Sashe 35
Ya Mace Kyautar Allah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
45....
Mikewa xaune ya Aliyu yyi daga kwancen da yake ya cire bargon jikinsa yana kallonta, ta karaso cikin dakin a sanyaye tana kallonsa xata yi magana ya girgixa mata kai ya nuna mata kofa cikin sanyin murya yace "Leave! immediately" kuka ta sakar masa ta durkushe nn inda take tsaye ta hade hannayenta muryarta na rawa tace "don Allah don Annabi yayanmu kayi hkuri plss ina rokon ka" rike kae yyi a raunane yace "me ya kawo ki nn Zainab, meye na biyo ni, Let me be Zainab, just let me be plss leave..."kuka take a hnkli tana kallonsa, ya dago kansa a hnkli yana kallonta da idanuwansa da suka sauya launi, ya runtse ido ya mike cikin tsawa yace "leave Zainab" a tsorace ta mike hawaye na sakko mata, ganin ta nufosa yasa da sauri yace "kar ki karaso kusa dani, ki fita nace" bae ankara ba sae ganin ta rungumesa tsam yyi, ta kwantar da kanta kirjinsa muryarta na rawa tace "Don Allah yayanmu kayi hkuri ka yafe min, baxan sa..." Kasa karasa tayi don tasan karya xata kuma yi masa, runtse ido yyi wani mugun sonta na fixgarsa, lkci daya hawaye ya taru idonsa, a hnkli ya janyeta daga jikinsa ya koma gefen gado ya xauna ya rike kansa da yyi masa nauyi, ta sulale nn kasa ta xauna tana rera kuka, sautin kukanta ne ya ishesa ba shiri ya sakko kasa yana facing dinta ya kamo hannunta a hnkli yana kallon fuskarta murya can kasa yace "tel me the truth little sis, kina son lecturan nn Dr Aliyu Sharif koh?" Kasa dago kai tayi bare ta basa amsa, ya dago kanta yana kallon idonta da ya rine don kuka, yace "tell me little sis" a hnkli ta shiga gyada masa kai, kura mata ido yyi ita ma hka, lkci daya ya kirkiri murmushi ya sauke idonsa daga nata, murya can ciki yace "shi ya siya maki waya koh?" Nn ma gyada masa kai kawae tayi, ya rike hannayenta gam yana kallonta, hkn yasa ta sunkuyar da kai a tsorace, murya can kasa yace "its OK little sis, I understand kina son shi sosae, dama wani abokina ne ke son ki tun kina karama shiyasa kika ga nake hanaki kula samari, but tun da kina son Dr Aliyu baxan kuma hanaki mu'amala da shi ba, amma ki kula da mutuncin ki na _'ya mace_ kin ji my princess, yhu knw I do alwayz have trust...." Kasa ci gaba yyi sbda tokarewar da muryarsa yyi lkci daya hawaye ya taru idonsa gudun kar ta dago ta gani yasa ya mike da sauri ya nufi kofa ta bisa da kallo har ya fita daga dakin, ta kusa minti goma xaune a dakin duk jikinta yyi sanyi, tana tunanin to waye wnn da yayanmu ke son hada ta da, mikewa tayi daga karshe ta fita daga dakin ta sauka downstairs, kwance ta samesa kan kujera a falo, ta karasa a sanyaye ta xauna kasa gefensa tana kallonsa, amma ta kasa cewa komae, hannunsa ta kamo xata yi magana sae kuma tayi shiru, a hnkli tace "yayanmu baka da lfya ne?" Gyada mata kai kawae yyi ya dafe kansa yace "am having headache" da damuwa tace "ka sha magani?" Yace "na sha!" Lumshe ido yyi hkn yasa tayi shiru bata kuma cewa komae ba, tana nn xaune har bayan minti ashirin snn ta daga kai tana kallonsa ta ga bacci yake, mikewa tayi tana kallon agogo ta ga har goma ya gota, gyaran gidan ta shiga yi tun daga shara har goge goge ta gyara ko ina fes, snn ta nufi kitchen don ganin ko akwae foodstuffs, gnin bbu yasa ta tafi sama ta shiga dakinsa ta dauki wallet dinsa dake gaban mirror ta bude ta ciro dubu uku snn ta rufe ta mayar ta ajiye, pen da jotter ta dauka tayi rub da ciki kan gado ta shiga list din abubuwan da xata bukata na girki, da ke suna xuwa kasu da su Jiddah duk tasan price din cooking stuffs din, tana gama list din ta mike ta fice daga dakin, gun mai gadi ta nufa tayi masa sannu da xama snn tace "dama baba Wanda xae je min kasuwa nake nema" mai gadin yace "toh bari in kira maki kanina yana can saman layi" Afeefah tace "toh" snn ta xauna ya tafi kiran kaninsa, ba a dau lkci ba suka dawo a tare ta mika ma kaninnasa list din da kudi tace "sae ka yi kudin mota cikin kudin" godiya tayi ma mai gadin snn ta koma cikin gida ta haura sama don gyara bedroom, tana kwance dakin tana kallo bayan ta gama gyaran ta ji yayanmu ya kwala mata kira ta mike da sauri ta sauka kasa ta isa kusa da shi ta durkusa tace "yayanmu gani" idonsa lumshe yace "Check who's at d door" da sauri ta nufi kofa ta bude mai gadi ya mika mata kayan cefanen ta karba tayi masa gdya ya mika mata canjin, tace "A'a ka basa ya rike baba na gode" gdya shima yyi mata snn ta rufe kofar ta karaso cikin falo, ya Aliyu ya bude ido yana kallonta yace "wats dat?" Ta wara masa ido tace "cefane mana, girki xan maka yayanmu" ya dan yi murmushi ya kuma lumshe idonsa ta nufi kitchen, kiranta ta ji ya kuma yi bayan yan mintuna tana kkrin blendin tomatoes ta fito da sauri, yyi mata nuni da jakarta ta nufi jakar jin wayarta ne ke vibrate, da kyar ta iya ciro wayar tana kallon mai kiranta taga Dr sharif ne, kasa daga kiran tayi, hkn yasa a hnkli yace "pick ur call, Dr Aliyu koh?" Gyada masa kai kawae tayi kanta a kasa ta daga kiran ta kara a kunne tayi shiru, "Zainab!", Da kyar ta iya bude baki tace "Na'am, ina kwana sir" Dr Sharif yace "Me ya hanaki shiga lecture yau?" Shiru tayi har sae da ya kuma kiran sunanta snn a hnkli tace "Sir kaina ne ke min ciwo shi sa" yyi murmushi yace "shiyasa kika xauna karkashin bishiya knn kika hade rae kika ki shiga lecture kowa ya xo wucewa ki bi sa da harara daga karshe kika tafi gida koh?" Murmushi tayi ta girgixa masa kai tace "ni ba gida na tafi ba" yace "to ina kika tafi?" a hnkli tace "gidan yayanmu" "wani yayan naku?" Murya can kasa tace "Ya Aliyu" shiru Dr sharif yyi snn a hnkli yace "kina me?" Wara ido tayi tace "Am cookin for him he is sick" shiru Dr Sharif ya kuma yi na yan sakwanni snn yace "alryt, ayi girki lfya" lkci daya ya katse wayar, Afeefah ta dan yi stil kmr me naxari snn ta juya tana kallon yayanmu taga idonsa a lumshe, mikewa tayi a sanyaye ta koma kitchen, cikin minti arba'in ta gama hada lafiyayyen rice nd stew dinta da fried cow meat, ta yayyanke vegetables din ta ajiye gefe daya, snn ta shiga hada masa favourite drink dinsa na Ginger, jikinta ne ya bata ana kallonta ta juya da sauri ta gansa jingine jikin kofar kitchen ya rungume hannayensa yana kallonta, ta xaro ido ta isa gabansa da sauri tace " yayanmu ka tashi? Ya ciwon kan" jin yyi shiru yana kallonta yasa ta kamo hannunsa lkci daya ta sake da sauri tace "yayanmu jikin ka da xafi, har ynxu kan ne?" Kai ya gyada mata ya juya ya koma falo, bin bayansa tayi ta ga sama ya nufa, hkn yasa ta koma ta cigaba da abinda take, ta gama ta tsaftace kitchen din ta ajiye sauran kayan girkin da ya rage a deep freezer snn ta jera abincin a dinning, kwance ta samesa a daki yyi rub da ciki ta xaune gefensa tana kallonsa tace "yayanmu?" Juyawa yyi yana kallonta a hnkli yace "Zainab!" Tace "am through," yace "Weldon" tace "in kawo maka sama?" Yace "No sae anjima" tace "to ka siya maganin ciwon kan ne?" Gyada mata kai yyi, shiru tayi hkn yasa yace "ba lecturan ki ya kira ki ba daxu, may b kina da lecture ynxu, start goin to sch little sis" Tace "dama ynxu xan wuce yayanmu, amma xan dawo da yamma ka ji" Ya Aliyu yace "ki ci abinci to kafin ki tafi" shiru ta dan yi snn tace "sae dae in tafi da shi yayanmu" yace "OK bude wallet ki dauki transport," tace "nagode yayanmu" mikewa tayi ta bude wallet din ta dauki transport tace "byee yayanmu" binta yyi da kallo har ta fita snn ya maida kansa kan pillow ya runtse idonsa. Kitchen Afeefah ta nufa ta dauki kula ta xuba abinci ta debi ginger drink snn ta samu leda ta saka su ciki ta fito falo ta dauki handbag dinta ta fice daga gidan. Ana kiran Azahar ta shigo sch, masallaci ta nufa ta fara yin sllh ana idarwa ta yi ma yayanmu addu'ar Allah basa lfya snn ta mike ta fice, bin ta Maryam tayi tace "Wae na maki laifi ne Zainab, naga yhu are ignoring me" Afeefah tayi murmushi tace "ni baki yi min komae ba Maryam, daxu kaina ke ciwo shi sa bn shiga lecture ba" Maryam tace "To Allah sauwake, ynxu sae 4 kuma muke da lecture, mu tafi cafeteria sae in baki handouts ki duba abinda muka yi yau" Afeefah tace "to ki je can ki jira ni akwae inda xan tafi ynxu" Maryam tace "OK" snn ta nufi cafeteria, Sae da Afeefah ta daina ganinta snn ta nufi office din Dr Sharif da sauri, kwankwasa kofar tayi a hnkli, sae da ta kwankwasa har sau uku Snn yace "Come in!" A hnkli ta tura kofar ta shiga da sallama, yana xaune ya jinginar da Kai jikin kujera ya sauke kafarsa daga kan table dinsa ya gyara xaman sa, ta Karaso cikin office din, ido ya kafa mata ta cikin farin glass din idonsa, kanta a kasa ta karaso table dinsa tace "ina yini sir?" Yana kallonta bbu yabo bbu fallasa yace "Har kin gama girkin knn Miss Chef?"
Eeshatullah Goni😘😘
[5/22, 07:57] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸
A true life love story
By Ashmaad
Mikewa xaune ya Aliyu yyi daga kwancen da yake ya cire bargon jikinsa yana kallonta, ta karaso cikin dakin a sanyaye tana kallonsa xata yi magana ya girgixa mata kai ya nuna mata kofa cikin sanyin murya yace "Leave! immediately" kuka ta sakar masa ta durkushe nn inda take tsaye ta hade hannayenta muryarta na rawa tace "don Allah don Annabi yayanmu kayi hkuri plss ina rokon ka" rike kae yyi a raunane yace "me ya kawo ki nn Zainab, meye na biyo ni, Let me be Zainab, just let me be plss leave..."kuka take a hnkli tana kallonsa, ya dago kansa a hnkli yana kallonta da idanuwansa da suka sauya launi, ya runtse ido ya mike cikin tsawa yace "leave Zainab" a tsorace ta mike hawaye na sakko mata, ganin ta nufosa yasa da sauri yace "kar ki karaso kusa dani, ki fita nace" bae ankara ba sae ganin ta rungumesa tsam yyi, ta kwantar da kanta kirjinsa muryarta na rawa tace "Don Allah yayanmu kayi hkuri ka yafe min, baxan sa..." Kasa karasa tayi don tasan karya xata kuma yi masa, runtse ido yyi wani mugun sonta na fixgarsa, lkci daya hawaye ya taru idonsa, a hnkli ya janyeta daga jikinsa ya koma gefen gado ya xauna ya rike kansa da yyi masa nauyi, ta sulale nn kasa ta xauna tana rera kuka, sautin kukanta ne ya ishesa ba shiri ya sakko kasa yana facing dinta ya kamo hannunta a hnkli yana kallon fuskarta murya can kasa yace "tel me the truth little sis, kina son lecturan nn Dr Aliyu Sharif koh?" Kasa dago kai tayi bare ta basa amsa, ya dago kanta yana kallon idonta da ya rine don kuka, yace "tell me little sis" a hnkli ta shiga gyada masa kai, kura mata ido yyi ita ma hka, lkci daya ya kirkiri murmushi ya sauke idonsa daga nata, murya can ciki yace "shi ya siya maki waya koh?" Nn ma gyada masa kai kawae tayi, ya rike hannayenta gam yana kallonta, hkn yasa ta sunkuyar da kai a tsorace, murya can kasa yace "its OK little sis, I understand kina son shi sosae, dama wani abokina ne ke son ki tun kina karama shiyasa kika ga nake hanaki kula samari, but tun da kina son Dr Aliyu baxan kuma hanaki mu'amala da shi ba, amma ki kula da mutuncin ki na _'ya mace_ kin ji my princess, yhu knw I do alwayz have trust...." Kasa ci gaba yyi sbda tokarewar da muryarsa yyi lkci daya hawaye ya taru idonsa gudun kar ta dago ta gani yasa ya mike da sauri ya nufi kofa ta bisa da kallo har ya fita daga dakin, ta kusa minti goma xaune a dakin duk jikinta yyi sanyi, tana tunanin to waye wnn da yayanmu ke son hada ta da, mikewa tayi daga karshe ta fita daga dakin ta sauka downstairs, kwance ta samesa kan kujera a falo, ta karasa a sanyaye ta xauna kasa gefensa tana kallonsa, amma ta kasa cewa komae, hannunsa ta kamo xata yi magana sae kuma tayi shiru, a hnkli tace "yayanmu baka da lfya ne?" Gyada mata kai kawae yyi ya dafe kansa yace "am having headache" da damuwa tace "ka sha magani?" Yace "na sha!" Lumshe ido yyi hkn yasa tayi shiru bata kuma cewa komae ba, tana nn xaune har bayan minti ashirin snn ta daga kai tana kallonsa ta ga bacci yake, mikewa tayi tana kallon agogo ta ga har goma ya gota, gyaran gidan ta shiga yi tun daga shara har goge goge ta gyara ko ina fes, snn ta nufi kitchen don ganin ko akwae foodstuffs, gnin bbu yasa ta tafi sama ta shiga dakinsa ta dauki wallet dinsa dake gaban mirror ta bude ta ciro dubu uku snn ta rufe ta mayar ta ajiye, pen da jotter ta dauka tayi rub da ciki kan gado ta shiga list din abubuwan da xata bukata na girki, da ke suna xuwa kasu da su Jiddah duk tasan price din cooking stuffs din, tana gama list din ta mike ta fice daga dakin, gun mai gadi ta nufa tayi masa sannu da xama snn tace "dama baba Wanda xae je min kasuwa nake nema" mai gadin yace "toh bari in kira maki kanina yana can saman layi" Afeefah tace "toh" snn ta xauna ya tafi kiran kaninsa, ba a dau lkci ba suka dawo a tare ta mika ma kaninnasa list din da kudi tace "sae ka yi kudin mota cikin kudin" godiya tayi ma mai gadin snn ta koma cikin gida ta haura sama don gyara bedroom, tana kwance dakin tana kallo bayan ta gama gyaran ta ji yayanmu ya kwala mata kira ta mike da sauri ta sauka kasa ta isa kusa da shi ta durkusa tace "yayanmu gani" idonsa lumshe yace "Check who's at d door" da sauri ta nufi kofa ta bude mai gadi ya mika mata kayan cefanen ta karba tayi masa gdya ya mika mata canjin, tace "A'a ka basa ya rike baba na gode" gdya shima yyi mata snn ta rufe kofar ta karaso cikin falo, ya Aliyu ya bude ido yana kallonta yace "wats dat?" Ta wara masa ido tace "cefane mana, girki xan maka yayanmu" ya dan yi murmushi ya kuma lumshe idonsa ta nufi kitchen, kiranta ta ji ya kuma yi bayan yan mintuna tana kkrin blendin tomatoes ta fito da sauri, yyi mata nuni da jakarta ta nufi jakar jin wayarta ne ke vibrate, da kyar ta iya ciro wayar tana kallon mai kiranta taga Dr sharif ne, kasa daga kiran tayi, hkn yasa a hnkli yace "pick ur call, Dr Aliyu koh?" Gyada masa kai kawae tayi kanta a kasa ta daga kiran ta kara a kunne tayi shiru, "Zainab!", Da kyar ta iya bude baki tace "Na'am, ina kwana sir" Dr Sharif yace "Me ya hanaki shiga lecture yau?" Shiru tayi har sae da ya kuma kiran sunanta snn a hnkli tace "Sir kaina ne ke min ciwo shi sa" yyi murmushi yace "shiyasa kika xauna karkashin bishiya knn kika hade rae kika ki shiga lecture kowa ya xo wucewa ki bi sa da harara daga karshe kika tafi gida koh?" Murmushi tayi ta girgixa masa kai tace "ni ba gida na tafi ba" yace "to ina kika tafi?" a hnkli tace "gidan yayanmu" "wani yayan naku?" Murya can kasa tace "Ya Aliyu" shiru Dr sharif yyi snn a hnkli yace "kina me?" Wara ido tayi tace "Am cookin for him he is sick" shiru Dr Sharif ya kuma yi na yan sakwanni snn yace "alryt, ayi girki lfya" lkci daya ya katse wayar, Afeefah ta dan yi stil kmr me naxari snn ta juya tana kallon yayanmu taga idonsa a lumshe, mikewa tayi a sanyaye ta koma kitchen, cikin minti arba'in ta gama hada lafiyayyen rice nd stew dinta da fried cow meat, ta yayyanke vegetables din ta ajiye gefe daya, snn ta shiga hada masa favourite drink dinsa na Ginger, jikinta ne ya bata ana kallonta ta juya da sauri ta gansa jingine jikin kofar kitchen ya rungume hannayensa yana kallonta, ta xaro ido ta isa gabansa da sauri tace " yayanmu ka tashi? Ya ciwon kan" jin yyi shiru yana kallonta yasa ta kamo hannunsa lkci daya ta sake da sauri tace "yayanmu jikin ka da xafi, har ynxu kan ne?" Kai ya gyada mata ya juya ya koma falo, bin bayansa tayi ta ga sama ya nufa, hkn yasa ta koma ta cigaba da abinda take, ta gama ta tsaftace kitchen din ta ajiye sauran kayan girkin da ya rage a deep freezer snn ta jera abincin a dinning, kwance ta samesa a daki yyi rub da ciki ta xaune gefensa tana kallonsa tace "yayanmu?" Juyawa yyi yana kallonta a hnkli yace "Zainab!" Tace "am through," yace "Weldon" tace "in kawo maka sama?" Yace "No sae anjima" tace "to ka siya maganin ciwon kan ne?" Gyada mata kai yyi, shiru tayi hkn yasa yace "ba lecturan ki ya kira ki ba daxu, may b kina da lecture ynxu, start goin to sch little sis" Tace "dama ynxu xan wuce yayanmu, amma xan dawo da yamma ka ji" Ya Aliyu yace "ki ci abinci to kafin ki tafi" shiru ta dan yi snn tace "sae dae in tafi da shi yayanmu" yace "OK bude wallet ki dauki transport," tace "nagode yayanmu" mikewa tayi ta bude wallet din ta dauki transport tace "byee yayanmu" binta yyi da kallo har ta fita snn ya maida kansa kan pillow ya runtse idonsa. Kitchen Afeefah ta nufa ta dauki kula ta xuba abinci ta debi ginger drink snn ta samu leda ta saka su ciki ta fito falo ta dauki handbag dinta ta fice daga gidan. Ana kiran Azahar ta shigo sch, masallaci ta nufa ta fara yin sllh ana idarwa ta yi ma yayanmu addu'ar Allah basa lfya snn ta mike ta fice, bin ta Maryam tayi tace "Wae na maki laifi ne Zainab, naga yhu are ignoring me" Afeefah tayi murmushi tace "ni baki yi min komae ba Maryam, daxu kaina ke ciwo shi sa bn shiga lecture ba" Maryam tace "To Allah sauwake, ynxu sae 4 kuma muke da lecture, mu tafi cafeteria sae in baki handouts ki duba abinda muka yi yau" Afeefah tace "to ki je can ki jira ni akwae inda xan tafi ynxu" Maryam tace "OK" snn ta nufi cafeteria, Sae da Afeefah ta daina ganinta snn ta nufi office din Dr Sharif da sauri, kwankwasa kofar tayi a hnkli, sae da ta kwankwasa har sau uku Snn yace "Come in!" A hnkli ta tura kofar ta shiga da sallama, yana xaune ya jinginar da Kai jikin kujera ya sauke kafarsa daga kan table dinsa ya gyara xaman sa, ta Karaso cikin office din, ido ya kafa mata ta cikin farin glass din idonsa, kanta a kasa ta karaso table dinsa tace "ina yini sir?" Yana kallonta bbu yabo bbu fallasa yace "Har kin gama girkin knn Miss Chef?"
Eeshatullah Goni😘😘
[5/22, 07:57] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸
A true life love story
By Ashmaad