Sashe 83
Ya Mace Kyautar Allah Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
🌸👩 'Ya mace kyautar Allah👩🌸
By Ashmaad
102.....
Kuka ta shiga yi tana turasa amma ya ki sakinta, da kyar ta kwace bakinta jikinta na rawa ganin abinda yake mata tace "wayyo Don Allah ka bari yayanmu, Mami xata iya shigowa," saketa yyi ya mike ya nufi kofar don sa key, tana ganin hka ta mike da gudu ta shige bayi ta sa key gabanta na faduwa, kwantawa yyi kan gado ya runtse ido jin ynda xuciyarsa ke bugawa, lkci daya ya ji kmr xaxxabi xae rufesa ba a dau lkci ba bacci ya daukesa. Tana kkrin wanka cikin bayin ta ji ana kwankwasa kofar dakin, tayi still gabanta na faduwa sae dae bata ji alamar xae bude kofar ba, bae kuma ce komae ba har dae aka daina kwankwasa kofar, Gajiya tayi da durkushen da tayi a bayin bayan tayi wanka ga iska sae kadawa yake alamar hadari, mikewa tayi da kyar ta bude kofar a hnkli tana lekan dakin ta ga idonsa lumshe yyi rub da ciki, gabanta na faduwa ta fito ta rufe bayin ta nufi kofa xata fita da sauri taji kofar a rufe kuma bbu key a jiki ya cire, hawaye ya kawo idonta ta juya tana kallonsa, gajiya tayi da tsayuwar bakin kofar jin saukan ruwan sama ta nufi windows ta kulle a hnkli kafin ta kashe wutan dakin ta bar mara haske ta koma can karshen gado ta kwanta ta takure waje daya lkci daya bacci ya dauketa. Can cikin dare ta farka ta ji ta jikinsa, mikewa xaune tayi da sauri tana kallonsa jin ynda jikinsa ya dau xafi ba kadan ba gashi dae ruwa ake, ya bude ido a hnkli yana kallonta, da damuwa tace "Baka da lfya ne yayanmu?" Lumshe ido yyi ya kuma jawo ta jikinsa cikin sanyin murya yace "Ina sonki Zainab, ina son ki da yawa, baxan iya rayuwa ba ke ba Zainab, I just can't do without yhu, kin xame min wani sasshe na jiki na, ni kaina ban san irin son da nake maki ba, sonki na wahalar da ni Zainab, plss love me same princess...." Hawaye ya shiga sakko mata, muryarta na rawa tace "I.. I love yhu more dear, nima ina sonka yayanmu" d'ago kanta yyi yana kallonta duk jikinsa yyi sanyi shima hawayen ne idonsa, a hnkli ya hade bakinsa da nata, ta rufe ido da sauri, a hnkli ta fara janye jikinta daga nasa bayan wani dan lkci ganin abinda yake mata gabanta na faduwa, amma ya ki saketa, rudewa tayi lkci daya ta sakar masa kuka tace "don Allah ka kyaleni yayanmu stop it plss" ko kadan bae jin me take cewa don hankalinsa tuni ya bar jikinsa, hkn yasa ta fara turasa jikinta na rawa tana kuka, sae a snn cikin wata kasalalliyar murya yace "Plss princess, plss am begging yhu" ba karamin tsoro ta ji ba tana girgixa masa kai tace "No no! plss bana so, tsoro nake ji" da kyar ya iya maimaita kalmanta na karshe yace "Tsoro!" Jikinta na rawa ta dinga gyada masa kai, saketa yyi a hnkli ya koma xae kwanta ta rikosa da sauri cikin rawan murya tace "Toh yi hkuri yayanmu baxan kara ba, gani" ganin ya ki kulata yasa ta rungumesa tsam muryarta na rawa ta dinga basa hkuri tana kuka, k'asa jure kukanta yyi ya kankameta daga nn kuma labari ya kuma canxawa, ba karamin daurewa ta dinga yi kar ta saki kukan dake cinta ba sae dae duk ilahirin jikinta rawa yake, har hkn ya basa mamaki, duk wnn abun daga ita har shi basu iya kallon idon juna ba, ita kunya shi kunya, barin ma ita, tuni ya ajiye wnn kunyar gefe ganin xae cucesa, ae bata san lkcn da ta saki wani kara ba, da ba dan ruwan da ake ba da bbu abinda xae hana 'yan gidan ji, naga abun tausayi gun masoyan don ita kuka shi kuka, nasan dae nata na wahala ne nasa dae ne na rasa gane ko na menene, duk da abinda yayan nata ya fahimta a lkcn k'asa sararawa 'yar kanwartasa yyi, ganin ynda duk ta fita hayyacinta kukan ma ta kasa yasa ya rungume abarsa hawaye na sakko masa cikin rawan murya ya shiga kiran sunanta, banda ajiyar xuciya bbu abinda take saukewa idonta rufe har lkcn rawa jikinta yake, ya runtse ido muryarsa a sarke yace "Ina sonki Zainab, ina sonki ina sonki" sun kusa minti talatin a hka duk jikinsa yyi sanyi, ita kam tuni baccin wahala ya dauketa jikinsa, ya kwantar da ita ya koma edge din gadon ya xauna hawaye yaki tsaya masa, wani tausayinta da sonta ne ke ratsa sa, a budurwa ya sameta how comes, k'asa ba kansa amsa yyi sae dae duk jikinsa yyi sanyi, toh meyasa taki ba mijinta hadin kai duk watanninsu shiddah tare, wnn ma k'asa ba kansa amsa yyi, yasan amsan na gareta kuma xata fadi ya ji, da kyar ya iya mikewa jiki a mace ya nufi bayi, wanka yyi ya dauro alwala ya fito amma ya k'asa sllhn don wani rawan sanyi ya shiga yi, kwanciya yyi kawae ya shige bargo lkci daya xaxxabi ya rufesa ba kadan ba, har kusan uku bae yi bacci ba, yana jin ynda ita ma nata jikin ya dau xafi lkci daya, yyi karfin halin jawota jikinsa ya rungume, hudu saura ta farka ta shiga kkrin sauka daga kan gadon da alama bayi xata amma ta kasa, ya na son taimaka mata bbu dama don xaxxabi ne ssae jikinsa ko tashi bae jin xae iya, ynda yaji tana kuka yasa shi namijin kkri ya mike ya sauko daga gadon, yana ganin jiri ya rakata bayin sae dae ko tafiya k'asawa tayi, amma ganin condition dinsa yasa ta daure ba kadan ba, har ita ce ma me rikesa, a tare suka xube kan gadon bayan sun fito daga bayin, tayi karfin halin lulluba masa bargo kafin ta kwanta lkci daya bacci ya dauketa, har aka yi sllhn asuba bbu wanda ya iya tashi cikinsu, duk da shi idonsa biyu gashi yana son taimaka mata jin har lkcn jikinta kmr wuta amma ya kasa, ganin har takwas ya kusa yasa ya jawo wayarsa da nufin kiran Mami amma ya kasa don bae san me xae ce mata ba, ganin bbu wata mafita kuma yasa jiki a sanyaye yyi dialing nmbr ya shiga kira, sae da ya kusa katsewa ta d'aga, cikin sanyin murya yyi karfin halin gaisheta sae kuma ya rasa abun cewa, daga daya bangaren tace "Ya aka yi" kin cewa komae yyi sae kuma ya katse wayar ya ajiye sae a snn yyi daya sanin kiranta don ya tona Zainab knn, kiransa Mami ta kuma yi amma ya ki d'agawa, ta kira yyi sau biyu still bae dauka ba, ji yyi tana kwankwasa kofa tana kiransa sae dae da jin muryarta k'asan hankalinta ya tashi, da kyar yyi karfin halin mikewa bayan ya gyara ma Zainab kwanciya ya lullubeta da bargo ya dauki makulli ya nufi kofar jiki a mace ya bude, Mami na ganinsa ta san bae da lfya xata yi magana taga yana neman bango ya dafa, rikesa tayi da sauri tana kallon Afeefah rae a bace tace "Ita warcan meye amfaninta, garin ta bae waye bne" da taimakonta ya koma kan gado ya kwanta tana masa sannu, xa ta kai ma Afeefah duka ya dakatar da ita da sauri yace "Bata da lfya ne Mami, ita xa ki taimaka ma" farkawa Afeefah tayi jin muryar Mami sae dae duk ynda ta so mikewa xaune k'asawa tayi don duk jikinta yyi mata tsami, hkn yasa ta sa kuka, Mami na kallonta tace "Meye hka kmr jaririya" da kyar ya iya cewa "Mami bata da lfya ne" tsaki Mami tayi ta xaga daya side din tace "Toh ae kya tashi mu je, bana son sakarci" ganin bata da niyar tashi yasa Mami ta yaye bargon jikinta tana cewa "don baki da lfya sae....." makalewa sauran maganganun nata suka yi bayan idonta ya sauka kan xanin gado da farin rigan baccin jikin Zainab din.
🌸👩🏻'Ya Mace kyautar Allah👩🏻🌸
By Ashmaad
By Ashmaad
102.....
Kuka ta shiga yi tana turasa amma ya ki sakinta, da kyar ta kwace bakinta jikinta na rawa ganin abinda yake mata tace "wayyo Don Allah ka bari yayanmu, Mami xata iya shigowa," saketa yyi ya mike ya nufi kofar don sa key, tana ganin hka ta mike da gudu ta shige bayi ta sa key gabanta na faduwa, kwantawa yyi kan gado ya runtse ido jin ynda xuciyarsa ke bugawa, lkci daya ya ji kmr xaxxabi xae rufesa ba a dau lkci ba bacci ya daukesa. Tana kkrin wanka cikin bayin ta ji ana kwankwasa kofar dakin, tayi still gabanta na faduwa sae dae bata ji alamar xae bude kofar ba, bae kuma ce komae ba har dae aka daina kwankwasa kofar, Gajiya tayi da durkushen da tayi a bayin bayan tayi wanka ga iska sae kadawa yake alamar hadari, mikewa tayi da kyar ta bude kofar a hnkli tana lekan dakin ta ga idonsa lumshe yyi rub da ciki, gabanta na faduwa ta fito ta rufe bayin ta nufi kofa xata fita da sauri taji kofar a rufe kuma bbu key a jiki ya cire, hawaye ya kawo idonta ta juya tana kallonsa, gajiya tayi da tsayuwar bakin kofar jin saukan ruwan sama ta nufi windows ta kulle a hnkli kafin ta kashe wutan dakin ta bar mara haske ta koma can karshen gado ta kwanta ta takure waje daya lkci daya bacci ya dauketa. Can cikin dare ta farka ta ji ta jikinsa, mikewa xaune tayi da sauri tana kallonsa jin ynda jikinsa ya dau xafi ba kadan ba gashi dae ruwa ake, ya bude ido a hnkli yana kallonta, da damuwa tace "Baka da lfya ne yayanmu?" Lumshe ido yyi ya kuma jawo ta jikinsa cikin sanyin murya yace "Ina sonki Zainab, ina son ki da yawa, baxan iya rayuwa ba ke ba Zainab, I just can't do without yhu, kin xame min wani sasshe na jiki na, ni kaina ban san irin son da nake maki ba, sonki na wahalar da ni Zainab, plss love me same princess...." Hawaye ya shiga sakko mata, muryarta na rawa tace "I.. I love yhu more dear, nima ina sonka yayanmu" d'ago kanta yyi yana kallonta duk jikinsa yyi sanyi shima hawayen ne idonsa, a hnkli ya hade bakinsa da nata, ta rufe ido da sauri, a hnkli ta fara janye jikinta daga nasa bayan wani dan lkci ganin abinda yake mata gabanta na faduwa, amma ya ki saketa, rudewa tayi lkci daya ta sakar masa kuka tace "don Allah ka kyaleni yayanmu stop it plss" ko kadan bae jin me take cewa don hankalinsa tuni ya bar jikinsa, hkn yasa ta fara turasa jikinta na rawa tana kuka, sae a snn cikin wata kasalalliyar murya yace "Plss princess, plss am begging yhu" ba karamin tsoro ta ji ba tana girgixa masa kai tace "No no! plss bana so, tsoro nake ji" da kyar ya iya maimaita kalmanta na karshe yace "Tsoro!" Jikinta na rawa ta dinga gyada masa kai, saketa yyi a hnkli ya koma xae kwanta ta rikosa da sauri cikin rawan murya tace "Toh yi hkuri yayanmu baxan kara ba, gani" ganin ya ki kulata yasa ta rungumesa tsam muryarta na rawa ta dinga basa hkuri tana kuka, k'asa jure kukanta yyi ya kankameta daga nn kuma labari ya kuma canxawa, ba karamin daurewa ta dinga yi kar ta saki kukan dake cinta ba sae dae duk ilahirin jikinta rawa yake, har hkn ya basa mamaki, duk wnn abun daga ita har shi basu iya kallon idon juna ba, ita kunya shi kunya, barin ma ita, tuni ya ajiye wnn kunyar gefe ganin xae cucesa, ae bata san lkcn da ta saki wani kara ba, da ba dan ruwan da ake ba da bbu abinda xae hana 'yan gidan ji, naga abun tausayi gun masoyan don ita kuka shi kuka, nasan dae nata na wahala ne nasa dae ne na rasa gane ko na menene, duk da abinda yayan nata ya fahimta a lkcn k'asa sararawa 'yar kanwartasa yyi, ganin ynda duk ta fita hayyacinta kukan ma ta kasa yasa ya rungume abarsa hawaye na sakko masa cikin rawan murya ya shiga kiran sunanta, banda ajiyar xuciya bbu abinda take saukewa idonta rufe har lkcn rawa jikinta yake, ya runtse ido muryarsa a sarke yace "Ina sonki Zainab, ina sonki ina sonki" sun kusa minti talatin a hka duk jikinsa yyi sanyi, ita kam tuni baccin wahala ya dauketa jikinsa, ya kwantar da ita ya koma edge din gadon ya xauna hawaye yaki tsaya masa, wani tausayinta da sonta ne ke ratsa sa, a budurwa ya sameta how comes, k'asa ba kansa amsa yyi sae dae duk jikinsa yyi sanyi, toh meyasa taki ba mijinta hadin kai duk watanninsu shiddah tare, wnn ma k'asa ba kansa amsa yyi, yasan amsan na gareta kuma xata fadi ya ji, da kyar ya iya mikewa jiki a mace ya nufi bayi, wanka yyi ya dauro alwala ya fito amma ya k'asa sllhn don wani rawan sanyi ya shiga yi, kwanciya yyi kawae ya shige bargo lkci daya xaxxabi ya rufesa ba kadan ba, har kusan uku bae yi bacci ba, yana jin ynda ita ma nata jikin ya dau xafi lkci daya, yyi karfin halin jawota jikinsa ya rungume, hudu saura ta farka ta shiga kkrin sauka daga kan gadon da alama bayi xata amma ta kasa, ya na son taimaka mata bbu dama don xaxxabi ne ssae jikinsa ko tashi bae jin xae iya, ynda yaji tana kuka yasa shi namijin kkri ya mike ya sauko daga gadon, yana ganin jiri ya rakata bayin sae dae ko tafiya k'asawa tayi, amma ganin condition dinsa yasa ta daure ba kadan ba, har ita ce ma me rikesa, a tare suka xube kan gadon bayan sun fito daga bayin, tayi karfin halin lulluba masa bargo kafin ta kwanta lkci daya bacci ya dauketa, har aka yi sllhn asuba bbu wanda ya iya tashi cikinsu, duk da shi idonsa biyu gashi yana son taimaka mata jin har lkcn jikinta kmr wuta amma ya kasa, ganin har takwas ya kusa yasa ya jawo wayarsa da nufin kiran Mami amma ya kasa don bae san me xae ce mata ba, ganin bbu wata mafita kuma yasa jiki a sanyaye yyi dialing nmbr ya shiga kira, sae da ya kusa katsewa ta d'aga, cikin sanyin murya yyi karfin halin gaisheta sae kuma ya rasa abun cewa, daga daya bangaren tace "Ya aka yi" kin cewa komae yyi sae kuma ya katse wayar ya ajiye sae a snn yyi daya sanin kiranta don ya tona Zainab knn, kiransa Mami ta kuma yi amma ya ki d'agawa, ta kira yyi sau biyu still bae dauka ba, ji yyi tana kwankwasa kofa tana kiransa sae dae da jin muryarta k'asan hankalinta ya tashi, da kyar yyi karfin halin mikewa bayan ya gyara ma Zainab kwanciya ya lullubeta da bargo ya dauki makulli ya nufi kofar jiki a mace ya bude, Mami na ganinsa ta san bae da lfya xata yi magana taga yana neman bango ya dafa, rikesa tayi da sauri tana kallon Afeefah rae a bace tace "Ita warcan meye amfaninta, garin ta bae waye bne" da taimakonta ya koma kan gado ya kwanta tana masa sannu, xa ta kai ma Afeefah duka ya dakatar da ita da sauri yace "Bata da lfya ne Mami, ita xa ki taimaka ma" farkawa Afeefah tayi jin muryar Mami sae dae duk ynda ta so mikewa xaune k'asawa tayi don duk jikinta yyi mata tsami, hkn yasa ta sa kuka, Mami na kallonta tace "Meye hka kmr jaririya" da kyar ya iya cewa "Mami bata da lfya ne" tsaki Mami tayi ta xaga daya side din tace "Toh ae kya tashi mu je, bana son sakarci" ganin bata da niyar tashi yasa Mami ta yaye bargon jikinta tana cewa "don baki da lfya sae....." makalewa sauran maganganun nata suka yi bayan idonta ya sauka kan xanin gado da farin rigan baccin jikin Zainab din.
🌸👩🏻'Ya Mace kyautar Allah👩🏻🌸
By Ashmaad