Sashe 17
Ya Mace Kyautar Allah Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
26.....
"Zainab wa ya ajiye ki a mota?" Afeefah da jikinta ke bari ganin yanayin yayan nata, cikin rawan murya tace "Wayyo yayanmu ni ban shiga mota....." Mari ya kai mata yana huci yace "Ni xa ki ma karya? I will so beat the hell out of yhu ynxun nn idan baki gaya min gskya ba, wa ya ajiye ki a mota nace?" A tsawace ya kare mgnr, Afeefah da har hawaye ya soma taruwa idonta ta tuno promise din da tayi ma Dr Sharif da sauri ta hadiye kukan, tana girgixa masa kai a hnkli tace "yayan Maryam ne ya xo daukar ta shine suka rage min hanya" bata san lkcn da karyar nn yyi formulatin kansa a bakinta ba, Aliyu da idonsa suka sauya launi ya fixgo hannunta ya nufi cikin gida da ita yana huci, dakin Mami ya nufa da ita, lkci daya duk ya xayyane ma Mami abinda ya gani da kuma abinda ta ce masa, Mami ta saki baki tana kallonta tace "wato ke kin xama me kunnan Kashi ko Zainab, bbu Wanda ya isa da ke knn a gidan nn, to wae ni hka kika ga yayyin ki na yi ne, wllh ka tafi da ita ka xaneta Aliyu, gobe idan ance ta shiga motar mutane gudu xata yi ta bar wajen" Afeefah dae kanta na kasa, Mami tayi mmki wae yau Afeefah aka sa gaba ana yi ma fada bbu ko digon hawaye abinda bata taba gani ba tunda ta haifeta, shi kansa Ya Aliyu ba karamin mmki yyi ba har ya mareta bata yi kuka ba, kofa ya nuna mata alamar ta fita, ta nufi kofan a sanyaye ta fita ta jira sa a corridor, dakinsa ya nufa da ita ya xaunar da ita gefen gadon yana kallonta fuskarsa a daure yace "me yasa baki jin magana Afeefah, baki da kudin mota ne xa ki shiga motar mutane?" Girgixa masa kai kawae tayi, ya ji tausayin ta ya dawo gefenta ya xauna yace "Haba yar Kanwata, ynxu kin daina jin maganata ko?" A hnkli tace "ina ji yayanmu" yace "to meyasa kike disobeying dina idan na hanaki abu" kanta a kasa tace "na daina" ya dan yi murmushinsa me kyau ya dago kanta yana kallon cikin idonta yace "yauwa princess dina" dan murmushi ita ma tayi tana kallonsa, ssae ya Aliyu yyi mmkin kukan da Afeefah bata yi ba yana mata fada, ya mike yace "go nd bath ki sauko ki ci abinci kinji" mikewa tayi ta gyada masa kai ta fita daga dakin ta tafi nasu. Da misalin karfe goma na dare Afeefah ta fito daga wanka knn tana shirin kwanciya, su Jiddah gaba daya suna falo suna kallo, wayarta dake ajiye gefen gado yyi haske alamar ana kiranta don alwayz a cylnt wayar yake, karasawa tayi ta dauki wayar ta kafa ma new numbern dake kira ido tana tunanin waye, har sae da ya kusa katsewa snn ta daga a hnkli ta kara kunnenta, shiru taji na kusan second sha biyar har tana shirin katsewa taji anyi sallama, mamaki ne dauke fuskarta jin muryar namiji, da kyar ta iya gather din courage tace "Waye?" Yace "Baki amsa sallama ne?" Ta dan yi jim snn tayi saurin cewa "Srry, wrong number malam" tana kai wa nn ta fara kkrin katse wayar, "Wait Zainab!" still tayi jin ya kira sunanta, da kyar ta ce "A ina kasan ni?" A hnkli taji yace "Allah ne ya hada ni da ke" kuma kallon nmbr tayi da sauri snn ta mayar kunnenta tace "don Allah kayi hkuri wrong number ne ka kira" murmushi taji yyi yace "Wrong number kuma? Ba da Zainab Mahmoud Umar nake magana ba?" Xaro ido tayi jin ya kira full name dinta tace "Dan Allah ka rufa min asiri a ina ka samu nmbr na?" Yace "Allah ne ya bani" a tsorace tace "toh ni ba ni bace" bata jira cewarsa ba ta katse wayar snn ta kashe wayar gaba daya, jikinta na rawa ta kwanta ta shige bargo don ita dae tasan bata taba ba namiji lambarta. Da Asuba ringing din wayarta ne ya tasheta daga bacci ta mike a firgice tana kallon wayar, wani kara ta saki da ya farkar da su Jiddah gaba daya snn ta fice daga dakin da gudu ta afka dakin ya Aliyu tana ihun sunansa, shi ma a firgice ya farka yana kallonta yace "me ya faru?" Bayansa ta labe tana kuka tace "yayanmu na kashe wayata kafin in kwanta wani aljani ya kunna min wlh" sake baki yyi yana kallonta aka bude kofar dakin ta fasa ihu, shi kansa sae da ya ji tsoron bude kofar, Mami ce ta shigo dakin a tsorace ita ma, sae ga Adnaan ma ya shigo da sauri, su Jiddah ma a rude suka shigo dakin, duk suka tsaya kallonta, Abba dake tsaye bakin kofar duk suka ba hanya ya shigo dakin yana Kallon Afeefah da mamaki yace "me ya faru Zainab?" Kuka ta fashe da ta fito daga bayan ya Aliyu da sauri ta nufi gun Abba tace "Abba ka ga na kashe wayata jiya da daddare kafin in kwanta kawae ina jin aljani ne ya kunna min ya fara ringing ina bacci, wllh Na kashe kafin in kwanta" cikin matsanancin kuka ta kare maganan, su Jiddah suka kwashe da dariya har da kyakyatawa, Abba ya daka masu tsawa, Sadiya tace "Abba ni ce fa na kunna xanyi browsing jiya da daddare bn da data" dariya ssae su Jiddah suke suna kallon Afeefah, Ya Aliyu ya daka masu tsawa yace "don me xa ku kunna mata waya, wawayen yara kawae" juyawa Abba yyi tsaki Adnaan yyi yana hararan Afeefah ya fice daga dakin ransa a bace, Mami ta yi kwafa ita ma ranta a bace tace "nasan maganin ki, ba dae ke yarinya bace xa ki tada mutanen gida da ihu, xa ki sha mamaki na" tana kai wa nn ta juya ta fice daga dakin ita ma, su Jiddah suka kuma kwashe wa da dariya, ya Aliyu ya dauki filo ya jefa masu a fusace snn ya Mike da sauri, da gudu suka fice daga dakin, ya juya yana kallon Afeefah ya galla mata harara yace "fita ki ban waje da'alla" mikewa tayi ta fice daga dakin a sanyaye.
Ees
hatullah Goni😘😘
[5/22, 07:56] Umar Dalha: Ya mace kyautar Allah
A true life love story
By Ashmaad
"Zainab wa ya ajiye ki a mota?" Afeefah da jikinta ke bari ganin yanayin yayan nata, cikin rawan murya tace "Wayyo yayanmu ni ban shiga mota....." Mari ya kai mata yana huci yace "Ni xa ki ma karya? I will so beat the hell out of yhu ynxun nn idan baki gaya min gskya ba, wa ya ajiye ki a mota nace?" A tsawace ya kare mgnr, Afeefah da har hawaye ya soma taruwa idonta ta tuno promise din da tayi ma Dr Sharif da sauri ta hadiye kukan, tana girgixa masa kai a hnkli tace "yayan Maryam ne ya xo daukar ta shine suka rage min hanya" bata san lkcn da karyar nn yyi formulatin kansa a bakinta ba, Aliyu da idonsa suka sauya launi ya fixgo hannunta ya nufi cikin gida da ita yana huci, dakin Mami ya nufa da ita, lkci daya duk ya xayyane ma Mami abinda ya gani da kuma abinda ta ce masa, Mami ta saki baki tana kallonta tace "wato ke kin xama me kunnan Kashi ko Zainab, bbu Wanda ya isa da ke knn a gidan nn, to wae ni hka kika ga yayyin ki na yi ne, wllh ka tafi da ita ka xaneta Aliyu, gobe idan ance ta shiga motar mutane gudu xata yi ta bar wajen" Afeefah dae kanta na kasa, Mami tayi mmki wae yau Afeefah aka sa gaba ana yi ma fada bbu ko digon hawaye abinda bata taba gani ba tunda ta haifeta, shi kansa Ya Aliyu ba karamin mmki yyi ba har ya mareta bata yi kuka ba, kofa ya nuna mata alamar ta fita, ta nufi kofan a sanyaye ta fita ta jira sa a corridor, dakinsa ya nufa da ita ya xaunar da ita gefen gadon yana kallonta fuskarsa a daure yace "me yasa baki jin magana Afeefah, baki da kudin mota ne xa ki shiga motar mutane?" Girgixa masa kai kawae tayi, ya ji tausayin ta ya dawo gefenta ya xauna yace "Haba yar Kanwata, ynxu kin daina jin maganata ko?" A hnkli tace "ina ji yayanmu" yace "to meyasa kike disobeying dina idan na hanaki abu" kanta a kasa tace "na daina" ya dan yi murmushinsa me kyau ya dago kanta yana kallon cikin idonta yace "yauwa princess dina" dan murmushi ita ma tayi tana kallonsa, ssae ya Aliyu yyi mmkin kukan da Afeefah bata yi ba yana mata fada, ya mike yace "go nd bath ki sauko ki ci abinci kinji" mikewa tayi ta gyada masa kai ta fita daga dakin ta tafi nasu. Da misalin karfe goma na dare Afeefah ta fito daga wanka knn tana shirin kwanciya, su Jiddah gaba daya suna falo suna kallo, wayarta dake ajiye gefen gado yyi haske alamar ana kiranta don alwayz a cylnt wayar yake, karasawa tayi ta dauki wayar ta kafa ma new numbern dake kira ido tana tunanin waye, har sae da ya kusa katsewa snn ta daga a hnkli ta kara kunnenta, shiru taji na kusan second sha biyar har tana shirin katsewa taji anyi sallama, mamaki ne dauke fuskarta jin muryar namiji, da kyar ta iya gather din courage tace "Waye?" Yace "Baki amsa sallama ne?" Ta dan yi jim snn tayi saurin cewa "Srry, wrong number malam" tana kai wa nn ta fara kkrin katse wayar, "Wait Zainab!" still tayi jin ya kira sunanta, da kyar ta ce "A ina kasan ni?" A hnkli taji yace "Allah ne ya hada ni da ke" kuma kallon nmbr tayi da sauri snn ta mayar kunnenta tace "don Allah kayi hkuri wrong number ne ka kira" murmushi taji yyi yace "Wrong number kuma? Ba da Zainab Mahmoud Umar nake magana ba?" Xaro ido tayi jin ya kira full name dinta tace "Dan Allah ka rufa min asiri a ina ka samu nmbr na?" Yace "Allah ne ya bani" a tsorace tace "toh ni ba ni bace" bata jira cewarsa ba ta katse wayar snn ta kashe wayar gaba daya, jikinta na rawa ta kwanta ta shige bargo don ita dae tasan bata taba ba namiji lambarta. Da Asuba ringing din wayarta ne ya tasheta daga bacci ta mike a firgice tana kallon wayar, wani kara ta saki da ya farkar da su Jiddah gaba daya snn ta fice daga dakin da gudu ta afka dakin ya Aliyu tana ihun sunansa, shi ma a firgice ya farka yana kallonta yace "me ya faru?" Bayansa ta labe tana kuka tace "yayanmu na kashe wayata kafin in kwanta wani aljani ya kunna min wlh" sake baki yyi yana kallonta aka bude kofar dakin ta fasa ihu, shi kansa sae da ya ji tsoron bude kofar, Mami ce ta shigo dakin a tsorace ita ma, sae ga Adnaan ma ya shigo da sauri, su Jiddah ma a rude suka shigo dakin, duk suka tsaya kallonta, Abba dake tsaye bakin kofar duk suka ba hanya ya shigo dakin yana Kallon Afeefah da mamaki yace "me ya faru Zainab?" Kuka ta fashe da ta fito daga bayan ya Aliyu da sauri ta nufi gun Abba tace "Abba ka ga na kashe wayata jiya da daddare kafin in kwanta kawae ina jin aljani ne ya kunna min ya fara ringing ina bacci, wllh Na kashe kafin in kwanta" cikin matsanancin kuka ta kare maganan, su Jiddah suka kwashe da dariya har da kyakyatawa, Abba ya daka masu tsawa, Sadiya tace "Abba ni ce fa na kunna xanyi browsing jiya da daddare bn da data" dariya ssae su Jiddah suke suna kallon Afeefah, Ya Aliyu ya daka masu tsawa yace "don me xa ku kunna mata waya, wawayen yara kawae" juyawa Abba yyi tsaki Adnaan yyi yana hararan Afeefah ya fice daga dakin ransa a bace, Mami ta yi kwafa ita ma ranta a bace tace "nasan maganin ki, ba dae ke yarinya bace xa ki tada mutanen gida da ihu, xa ki sha mamaki na" tana kai wa nn ta juya ta fice daga dakin ita ma, su Jiddah suka kuma kwashe wa da dariya, ya Aliyu ya dauki filo ya jefa masu a fusace snn ya Mike da sauri, da gudu suka fice daga dakin, ya juya yana kallon Afeefah ya galla mata harara yace "fita ki ban waje da'alla" mikewa tayi ta fice daga dakin a sanyaye.
Ees
hatullah Goni😘😘
[5/22, 07:56] Umar Dalha: Ya mace kyautar Allah
A true life love story
By Ashmaad