Sashe 3
Ya Mace Kyautar Allah Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Washe gari da wuri suka shirya don basu jira yin breakfst da yan gida ba, har ta nufi kofar Aliyu saita tuna Jan kunnen daya mata akan tashinshi bacci Sai tajuya tama su ma'mi sallama suka fita, duk da irin sammakon da tayi saida ta tararda lecturer din harta shiga, duk da tasan baxata barta ta shiga ba kuma koda tashigan ma sai ta korota hakan baisa taqi shiga ba, bin ta da kallo lecturer tayi har ta xauna snn a nutse tace "Get out" mikewa Afeefah tayi lkci daya hawaye ya cika idonta ta fice da sauri daga class din, karkashin wani bishiya ta samu ta xauna ta dinga hawaye, ta kusa minti goma a gun tana kuka ta ji murya a gefenta ta juya da sauri tana kallonsa, wani matashin saurayi ne da baxae wuce shekaru ashirin da shidda ba, da damuwa yace "me ya faru kike kuka" share hawayenta ta shiga yi da sauri ta mike ta bar wajen kmr munafuka, ta fara tafiya da sauri da sauri don ma kar ya biyota wae, sae da ta dan yi tafiya me nisa snn ta soma waige waige ko xata ga ya biyota, karo ta kusan ci da mutum ta koma baya a tsorace, a dan fusace yace "watch were yhu re goin" shiru tayi tana kallonsa shi ma kallonta ya tsaya yi, "me yasa baki shiga lecture ba?" Tambayar da yyi mata knn, ta sunkuyar da kai ta gaishesa da ladabi ganin lecturansu na jiya ne, bae amsa ba ya kuma jefo mata tambayar da yyi mata, lkci daya hawaye ya soma cika idonta tace "matar ta Kore ni" strictly yace "wat did I tell yhu yesterday?" Kmr xata yi kuka tace "wllh da wuri na xo fa" hawaye ne ya shiga sintiri a fuskarta, yace "mu je," ba musu ta shiga bin sa da alamar yana da lecture da wani class ne, wani lecture hall ya shiga duk 300 level student din dake ciki suka yi tsit, front seat ya nuna mata ta xauna kmr munafuka, class rep din ajin ya mika masa Marker ya soma lecture, ssae take ganewa, awa daya da qtr yyi yana lecture daga bisanni ya ba class rep handout suyi photocopy, yana kallon Afeefah dake bin manyan matan ajin da kallo, ko kadan bata lura ita yake jira ba har sae da yace "Zainab!" Firgit ta mike ya juya ya fita ta bi bayansa da sauri, duk yan ajin suka bi ta da kallo barin matan.
Eeshatullah Goni😘
🌸👩🏻 'ya *Mace* kyautar Allah🌸👩🏻
A true life *love* story
By Ashmaad
4.....
"Why are yhu late yau ma? ina ne gidan ku?" Tambayoyin da ya jefo mata knn suna cikin tafiya, A hnkli tace "jan bulo" ya juya yana kallonta yace "nan nn jan bulo shine baki xuwa da wuri" shiru tayi bata ce komae ba, ya ci gaba da tafiya yace "me kuke da next ynxu?" Ta ce "ni bani da timetable" ya juya ya kalleta yace "to tafi class ki duba" ta gyada masa kai snn ta nufi lecture Hall dinsu, bakin hall din suka hadu da Maryam, da damuwa Maryam tace "yau ma baki xo da wuri ba" Afeefah kmr xata yi kuka tace "kuma fa wllh da wuri na tashi" Maryam tace "to ki dae dinga daurewa seven xuwa seven thirty ki shigo sch, kinsan wasu lectures basu da mutunci" Afeefah tace "to" Maryam tace "muje kiyi photo copyn handout" bin ta Afeefah tayi suka nufi wani shigo suka gama photo copyn, Maryam ta shiga gwada mata abinda aka koya masu, sha daya saura minti goma Maryam tace "kin ga tashi mu je cafeteria yunwa nake ji, kinsan bana breakfast kafin in fito" Cafeteria suka nufa Maryam tayi masu orderin jollof rice da nama plate biyu sae soft drink, Afeefah tace "ynxu cikin mutanen nn xa mu ci abinci, ni dae kunya nake ji" Maryam tayi dariya tace "lallai, hala baki yi boarding bne" Afeefah tace "kallon mu fa xa ayi" Maryam tace "kin ji ki wa xae kalle ki, kowa na ta cikinsa" Da kyar Afeefah ta ta ci abincin tana duka kai wae ita kunya, Maryam sae dariya take tace "Xa ki daina ne yarinya"
Sae da suka yi sllhn Azahar snn suka shiga next lecture dinsu, ssae ta maida hnkli a lecture din har suka gama wajajen uku da rabi, Maryam tace su jira ayi la'asar snn su tafi, a masallaci suka hadu da su Sadiya da Jiddah, Afeefah tayi introducin yayyin nata wa kawarta Maryam, suka gaisa. Karfe hudu da minti goma drivern gidansu ya xo, Afeefah ta tilasta Maryam su je a rage mata hanya tunda hanyar daya ne, da kyar ta yrda shi ma sae da su jiddah suka sa baki, sun kusa inda motarsu ke Parke driver na jiransu ta hango lecturan su, da alama shi ma gida xae wuce, rasa sunan da xata kirasa da shi tayi don bae ganta ba, can tace "Sir" juyawa yyi suna hada ido ta sakar masa murmushi hade da daga masa hannu tace "sae gobe" murmushi yyi shi ma ya gyada mata kai, snn ya karasa gun motarsa ya shiga, su ma suka shiga ta su motar suka bar makarantar, a hanya Maryam tace gun nn xata sauka, drivern yyi parkin ta fita snn tayi ma yayyin Afeefah sallama, Afeefah ta daga mata hannu snn drivern ya ja motar suka nufi gida.
Da daddare suna xaune falo suna kallo da Mami, Abba ya shigo gidan, duk suka yi masa sannu da xuwa, hnklinsa duk na kan Afeefah da ta hade rae, ya karaso falon yace "ya aka yi dota, me aka maki" cikin shagwaba tace "ba kai ne ba baka tambayeni ya karatu ba" dariya yyi yace "to ae bacci kike kafin in dawo, in xa ki tafi kuma baki shigowa sallamata" Mami ta tabe baki, Adnaan ya mike ya bar falon, su Sumayya kam dariya suka soma yi, Abba yace to tashi mu je ki gaya min ya karatun, ta mike da sauri ta bi bayansa suka nufi sama xuwa falonsa. Karfe goma saura Afeefah ta fito daga falon Abba, dakin Aliyu ta nufa, ta samesa xaune yana danna laptop, ta hade rae tace "yayanmu baka tambayeni ko am enjoying my new sch ba" ba tare da ya kalleta ba yace "OK, Afeefah are yhu enjoying ur new sch" shiru tayi tana kallonsa kmr xata yi kuka, ya dago kai yace "ko ba shknn ba" juyawa tayi xata fita yyi dariya yace "srry little sis, xo ki ban lbrin experience din ki a higher institution" dawowa tayi ta xauna ta shiga basa lbrin abubuwan da suka dinga faruwa tun daga ranan da ta fara Bayero, kwata kwata hnklinsa bae kanta kawae yana amsa mata ne, hkn yasa tace "wayyo yayana ba ji kke ba" ya dago da sauri yace "ohh ina ji mana sis" tace "tohm, a day 15 xa mu tashi ko?" Kai ya gyada mata duk da bae sani ba, nn ta shiga basa lbrin lattin da tayi da tsoron shiga aji da tayi da kuma abinda lecturan yace mata da ya fito, ssae ya mai da hnkli a nn, har ta kai karshen lbrin a day 16 wato yau knn, yyi shiru yana kallonta sae washe hakora take tana jiran jin comment dinsa, ya girgixa mata kai a nutse yana kallonta yace "ki fita hanyar lectures, bbu ruwan ki da su tsakanin ki dasu su maki lecture in sun baki assignment kiyi, ko gaisuwa na hana ki yi ma lecturer," cikin tsawa yace "is dat clear," ssae ta tsorata ta kasa amsa mashi, ya hade rai yace "ba da ke nake ba" muryata na rawa tace "to" ya ce "tashi ki fita" Mikewa tayi da sauri tuni hawaye ya cika idonta ta fita daga dakin.
Eeshatullah Goni😘😘
[5/22, 07:56] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah🌸👩🏻
A true life love story
By Ashmaad
5......
Eeshatullah Goni😘
🌸👩🏻 'ya *Mace* kyautar Allah🌸👩🏻
A true life *love* story
By Ashmaad
4.....
"Why are yhu late yau ma? ina ne gidan ku?" Tambayoyin da ya jefo mata knn suna cikin tafiya, A hnkli tace "jan bulo" ya juya yana kallonta yace "nan nn jan bulo shine baki xuwa da wuri" shiru tayi bata ce komae ba, ya ci gaba da tafiya yace "me kuke da next ynxu?" Ta ce "ni bani da timetable" ya juya ya kalleta yace "to tafi class ki duba" ta gyada masa kai snn ta nufi lecture Hall dinsu, bakin hall din suka hadu da Maryam, da damuwa Maryam tace "yau ma baki xo da wuri ba" Afeefah kmr xata yi kuka tace "kuma fa wllh da wuri na tashi" Maryam tace "to ki dae dinga daurewa seven xuwa seven thirty ki shigo sch, kinsan wasu lectures basu da mutunci" Afeefah tace "to" Maryam tace "muje kiyi photo copyn handout" bin ta Afeefah tayi suka nufi wani shigo suka gama photo copyn, Maryam ta shiga gwada mata abinda aka koya masu, sha daya saura minti goma Maryam tace "kin ga tashi mu je cafeteria yunwa nake ji, kinsan bana breakfast kafin in fito" Cafeteria suka nufa Maryam tayi masu orderin jollof rice da nama plate biyu sae soft drink, Afeefah tace "ynxu cikin mutanen nn xa mu ci abinci, ni dae kunya nake ji" Maryam tayi dariya tace "lallai, hala baki yi boarding bne" Afeefah tace "kallon mu fa xa ayi" Maryam tace "kin ji ki wa xae kalle ki, kowa na ta cikinsa" Da kyar Afeefah ta ta ci abincin tana duka kai wae ita kunya, Maryam sae dariya take tace "Xa ki daina ne yarinya"
Sae da suka yi sllhn Azahar snn suka shiga next lecture dinsu, ssae ta maida hnkli a lecture din har suka gama wajajen uku da rabi, Maryam tace su jira ayi la'asar snn su tafi, a masallaci suka hadu da su Sadiya da Jiddah, Afeefah tayi introducin yayyin nata wa kawarta Maryam, suka gaisa. Karfe hudu da minti goma drivern gidansu ya xo, Afeefah ta tilasta Maryam su je a rage mata hanya tunda hanyar daya ne, da kyar ta yrda shi ma sae da su jiddah suka sa baki, sun kusa inda motarsu ke Parke driver na jiransu ta hango lecturan su, da alama shi ma gida xae wuce, rasa sunan da xata kirasa da shi tayi don bae ganta ba, can tace "Sir" juyawa yyi suna hada ido ta sakar masa murmushi hade da daga masa hannu tace "sae gobe" murmushi yyi shi ma ya gyada mata kai, snn ya karasa gun motarsa ya shiga, su ma suka shiga ta su motar suka bar makarantar, a hanya Maryam tace gun nn xata sauka, drivern yyi parkin ta fita snn tayi ma yayyin Afeefah sallama, Afeefah ta daga mata hannu snn drivern ya ja motar suka nufi gida.
Da daddare suna xaune falo suna kallo da Mami, Abba ya shigo gidan, duk suka yi masa sannu da xuwa, hnklinsa duk na kan Afeefah da ta hade rae, ya karaso falon yace "ya aka yi dota, me aka maki" cikin shagwaba tace "ba kai ne ba baka tambayeni ya karatu ba" dariya yyi yace "to ae bacci kike kafin in dawo, in xa ki tafi kuma baki shigowa sallamata" Mami ta tabe baki, Adnaan ya mike ya bar falon, su Sumayya kam dariya suka soma yi, Abba yace to tashi mu je ki gaya min ya karatun, ta mike da sauri ta bi bayansa suka nufi sama xuwa falonsa. Karfe goma saura Afeefah ta fito daga falon Abba, dakin Aliyu ta nufa, ta samesa xaune yana danna laptop, ta hade rae tace "yayanmu baka tambayeni ko am enjoying my new sch ba" ba tare da ya kalleta ba yace "OK, Afeefah are yhu enjoying ur new sch" shiru tayi tana kallonsa kmr xata yi kuka, ya dago kai yace "ko ba shknn ba" juyawa tayi xata fita yyi dariya yace "srry little sis, xo ki ban lbrin experience din ki a higher institution" dawowa tayi ta xauna ta shiga basa lbrin abubuwan da suka dinga faruwa tun daga ranan da ta fara Bayero, kwata kwata hnklinsa bae kanta kawae yana amsa mata ne, hkn yasa tace "wayyo yayana ba ji kke ba" ya dago da sauri yace "ohh ina ji mana sis" tace "tohm, a day 15 xa mu tashi ko?" Kai ya gyada mata duk da bae sani ba, nn ta shiga basa lbrin lattin da tayi da tsoron shiga aji da tayi da kuma abinda lecturan yace mata da ya fito, ssae ya mai da hnkli a nn, har ta kai karshen lbrin a day 16 wato yau knn, yyi shiru yana kallonta sae washe hakora take tana jiran jin comment dinsa, ya girgixa mata kai a nutse yana kallonta yace "ki fita hanyar lectures, bbu ruwan ki da su tsakanin ki dasu su maki lecture in sun baki assignment kiyi, ko gaisuwa na hana ki yi ma lecturer," cikin tsawa yace "is dat clear," ssae ta tsorata ta kasa amsa mashi, ya hade rai yace "ba da ke nake ba" muryata na rawa tace "to" ya ce "tashi ki fita" Mikewa tayi da sauri tuni hawaye ya cika idonta ta fita daga dakin.
Eeshatullah Goni😘😘
[5/22, 07:56] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah🌸👩🏻
A true life love story
By Ashmaad
5......