Sashe 39
Ya Mace Kyautar Allah Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
Washegari da Asuba Aliyu ya shigo dakin Mami, gaisheta yyi xae fita tace "Wae xaka Abuja yau ko Ali?" Yace "Ehh shiri ma xan tafi in yi ynxu" tace "To xa ka ajiye ni Kaduna" yace "To Mami" snn ya juya ya fita, Addu'a Mami ta shiga yi na Allah sa ta iya shawo kan dangin late tsohon mijinta, ta kuma ta fatan Allah sa baxa ta tarar da Yakumbo a gidan ba,(kanwar kakar Afeefah) tunda ta ji suna ta shirin biki ne,
Tunawa da tayi Abba yace ta tafi da Afeefah yasa hnklinta ya tashi don tasan in har Yakumbo na gidan abu ya kuma lalacewa knn, dubara ce ta fado mata, ta dae gama kimtsawa tasa Sumayya ta kira mata Zainab, Afeefah ta mike daga kwancen da take ta tafi kiran Mami, Mami tace "maxa ki shirya ki xo ynxu" komawa Afeefah tayi ta shiga wanka tana fitowa tasa wani atamfarta riga da skirt bayan ta shafa mai snn ta fito ta nufi dakin Mami, ido Mami ta kafa mata har ta karaso snn tace ta xauna, Afeefah ta xauna tana kallon Mahaifiyar tata, Mami ta sauke ajiyar xuciya tace "Xa muyi tafiya ne ynxu, kina jina Zainab" kai Afeefah ta gyada mata Mami tace "Ki kama kan ki a duk inda xa ki kasance, ki kuma rike mutuncin ki na ya mace, kin ji dota" kai kawae Afeefah ta gyada ma Mami kanta a kasa Mami tace "Maxa ki je ki shirya kayan ki" Mikewa Afeefah tayi ta fita daga dakin tana tunanin to ina xa su bayan ta ce xata bi yayanmu Abuja, hawaye ne ya cika idonta ta shiga dakinsu ta shiga hada kayanta a jaka, bata yi wani breakfast din kirki ba, shi kansa Aliyun bae yi ba, Karfe bakwae da kusan rabi suka kama hanyar Kaduna, Sae da suka yi nisa ssae snn Mami na kallon Aliyu ta madubi tace "Aliyu tare xa ku wuce Abuja da Zainab bana son mu je Kaduna tare da ita, amma yaushe xa ka komo kano?" Shiru Aliyu ya dan yi snn yace "xan kusa sati biyu ina jin Mami" Mami tace "To ku tafi idan yaso nn da sati ko motar haya ce sae ka sa ta ta dawo" to kawae Aliyu yace ma Mami, Afeefah kam wani farin ciki ne ya lullubeta, har U-rimi Aliyu ya ajiye Mami bakin gate din gidansu Ma'aruf, rana ta farko knn tunda Mami ta haifi Afeefah ta ji faduwar gaban barinta da Aliyu abinda bae taba samun ta ba, don har lgs tana barin ya tafi da Afeefah, Aliyu yace "Mun tafi Mami" murmushi kawae ta iya yi masa, Afeefah kuma ta daga mata hannu, kallonta kawae Mami ke yi har ya ja motar, ta bi motar da kallo har ya bar layin snn ta ja kafa da kyar ta shiga gidan yayan late mijinta.
Surutu kawae Afeefah ta dinga yi ma Ya Aliyu a mota shi dae bae tanka ta ba lkci lkci kuma yyi murmushi har suka shigo Abuja wajajen Karfe sha biyu na rana.
Eeshatullah Goni
🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸
A true life love story
By Ashmaad
Tunawa da tayi Abba yace ta tafi da Afeefah yasa hnklinta ya tashi don tasan in har Yakumbo na gidan abu ya kuma lalacewa knn, dubara ce ta fado mata, ta dae gama kimtsawa tasa Sumayya ta kira mata Zainab, Afeefah ta mike daga kwancen da take ta tafi kiran Mami, Mami tace "maxa ki shirya ki xo ynxu" komawa Afeefah tayi ta shiga wanka tana fitowa tasa wani atamfarta riga da skirt bayan ta shafa mai snn ta fito ta nufi dakin Mami, ido Mami ta kafa mata har ta karaso snn tace ta xauna, Afeefah ta xauna tana kallon Mahaifiyar tata, Mami ta sauke ajiyar xuciya tace "Xa muyi tafiya ne ynxu, kina jina Zainab" kai Afeefah ta gyada mata Mami tace "Ki kama kan ki a duk inda xa ki kasance, ki kuma rike mutuncin ki na ya mace, kin ji dota" kai kawae Afeefah ta gyada ma Mami kanta a kasa Mami tace "Maxa ki je ki shirya kayan ki" Mikewa Afeefah tayi ta fita daga dakin tana tunanin to ina xa su bayan ta ce xata bi yayanmu Abuja, hawaye ne ya cika idonta ta shiga dakinsu ta shiga hada kayanta a jaka, bata yi wani breakfast din kirki ba, shi kansa Aliyun bae yi ba, Karfe bakwae da kusan rabi suka kama hanyar Kaduna, Sae da suka yi nisa ssae snn Mami na kallon Aliyu ta madubi tace "Aliyu tare xa ku wuce Abuja da Zainab bana son mu je Kaduna tare da ita, amma yaushe xa ka komo kano?" Shiru Aliyu ya dan yi snn yace "xan kusa sati biyu ina jin Mami" Mami tace "To ku tafi idan yaso nn da sati ko motar haya ce sae ka sa ta ta dawo" to kawae Aliyu yace ma Mami, Afeefah kam wani farin ciki ne ya lullubeta, har U-rimi Aliyu ya ajiye Mami bakin gate din gidansu Ma'aruf, rana ta farko knn tunda Mami ta haifi Afeefah ta ji faduwar gaban barinta da Aliyu abinda bae taba samun ta ba, don har lgs tana barin ya tafi da Afeefah, Aliyu yace "Mun tafi Mami" murmushi kawae ta iya yi masa, Afeefah kuma ta daga mata hannu, kallonta kawae Mami ke yi har ya ja motar, ta bi motar da kallo har ya bar layin snn ta ja kafa da kyar ta shiga gidan yayan late mijinta.
Surutu kawae Afeefah ta dinga yi ma Ya Aliyu a mota shi dae bae tanka ta ba lkci lkci kuma yyi murmushi har suka shigo Abuja wajajen Karfe sha biyu na rana.
Eeshatullah Goni
🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸
A true life love story
By Ashmaad