← Book details Ya Mace Kyautar Allah Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 85 OF 89

Sashe 85

Ya Mace Kyautar Allah Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read

104.....
Har suka karasa cikin falon tana bayan ya Aliyu, Aliyu ya basa hannu murmushi dauke fuskarsa suka yi musabiha suka gaisa, sae dae cike yake da Mamakin ganinsa, though bae nuna ba, sae a snn Afeefah ta gaishesa kanta a k'asa, Dr Sharif ya amsa murmushi dauke fuskarsa yana kallonta, d'aga hka ya maida hankalinsa kan Tv, barin falon Aliyu yyi tana biye da shi a baya sae dae sauri take ta shige gabansa sbda yanayin tafiyar ta, kmr ance ta juya ta ga idon Dr Sharif kanta, suna hada ido yyi murmushi ya dauke kansa, ji tayi kmr ta nutse sbda kunya, Allah dae ya sa ba ganewa yyi ba ta fadi a xuciyarta, don tasan shi kmr maye yake. Tun da Abba ya sauko falo Dr Aliyu ya k'asa kallonsa, tuni su Jiddah suka bar falon, har lkcn bae d'ago ba ya gaida Abba da ladabi, Abba ya amsa da fara'a murmushi dauke fuskarsa yace "Ya aiki Ali" yace "Alhmdllh Abba" Abba yace "Toh Madallah" shiru ne ya biyo baya kafin Abba yace "Dama na kira ka ne in kuma baka hkuri Ali, hausawa sun ce wanda aka cuta ake ba ma hkuri, lallai kayi abinda ba ko wani namiji bne xae iya a wnn xamanin da muke ciki, na yaba da hankalin ka da juriyar ka da uwa uba hkurin ka Ali, Allah yyi maka albarka, kuma duk wanda ya rufa ma wani asiri Allah xae rufa masa nasa in'sha Allah, Allah ya jibanci al'amuran ka, ka nuna kai namiji kwarae" Dr Sharif bae dago ba har lkcn cikin sanyin murya yace "Ameen, ngd Abba" Abba ya sauke ajiyar xuciya yace "Amma ka gaya me xuciyarka ke raya maka game da Fadila?" Da sauri Dr Sharif ya d'ago yana kallonsa, sae kuma ya mayar da kansa k'asa bae ce komae ba har sae da Abba yace "Ka yi shiru Ali" Dr Sharif ya dan yi murmushi yace "Xumunci muke Abba" Abba ma yyi murmushi yace "ka je kayi shawara da magabatan ka, duk da nasan abu ne me wuya su kuma yarje maka neman aure gidan nn, amma xan so hkn don ina son hada xuri'a da kai, ni me baka Fadila ba ko sisin ka ne Ali, a ra'ayina sae 'ya ya na mata sun kare karatu nake aurar da su, sae dae in har ka amince da auren fadila ni me baka ita ne ko nn da sati daya ne ka bukaci hkn, duk da kasancewarta auta gidan nn warce ko secondary bata kare ba, don ynxu sauran mata shekara daya ta gama. Duk sbda yabawa da hankalin ka da nayi nake son baka ita" Dr Sharif ya k'asa cewa komae har lkcn kansa na kasa, bayan kusan second ashirin ya d'ago a hnkli yace "Shknn Abba ngd, xan yi shawara da iyayena" Abba yace "Toh shknn, Allah maka albarka, kiran knn dama" Dr Sharif ya kuma yi masa gdya, snn ya mike yyi masa sallama ya fita falon duk jikinsa yyi sanyi, bakin gate ya hadu da Fadila ita da Rahma sun dawo kasuwa kasancewar ranan asabar ce ba boko, sanye take da hijab har kasa navy blue da ya haska farar fatan ta ba kadan ba, ba karamin kama suke da Afeefah ba har tafiyar sae dae ta fi Afeefah haske ssae, kallonta kawae yake hkn yasa ta ji kunya ba kadan ba ta sunkuyar da kai tun kan ya karaso inda suke, a kunyace tana fidgeting fingers dinta tace "Ina yini uncle" murmushi yyi yace "Lfya lau" Rahmah ma ta gaishesa ya amsa mata da murmushi kafin ya maida dubansa ga fadila, juyawa tayi da sauri ta nufi cikin gida Rahmah tayi masa sallama ta bi bayanta, sae ta basa dariya ya juya ya fita daga gidan.
Yana rike da hannunta suka shiga office din likita, ya taimaka mata ta xauna, likitar tayi murmushi tana kallonsu tace "Nyc couple," don da ganinsu kasan yes couples ne, Aliyu yyi murmushi suka gaisa kafin yyi mata bayanin Matsalar Afeefah, magunguna ta rubuta masu bayan ta duba ta, snn tace "Sae ta dinga shiga ruwan xafi a kai kai, kafin kwana biyu xata warware in'sha Allah, a kuma daga mata kafa ko na sati daya ne, Allah bada xaman lfya" ta karasa maganar tana murmushi, dariya Aliyu yyi yana kallon Zainab da ta sunne kai tana turo baki ita kunya, yyi ma likitar godiya ya mike ya dago Afeefah ganin ta ki tashi, likitar tayi dariya tace "Allah ya sauwake amarya" kin cewa komae tayi kanta a kasa ya kama hannunta suka fita. Sae da suka bar harabar asibitin ba tare da ta kallesa ba tace "Ina xa mu yayanmu?" Ya kamo hannunta yana tuki da hannu daya yace "Xamu je in ba Abba hkuri Princess, fushi yake da ni" bata fuska tayi cikin muryar shagwaba tace "Ni mu tafi gida yayanmu, wani tym sae mu je" murmushi yyi, yyi pecking hannunta yace "Shknn love" ta kauda kai ita kunya. Yana gama parkin a parkin lot din gidansa ya bude mota ya fito ya xaga ta inda take ya bude mata, ya dauke ta ya rungumeta kmr baby ya nufi cikin gida da ita, bae tsaya ko ina da ita ba sae bedroom dinsa ya direta kan gado, ta mike xaune tana turo baki, jawota jikinsa yyi ya lumshe ido yana murmushi yace "Ina sonki Zainab," lumshe ido ita ma tayi ya daura kanta kan kirjinsa, cikin sanyin murya yace "Am confuse Zainab, I met yhu a virgin, me hkn ke nufi princess, yhu were married for six month, are yhu tryn to say bbu abinda ya shiga tsakanin ki da tsohon mijin ki" jin ta ki cewa komae ya sa ya d'ago kanta, ya ga hawaye ne fuskarta, ta kuma shigewa jikinsa muryarta na rawa tace "Ni ban san kai nake so ba yayanmu" shiru yyi yana sauraranta, a hnkli ta ci gaba hawaye na sakko mata tace "Sbda kai naki barin Dr Aliyu yyi min komae, amma duk da hka yake xaune da ni kuma bae canxa min fuska, har lkcn da na fara kiran ka da daddare, a wnn dalilin ne ya sake ni ba wae don ina gudunsa ba," kallonta kawae Aliyu yake jikinsa yyi sanyi sosae, tana kuka tace "Ka taya ni rokon gafararsa yayanmu, nasan na cucesa ba kadan ba, gashi Mami ma fushi take da ni ynxu, kuma tace min sae alhakin sa ya kama ni, shi yasa bana son mu koma gida, ka rokon min Dr Aliyu Sharif ya yafe min don Allah yayanmu, ban san ba shi nake so ba sae da na yrda da aurensa, ni baxan iya rashin ka ba shiyasa na gane kai ne abokin rayuwata ba Dr ba" ya runtse ido ya rungumeta tsam yana jin maganganunta kmr a mafarki, da kyar ya iya bude baki cikin sanyin murya yace "Ina son ki Zainab, ina son ki" sun fi minti sha biyar a hka kafin ya dago kanta yana kallonta yace "bari ki shiga ruwan xafi Kinga baki iya tafiya har ynxu" boye fuskarta tayi da sauri ya kwantar da ita ya mike ya shiga bathroom, ba a dau lkci ba ya fito ya karasa inda take ya dago ta xaune ya cire mata hijab din jikinta, yana kkrin cire mata kayan jikinta ta sa masa kukan shagwaba tace "Ni ka bari xan yi da kai na" ya wara ido yace "Sbda me?" A hnkli tace "Ni ina jin kunya" ya kai bakinsa saitin kunnenta murya can kasa yace "Kin manta abinda ya faru jiya da daddare ne baby, ae kunya ta kare kuma," boye fuskarta tayi da sauri jikinsa tace "Wayyo yayanmu" yyi dariya ya shiga cire mata doguwar rigar jikinta, tana rokonsa ya bari bae kulata ba har sae da ya cire gaba daya, kare kirjinta ta shiga yi tana kukan shagwaba don bata sa komae ba, ya dauke abarsa ya nufi bathroom da ita yace "ashe yau princess dita xata ga karshen jin kunya"
Chapter 85 · 0% Book details