Sashe 32
Ya Mace Kyautar Allah Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
42___43
Shiru Afeefah tayi jin ya Aliyu bae ce komae ba, can ta kalli screen din wayar ta ga bai kashe ba kuma, a hnkli ta kuma cewa "yayanmu!" Yace "ina jin ki, ykk" jin yanayin muryar tasa yasa da damuwa tace "baka da lfya ne yayanmu?" Yace "lfyata qlau, I called daxu ma'aruf yace kin fita da matarsa" Afeefah ta gyada kai da sauri tace "uhn!" Yace "Shknn gud nyt, just called to say hi" murmushi tayi murya can kasa tace "am missin yhu yayana" shiru ya dan yi sae kuma a sanyaye yace "No yhu are nt Zainab! nasan haushi na kike ji ynxu kina ga kmr ina takura ki koh? Kiyi hkuri with tym xa ki gane meyasa nake maki hka kuma xan daina kin ji" shiru Afeefah tayi ita ma jikinta yyi sanyi, kmr xata yi kuka tace "yayanmu wllh ni bna fushi da kai, kaga ae bn da waya ne ynxu shi yasa bana kiran ka" ya Aliyu yyi shiru bae ce komae ba, a hnkli tace "Allah nayi missing dinka yayanmu, I missed yhu a lot" dan murmushi yyi bae dae ce komae ba, kmr xata yi kuka tace "ka ji!" Murya can kasa yace "naji! Kina son gani na to?" Xaro ido tayi da sauri tana kame kame tace "Lah ae to kila ma na kusa dawowa ko yayanmu, mun kusa komawa sch ka tambayi su Anty jiddah" yace "toh shknn, Allah dawo da ke lfya" a sanyaye tace "Ameen yayanmu" katse wayar yyi lkci daya, duk sae ta ji ba ddi abinda ta ce masa, da da ne kullum cikin kiransa take in ta xo kd wani lkcn ma har cewa take ya xo ta gansa, amma wnn karan har bata son ya kira, juyawa tayi a sanyaye tana kallon Dr Sharif taga kallonta yake, dauke kai yyi da sauri, ita kuma ta sunkuyar da kanta, ya mike ya karbi wayarsa a hannunta yace "je sama ki ce masu xan tafi" tace "har xa ka tafi sir" yace "yea" mikewa tayi a sanyaye ta nufi sama. Ma'aruf ne ya sakko tare da Amina yace "wato dae da gske baxa ka kwana nn ba ko Dr" Dr Sharif yace "abokina na jira na tun daxu, so I have to go," Amina tace "to amma yaya don Allah ka xo kayi breakfast a nn" yace "xan xo in'sha Allah" Makullin motar Ma'aruf ya dauka yace "da motar ka xan tafi, gudnyt" juyawa Ma'aruf yyi yana kallon Afeefah da ke tsaye yace "Baxa ki masa rakiya ba" Amina tayi dariya tace "to kai kaji ya mata sae da safe shi din?" Dariya Ma'aruf yyi yace "wae nn kunyar surikinsa yake" juyawa Afeefah tayi da sauri ta nufi sama, Amina tayi dariya tace "Ina kuma xa ki Anty yana fa jiran ki ne a waje" sae da Ma'aruf ya sa baki snn Afeefah ta sakko a kunyace ta nufi kofa ta fita. Har Dr Sharif ya tada motar ta karasa kanta a kasa tace "Sae da safe sir" yace "Allah ya kai mu" bae kuma jiran jin abinda xata ce ba ya ja motar ya bar wajen, jikinta yyi sanyi ta bi sa da kallo, juyawa tayi da sauri tun kan ta fara hawaye ta nufi cikin gida da gudu ta haura sama ta shige daki, sae a snn ta fada kan gado ta fashe da kuka, tayi mai isarta daga karshe bacci ya dauketa nn kwance. Washegari misalin Karfe sha daya Afeefah na kwance daki kmr mayya taki fitowa har Amina ta gaji da xuwa cewa ta sakko ta kyaleta, bude kofar dakin aka yi ta daga kai don ganin waye, Amina ce ta tsaya daga bakin kofa tace "to ae kya fito ynxu tun da sir ya xo koh?" Murmushi kawae Afeefah tayi, Amina ta juya ta bar dakin, mikewa Afeefah tayi da kyar ta sa hijab dinta ta fita daga dakin fuskarta a daure, yana xaune falo yana shan coffee, ta karasa kanta a kasa ta xauna kan rug din falon, kin cewa komae tayi shi ma hkn, can dae a sanyaye tace "ina kwana sir" yana kallonta yace "lfya Zainab," har yyi shiru sae kuma yace "wat made yhu cry?" Sunkuyar da kanta tayi bata ce komae ba, ya ci gaba da shan coffeen sa, mikewa tayi xata bar wajen yace "ina kuma xa ki?" Girgixa masa kai kawae tayi sae ga hawaye, dauke kai yyi ya dauki envelope karami dake kusa da shi ya mika mata yace "ga hotunan! ur copies" risinawa tayi ta karba murya can kasa tace "ngdd" "sit" yyi instructing dinta, ba musu ta xauna, yace "kar ki min kuka" gyada masa kae kawae tayi, ya dauko wani leda ya mika mata, kin karba tayi da farko, amma ganin ynda ya tsare ta da ido yasa ta sa hannu ta karba duk da bata san meye ba, ajiye mug din hannunsa yyi yace "xan koma kano" dago dara daran idanuwanta tayi tana kallonsa, a hnkli tace "to ngd sir Allah tsare hanya," yace "Ameen Zainab!" Kira min Amina, mikewa tayi ta nufi sama, tare suka sakko da Aminan ya mike yace "sae kin xo meenah, I will b on my way ynxu" Amina tace "kai yayana baxa ka jira Abban Fadil ba," yace "mun yi waya da shi, nace baxae same ni ba, beside mun ma hadu daxu da safe ae" Amina bata so hka ba a sanyaye tace "to shknn yaya ina xuwa" sama ta nufa, ya juya yana kallon Afeefah, murmushi yyi ganin ynda ta bata fuska, yace "me ya faru kuma?" Kmr xata yi kuka tace "ni ma wajen Mami na nake son komawa" dariya yyi yace "ae nn da few dayz xa ku koma sch," Amina ce ta sakko rike da leda ta mika masa tace "gashi yaya ka kai ma teemah" hararanta yyi yace "wa xa ki hada da kaya?" Marairaice masa tayi tace "ba jirgi xa ka bi ba yayana" karba yyi yace "shknn sae mun yi waya" Juyawa Zainab tayi ta haura sama da sauri, Dr Sharif yyi dariya yana kallon Amina yace "xa ki sha lallashi yau knn" dariya tayi tace "wae baxa ka tafi ba?" Yace "wae xata koma kano ita ma" dubu goma ya ciro ya daura kan fadil ya shafa kan yaron , yyi pecking dinsa yace "gudbye son" godiya Amina tayi masa ta raka yayan nata har gate, snn ta dawo cikin gida, dakin Afeefah ta shiga ta sameta xaune tana rusa kuka, dariya ssae abun ya bata, ta dake ta shiga lallashinta amma kmr dada tunxurata take hkn yasa ta bar dakin. Da yamma misalin Karfe biyar Afeefah ta bude ledan da Dr Sharif ya bata, waya iPhone 7 ta gani, tuni ta kwalalo ido a dan tsorace tana kallon kwalin wayar, mikewa tayi da sauri ta bude jakarta ta saka kwalin da ganinta kasan ba karamin tsoro ta ji ba.
After Magrib Ma'aruf ya tafi da Afeefah can gida, a hanya take gaya masa wayar da Dr Sharif ya bata, yace "iyye, lallai Aliyun nn na ji da ke, to kin gode, idan mun koma gida sae ki kirasa kiyi masa gdya, gobe sae in siyo maki sim" Afeefah tace "toh yaya"
Shiru Afeefah tayi jin ya Aliyu bae ce komae ba, can ta kalli screen din wayar ta ga bai kashe ba kuma, a hnkli ta kuma cewa "yayanmu!" Yace "ina jin ki, ykk" jin yanayin muryar tasa yasa da damuwa tace "baka da lfya ne yayanmu?" Yace "lfyata qlau, I called daxu ma'aruf yace kin fita da matarsa" Afeefah ta gyada kai da sauri tace "uhn!" Yace "Shknn gud nyt, just called to say hi" murmushi tayi murya can kasa tace "am missin yhu yayana" shiru ya dan yi sae kuma a sanyaye yace "No yhu are nt Zainab! nasan haushi na kike ji ynxu kina ga kmr ina takura ki koh? Kiyi hkuri with tym xa ki gane meyasa nake maki hka kuma xan daina kin ji" shiru Afeefah tayi ita ma jikinta yyi sanyi, kmr xata yi kuka tace "yayanmu wllh ni bna fushi da kai, kaga ae bn da waya ne ynxu shi yasa bana kiran ka" ya Aliyu yyi shiru bae ce komae ba, a hnkli tace "Allah nayi missing dinka yayanmu, I missed yhu a lot" dan murmushi yyi bae dae ce komae ba, kmr xata yi kuka tace "ka ji!" Murya can kasa yace "naji! Kina son gani na to?" Xaro ido tayi da sauri tana kame kame tace "Lah ae to kila ma na kusa dawowa ko yayanmu, mun kusa komawa sch ka tambayi su Anty jiddah" yace "toh shknn, Allah dawo da ke lfya" a sanyaye tace "Ameen yayanmu" katse wayar yyi lkci daya, duk sae ta ji ba ddi abinda ta ce masa, da da ne kullum cikin kiransa take in ta xo kd wani lkcn ma har cewa take ya xo ta gansa, amma wnn karan har bata son ya kira, juyawa tayi a sanyaye tana kallon Dr Sharif taga kallonta yake, dauke kai yyi da sauri, ita kuma ta sunkuyar da kanta, ya mike ya karbi wayarsa a hannunta yace "je sama ki ce masu xan tafi" tace "har xa ka tafi sir" yace "yea" mikewa tayi a sanyaye ta nufi sama. Ma'aruf ne ya sakko tare da Amina yace "wato dae da gske baxa ka kwana nn ba ko Dr" Dr Sharif yace "abokina na jira na tun daxu, so I have to go," Amina tace "to amma yaya don Allah ka xo kayi breakfast a nn" yace "xan xo in'sha Allah" Makullin motar Ma'aruf ya dauka yace "da motar ka xan tafi, gudnyt" juyawa Ma'aruf yyi yana kallon Afeefah da ke tsaye yace "Baxa ki masa rakiya ba" Amina tayi dariya tace "to kai kaji ya mata sae da safe shi din?" Dariya Ma'aruf yyi yace "wae nn kunyar surikinsa yake" juyawa Afeefah tayi da sauri ta nufi sama, Amina tayi dariya tace "Ina kuma xa ki Anty yana fa jiran ki ne a waje" sae da Ma'aruf ya sa baki snn Afeefah ta sakko a kunyace ta nufi kofa ta fita. Har Dr Sharif ya tada motar ta karasa kanta a kasa tace "Sae da safe sir" yace "Allah ya kai mu" bae kuma jiran jin abinda xata ce ba ya ja motar ya bar wajen, jikinta yyi sanyi ta bi sa da kallo, juyawa tayi da sauri tun kan ta fara hawaye ta nufi cikin gida da gudu ta haura sama ta shige daki, sae a snn ta fada kan gado ta fashe da kuka, tayi mai isarta daga karshe bacci ya dauketa nn kwance. Washegari misalin Karfe sha daya Afeefah na kwance daki kmr mayya taki fitowa har Amina ta gaji da xuwa cewa ta sakko ta kyaleta, bude kofar dakin aka yi ta daga kai don ganin waye, Amina ce ta tsaya daga bakin kofa tace "to ae kya fito ynxu tun da sir ya xo koh?" Murmushi kawae Afeefah tayi, Amina ta juya ta bar dakin, mikewa Afeefah tayi da kyar ta sa hijab dinta ta fita daga dakin fuskarta a daure, yana xaune falo yana shan coffee, ta karasa kanta a kasa ta xauna kan rug din falon, kin cewa komae tayi shi ma hkn, can dae a sanyaye tace "ina kwana sir" yana kallonta yace "lfya Zainab," har yyi shiru sae kuma yace "wat made yhu cry?" Sunkuyar da kanta tayi bata ce komae ba, ya ci gaba da shan coffeen sa, mikewa tayi xata bar wajen yace "ina kuma xa ki?" Girgixa masa kai kawae tayi sae ga hawaye, dauke kai yyi ya dauki envelope karami dake kusa da shi ya mika mata yace "ga hotunan! ur copies" risinawa tayi ta karba murya can kasa tace "ngdd" "sit" yyi instructing dinta, ba musu ta xauna, yace "kar ki min kuka" gyada masa kae kawae tayi, ya dauko wani leda ya mika mata, kin karba tayi da farko, amma ganin ynda ya tsare ta da ido yasa ta sa hannu ta karba duk da bata san meye ba, ajiye mug din hannunsa yyi yace "xan koma kano" dago dara daran idanuwanta tayi tana kallonsa, a hnkli tace "to ngd sir Allah tsare hanya," yace "Ameen Zainab!" Kira min Amina, mikewa tayi ta nufi sama, tare suka sakko da Aminan ya mike yace "sae kin xo meenah, I will b on my way ynxu" Amina tace "kai yayana baxa ka jira Abban Fadil ba," yace "mun yi waya da shi, nace baxae same ni ba, beside mun ma hadu daxu da safe ae" Amina bata so hka ba a sanyaye tace "to shknn yaya ina xuwa" sama ta nufa, ya juya yana kallon Afeefah, murmushi yyi ganin ynda ta bata fuska, yace "me ya faru kuma?" Kmr xata yi kuka tace "ni ma wajen Mami na nake son komawa" dariya yyi yace "ae nn da few dayz xa ku koma sch," Amina ce ta sakko rike da leda ta mika masa tace "gashi yaya ka kai ma teemah" hararanta yyi yace "wa xa ki hada da kaya?" Marairaice masa tayi tace "ba jirgi xa ka bi ba yayana" karba yyi yace "shknn sae mun yi waya" Juyawa Zainab tayi ta haura sama da sauri, Dr Sharif yyi dariya yana kallon Amina yace "xa ki sha lallashi yau knn" dariya tayi tace "wae baxa ka tafi ba?" Yace "wae xata koma kano ita ma" dubu goma ya ciro ya daura kan fadil ya shafa kan yaron , yyi pecking dinsa yace "gudbye son" godiya Amina tayi masa ta raka yayan nata har gate, snn ta dawo cikin gida, dakin Afeefah ta shiga ta sameta xaune tana rusa kuka, dariya ssae abun ya bata, ta dake ta shiga lallashinta amma kmr dada tunxurata take hkn yasa ta bar dakin. Da yamma misalin Karfe biyar Afeefah ta bude ledan da Dr Sharif ya bata, waya iPhone 7 ta gani, tuni ta kwalalo ido a dan tsorace tana kallon kwalin wayar, mikewa tayi da sauri ta bude jakarta ta saka kwalin da ganinta kasan ba karamin tsoro ta ji ba.
After Magrib Ma'aruf ya tafi da Afeefah can gida, a hanya take gaya masa wayar da Dr Sharif ya bata, yace "iyye, lallai Aliyun nn na ji da ke, to kin gode, idan mun koma gida sae ki kirasa kiyi masa gdya, gobe sae in siyo maki sim" Afeefah tace "toh yaya"