Zainab, yana da kyau ai ko da biyu ne ki ke kulawa ku saba ssae," wata sistern Abba tace "Uhm rabu da ita Anty Zainab wasu kawayen ma bala'i ne wllh don ko 'ya ta Farida na raba ta da kawaye, kawae dae ta rungumi dangin mijinta ta bi su sau da kafa su ne kawayenta ynxu, don a xamanin nn ynxu da wasu Kawayen gwara ba su" Anty Zainab tace "Hka ne kuma, Allah dae yasa mu dace" sosae Mami ta daure ta cire ma kanta damuwar Aliyu ta fuskanci mutanan da suka xo taya ta farin cikin aurar da 'yar ta, don yyi mugun tsaya mata a rae ga wani nauyin 'ya yanta da take ji kuma ynxu, tun ana saura kwana biyar bikin dama wata kawar Mami ke ta aikin gyara Zainab ciki da waje, tayi wani kyau me daukar hnkli fatar ta sae sheki yake, bbu wani abinda xa'ayi sae yinin biki don ango baya k'asar kmr ynda ake cewa, sae dae xa a hada duk occasions din da xa ayi da na su Ilham can Kaduna, Karfe biyar aka soma Shirye shiryen tafiya da amarya, aka shirya ta cikin wani dan karensun lace maroon me adon silver takalmin silver hka ma gyalenta da xa a iya kiransa da fari Anty Zainab ta sa mata sarkanta na gwal da dan kunne da awarwaro wanda momy ta siya mata nata gudunmawar, duk wanda ya kalleta sae ya kuma kallonta tsabar haduwa duk da lip da lip gloss kadae aka shafa mata a jajayen lebbenta sae kwalli da yar powder don ko gira ba a ja mata ba, fararen hannunta sun sha hyena baki da ja hka ma kafafunta, falon da Abba da dad suke aka nufa da ita suka yi mata nasiha ssae me kashe jiki sae dae wa enda suka rakota kadae ne suke jin abinda iyayen Maza ke cewa har ya kashe jikinsu ita kam tayi nisa tunanin Aliyu, in ka ga ynda take kuka sae ka rantse nasihar ce ke shigar ta, nn ko kukanta na daban take don bata ma san me suke cewa ba, gun kakar ta da ta haifi ubanta wato Mahaifiyar dad aka kai ta daga nn, ita ma tayi nata tana yi tana tsokanarta har ta gama snn aka tafi da ita gun Mami da momy. Gnin ynda Afeefah ke kuka yasa Momy ta ja ta gefe suka xauna tace "wae kukan me kike hka Zainab," Afeefah ta share hawayen da ya ki tsaya mata muryarta na rawa tace "Ni ban ga yayanmu ba" Momy ta dan yi shiru snn tace "Yayan ku xae xo, kuma har gidan ki xae je ya ganki, kiyi hkuri Kinji" daga hka ta dinga lallashinta tana bata baki har masu tafiya da ita suka shigo dakin, Wasu kawayen Mami biyu, sae 'yan uwan mahaifinta biyu da yayyinta Anty Safiya da Anty baby, da Anty Zainab su ne yan Kai ta. A cikin mota su Anty Safiya suka ajiye fushin da suke da ita suka shiga lallashin 'yar kanwar tasu don kuka take bakin rai. Shidda da 'yan mintuna suka iso gidan wato gidan Alhaji Sharif don nn xa a ajiye ta kafin ta tare can gidan Dr idan ya dawo, cikin sakin fuska da girmamawa aka tarbe su gidan, aka yi masu iso har dakin da aka gyara masu Anty Amina da bakinta har kunne ita ce kan gaba gun tarban sirkanta, ita dae Afeefah fuskarta na lullube cikin mayafi Anty Zainab ta xaunar da ita gefen gado a lafiyayyen dakin da aka ajiye ta, Ko kafin su Anty Safiya su idar da sllhr Magrib har an jera masu abinci kusan kala hudu akan lallausan carpet din da ke tsakar dakin, bayan sun idar duk suna xaxxaune Ummi da kawayenta biyu suka shigo dakin aka gaisa cike da mutunta juna snn suka fita, Anty baby ta juya tana kallon Afeefah da har lkcn kanta ke rufe tace "Baxa ki yi sllh ba" girgixa mata kai kawae tayi, Anty Zainab tace "Bata yi ae" daga hka Anty Safiya ta fara xuxxuba ma iyayensu abincin da suke ra'ayi snn ta juya tana kallon Afeefah tace "In xubo maki" girgixa mata kai kawae Afeefah tayi cikin mayafi daga hka ta fara xuba masu su ma. Bayan isha suka soma shirin tafiya gida, a nn ne Afeefah ta cire mayafin fuskarta xata fara masu hauka Hajiya binta kawar Mami tace "A'a ke kuma Zainab ba ga Sajida xata tsaya da ke ba, wnn ae shashanci ne" ta fadi hkn tana nuna 'yar kanwar Mami, hkn bae hana Afeefah kuka kmr ranta xae fita ba har dae shessheka, duk suka watse cike da tausayinta suka bar ta daga ita sae Sajida bayan sun kuma yi mata nasiha kan xamanta kewar aure. Sae bayan barin su gidan teemah ta shigo dakin da kawayenta don ganin amaryar yayan nata, Afeefah tayi saurin boye fuskarta har dae suka gama xamansu suka fita, Anty Amina ce ta shigo da abinci ta ajiye tana murmushi tace "Sannu Anty Amarya, ni ma baxa ki bude min fuskar ba" kin cewa komae Afeefah tayi bare ta sa ran xata ga fuskarta, Amina tayi dariya tace "Toh shknn tun da rowan fuskar kike mana, ga abinci nn ku ci" ta fadi hka tana kallon Sajida snn ta fita. Karfe goma saura kanwar Ummi ta shigo dakin tana kallonsu Afeefah tace "Kun dae ci abincin koh" Sajida tace "uhm mun ci" duk da ita kadae ta ci Afeefah ta ki ci, Matar tace "Toh gun kwanciyar yyi maku koh" Sajida tace "Yyi Mama" Matar tace "Toh shknn" snn ta juya ta fita. Sajida ba mai magana bace don hka tuni tayi kwanciyarta ta fara bacci, Afeefah kam bnda kukan da ita kanta bata san dalilinsa ba bbu abinda take, kafin sha biyu shigowar Anty Amina yyi biyar duk don ta tabbatar basa bukatar komae, Karfe sha biyu da 'yan mintuna ta shigo dakin da rigan bacci sabo ta karasa gun Afeefah tace "Ga nighty ki canxa kin ji" a hnkli Afeefah ta sa hannu ta karba, Anty Amina tace "Xaki yi wanka ne" girgixa mata kai kawae tayi, tace "Toh shiga bayi ki canxa" ba musu ta mike jiki ba kwari ta shiga bayan ta canxa ta fito yafe da mayafinta, Anty Amina ta rage masu Ac bayan Afeefah ta kwanta snn ta kashe wutan dakin tayi mata sae da safe ta fita. Washegari hka Afeefah taki sakin jiki gidan surkan nata gashi abinci ma sae Anty Amina ta tilasta ta take ci, Ummi kam mugun kunyarta take don duk ta shigo dakin rasa sukuni take, da yamma driver ya maida Sajida gida, Afeefah ta ci kukanta ta koshi duk da ba hira suke ba amma sae taji kewanta ssae, ranan teemah ce ta taya ta kwana, ita ma teemah ba mai magana bace tsakaninsu idan sun hada ido teemahn ta sakar mata murmushi wani lkcn ta mayar mata wani lkcn kuma ta sunkuyar da kai, da Anty Amina kadae ta dan sake a gidan sae d'an ta Fadil da take yawan raino. Washegari lahadi Afeefah na daki da yamma misalin biyar da Fadil na jikinta tana masa wasa, xuwa ynxu ta rage kukan da take ta dan sake amma fa da Anty Amina kadae, sae dae bata minti talatin Aliyu bae fado mata hka kawae ba, sanye take cikin atamfar England an mata riga da skirt da ya xauna dass jikinta, Anty Amina tayi mata dauri me kyau snn ta gyara mata fuska ta fesheta da turare, duk daga can gida aka kawo mata kayanta, ita ko damuwa da rashin ganin mijin nata bata wani yi ba, tana kwance ta daura Fadil kafar ta tana masa lilo yana ta kyalkyala dariya aka bude kofar dakin, duk a xaton ta Anty Amina ce don ta fi kowa shigowa dakin, jin shiru yasa ta juya tana kallon kofar ta gansa tsaye yana kallonta, wani mugun faduwa gabanta yyi ta ajiye Fadil da sauri ta mike xaune tana waige waigen inda xa ta ga mayafinta, cikin rashin kuzari ya karaso dakin ya durkushe gabanta yana kallonta
Eeshatullah