← Book details Ya Mace Kyautar Allah Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 12 OF 89

Sashe 12

Ya Mace Kyautar Allah Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read

Washegari da safe ya Aliyu ya sa Afeefah gaba ta fara shirin sch, ko damuwa da kumbure kumburen da take bae yi ba, Karfe bakwae da rabi driver ya tafi da su da ita da su Jiddah, kmr munafuka ta nufi faculty dinsu ta samu karkashin wata bishiya ta xauna, takwas da minti sha biyar ta mike sanin suna da lecture Karfe takwas ta nufi lecture hall dinsu, gabanta yyi mugun ganin shima ga nufo hall din tasan lecture dinsa garesu ranan, har ya wuce ta bata ce komae ba tana shiga hall din ta nufi can back seat ta xauna, duk student suka soma nutsuwa ganinsa, sae da class rep ya mika masa marker snn ya daga kai yana kallon Afeefah yace "leave dat seat" kallonta duk yan aji suka fara yi ta ji kmr ta nutse kanta a kasa ta Mike tsaye, seat din dake gabansa ya nuna mata, a dan tsawace yace "come bck here" seat din ta nufa hawaye cike idonta ta xauna kmr munafuka gefen matan dake xaune gun tana goge hawayen da hijab dinta, bae damu da hka ba ya soma lecturing dinsa, kwata kwata hnklinta bae kan abinda yake koyarwa duk ta kagu ya gama ya tafi don duk a takure take, ita dae tasan ya fi awa daya yana lecturing ta ji yana buga desk da marker da sauri ta dawo daga duniyar da ta tafi ta ga kallonta yake "can yhu explain it to us plss" kwalalo ido tayi tace "explain wat?" Dariya duka class din suka kwashe da ta juya da sauri tana kallon kowa, sae hawaye, yarinyar gefenta ne tace "ga question din a board," Afeefah ta kalli board din da sauri, rungume hannayensa yyi yana kallonta, ta soma share hawayen da ya ki tsaya mata tace "Sir I didn't understand!" Wani kallo ya watsa mata yace "keep quiet nd stop lying, yhu weren't listen, leave my class!" Dago kai tayi tana kallonsa tana hawaye yace "i said leave my class" mikewa tayi ta fice daga class din da sauri tana kuka," karkashin bishiya ta samu ta dinga rusa kuka uwa an aikota, ta kusa minti sha biyar xaune gun taji an kirata, ta daga kai da sauri ta gansa tsaye bayanta, yace "am waitin for yhu at my office" bae jira cewarta ba ya bar wajen. Mikewa tayi bayan minti kusan biyar ta bi bayansa kmr munafuka, xaune ta samesa yana danna waya, ta sunkuyar da kanta a hnkli tace "am here sir" dago idanuwansa yyi yana kallonta ya nuna mata kujera yace "sit" ba musu ta xauna, ya ajiye wayar hannunsa yace "y were yhu absentminded in class today?" Sunkuyar da kanta tayi bata ce komae bae, kwankwasa kofa aka yi lkci daya aka bude aka shigo, ya daga kai yana kallon kofar, "ba ki iya sallama bne" tambayar da taji yyi ma wnda ya shigo knn, yarinyar ta karaso tace "srry nayi a xuciyata amma" kallonta kawae yake har yarinyar ta iso kusa da shi ta ajiye basket din hannunta da leda tace "yaya, Ummi tace kadda ka manta ka taho mata da drugs dinta later fah" yace "OK," yarinyar ta dafa goshinsa tace "kan ya daina maka ciwo yaya" yace "ya daina," tace "to ga abinci ka ci, ur favourite Ummi tayi maka," "ohh naji Teema, ba driver na jiran ki ba ne wae" ta juya da sauri tace "Bye yaya, sae ka dawo" tana kai wa nn ta fice daga office din. "Am tokin Zainab" Afeefah ta dago da sauri a hnkli tace "sbda bni da lfya" dan murmushi kawae yyi ya bude kulan abincin gabansa, shinkafa ce da lafiyayyen stew da nama, ya rufe ya dauki flask ya xuba ruwan xafi a mug snn ya shiga hada coffee, wani mug din ya kuma dauka ya xuba ruwan xafi snn ya hada wani coffeen ya xuba madara da sugar ya mika mata, dago kai Afeefah tayi tana kallonsa, yace "take" girgixa masa kai tayi da sauri tace "No thnk yhu" wani kallo ya watsa mata yace "ki karba my frnd" ba karamin tsoro ta ji ba ta karba hannunta na rawa yace "ke kar fa ki xubar min coffee kan table" sunkuyar da Kai tayi tana kallon coffeen hannunta gabanta na faduwa, ya dauki nasa ya soma sha.

Eeshatullah Goni 😘😘09077036932
[5/22, 07:56] Umar Dalha: 🌸👩🏻'Ya Mace Kyautar Allah 👩🏻🌸

A true life love

By *Ashmaad*

18.....
Chapter 12 · 0% Book details