Sashe 38
Ya Mace Kyautar Allah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
49___50
Hawaye Afeefah ta shiga yi tana kallon iyayen nata a tsorace, da ganinta kasan ba karamin tsorata tayi ba, Mami tace "ki fa bude baki kiyi magana don duk kika bari na mike nn sae nayi maganin ki wllh" Da kyar muryarta na rawa tace "Abba ni gskya ta nake fada maku bn ce masu ina da Wanda xan aura ba fa" Aliyu ne ya mike da kyar yana kallon parent din nasa yace "Abba xan je in dan huta am having headache" Abba yace "A'a Ali ka xauna ayi maganar nn gaban ka, idan kuma tafiya xa ka yi da ita ta fada maka gskya to ka tafi da ita idan ba hka ba wllh Adnaan xan sa ya xane min ita" kuka Afeefah ta saki tana kallon ya Aliyu, a hnkli ya Aliyu yace "tashi mu je" da sauri ta mike ta bi bayansa, Mami ta bi ta da harara, suna shiga bedroom dinsa ya xauna gefen gadonsa ita kuma ta xauna kasa kusa da kafarsa yana kallonta yace "Aure kika ce ma su dad kike so Zainab?" Cikin kuka tace "Allah ni ban ce masu hka ba yayanmu" yace "to ya kika ce masu" share fuskarta tayi ta mike ta xauna gefensa tace "kaga yayanmu dama last hutun da na tafi ne can Kaduna, ashe sun san wnn lecture din namu, kanwarsa wata Anty Amina ce ke auren ya Ma'aruf shine sae ya xo ya gan ni, kila shi yace masu xae aureni amma ni bn sani ba" ta karashen mgnr tana kallon yayanmu, Shiru Aliyu yyi yana kallonta da mmki, a hnkli ya sauke idonsa kan axurfan yatsan ta dake ta kyalli ya kamo fingers din yana kallo yace "Zoben waye wnn Zainab?" Kallonsa Afeefah take, murya can ciki tace "Dr Sharif ne ya bani" da kyar ya iya nanata abinda tace yana kallonta, ta gyada masa Kai a hnkli, sake hannunta yyi bae kuma cewa komae ba, can ya mike ya rage kayan jikinsa ya shiga bathroom ta bi sa da kallo, wanka yyi ya fito, ya xura jallabiyarsa ya nufi kan gado ba tare da ya kalleta ba yace "Xan kwanta, idan kin fita ki rufe min kofa" shiru Afeefah tayi tana kallonsa, bayan minti kusan goma ta mike a sanyaye ta fice daga dakin. Misalin Karfe uku Aliyu ya fito daga dakinsa ya shiga dakin Mami, tana xaune tana kunce ma autar ta Fadila kitso, ya nemi gefen gado ya xauna Mami tace "Ya ku ka yi da Zainab din Ali?" Shiru ya Aliyu yyi kmr baxae ce kome ba sae kuma a hnkli yace "Ta ce bata san xancen ba, kuma hkan ne, bata sani ba don da ta sani baxata min karya ba" Mami tace "to don me Alhajin Kaduna xae mana hka, naga ae ba gun sa take ba, ko da ma can din take ba dattako bne wnn, Haba fisabilillah" Aliyu dae bae ce komae ba, waya Mami ta dauka ta shiga neman layin Hajiya Khadija mahaifiyarsu Ma'aruf, bugu biyu ta daga suka gaisa snn Mami tace "Hajiya daxu babansu Jiddah ke min wani bayani da bn gane kansa ba wae Zainab tace ta tsayar da miji a can Kaduna ko yane bn dae gne ba wllh" Mum dinsu Ma'aruf "Ayyo kinsan bikinsu Ilham ya kusanto shine yake nuna da ma Zainab na da tsayayye sae ya hadasu kawae, to ana hka ko sae ga yayan matar Ma'aruf ya xo da xancen yana sonta, ashe ma wae malaminta ne a makaranta, Alhaji ya sa na tambayeta ko tana sonsa tace min tana so, to shine fa Alhaji yace da a hada kawae xae fi armashi" Tun da Mum ta fara xancen ta yanayin Mami ya canxa, gnin ta kai karshe yasa tace "Kinsan Hajiya babansu na nan irin tsarin sa sae yara sun gama karatu ko suna dab da gamawa yake aurar da su, don hka gskya baxae ji ddi ba tunda Zainab dae..... ko kuma bari ma dae xan taho kadunan in'sha Allah ba maganar waya bace wnn" Sallama suka yi Mami ta ajiye wayar rae bace tace "ya xa su min hka, wajen su yarinya take ko salon su nuna...." Shiru Mami tayi gnin ynda Fadila ke kallonta, Aliyu kam mikewa yyi ya fita daga dakin, Mami ta kalli Fadila tace "tafi ki kira min Zainab" Afeefah na daki don throughout ranan bata fito ba fadila ta shigo tace "Anty Afeefah Mami na kiran ki" mikewa Zainab tayi gabanta na faduwa kmr me shirin kuka tace "tana ina?" Fadila tace "bedroom" a sanyaye Afeefah ta nufi dakin Mami gabanta na ci gaba da faduwa, a tare suka shiga da Fadila Mami ta kalli Fadila tace "ki tafi Su jiddah su tsefe maki fadila" juyawa tayi ta fita Mami ta kalli Afeefah da ta rakube gefen gado a kasa tace "Don uwar ki dama ke kika ce ga Wanda kike so a Kaduna" kuka ta fashe da tace "Mami wllh Mum ce ta tambayeni..." Rai bace Mami tace "Waye shi?" Gabanta na faduwa cikin in ina tace "Mami lecturer dinmu" da mmki Mami tace "Wani lecturan?" Kmr xata yi kuka tace "Wanda ya taba xuwa gidan nn, dama ashe kanwarsa ce matar ya Ma'aruf shine muka hadu da shi a can gidan ya Ma'aruf" shiru Mami tayi tana kallonta, da alama fada take son mata amma ta kasa, Can tace "Fita ki ban waje" a sanyaye Afeefah ta mike ta fita. Har dare bata fito daga daki ba sbda tsoron haduwa da Abba da take yi, gashi ta rasa dalilin da yasa ya Aliyu yaki shigowa dakinsu. Washegari sun fito daga exams ita da Maryam tace "Maryam ni na tafi gida" haduwa da Dr Sharif ne kawae bata son yi, tana isa gida gnin ba kowa a falo ta haura sama kmr munafuka, dakin Aliyu ta shiga ta gansa xaune yana rike da remote, Karasowa tayi ta xauna kusa da shi kmr xata yi kuka tace "Yayanmu mun yi hutu yau ni xan bi ka Lagos" girgixa mata kai yyi ba tare da ya kalleta ba yace "Abuja xan tafi gobe ba Lagos ba" kmr xata yi kuka tace "don Allah ka tafi dani Yayanmu ni tsoron Abba nake" bae tanka ta ba ya ci gaba da canxa tashar da yake, hkn yasa ta mike ta fita daga dakin a sanyaye ta nufi na su, wayarta dake vibrate a jaka ta ciro Dr Sharif ta ga ke kiranta da kmr baxata daga ba sae kuma ta kasa ta daga a hnkli, da damuwa yace "Shine kika tafi ko sallama bbu ko Zainab?" Shiru tayi, sae kuma a hnkli tace "Su anty Jiddah ne ke jirana shi sa, kayi hkuri" yace "Dama ina son mu yi wata magana ne dake sae naga kuma kin tafi, ba kuma na son na maki mgnr ta waya, hw are we goin to do it Zainab, I dnt want yhu to regret anything so we have to talk" shiru tayi tana tunanin to wace magana ce wnn yake son Mata, a hnkli tace "To gobe sae in xo sch" girgixa kai yyi a hnkli yace "am goin to Abuja gobe as early as possible Zainab, tafiyar is vry urgent" shiru ta kuma yi tana tsoron ce masa ya xo gidansu, tunawa tayi ae ya Aliyu yace xae tafi Abuja gobe kuma tace xata bi sa, da sauri tace "Sir ni ma gobe xan bi Yayanmu Abujan," shiru yyi snn yace "gun wa xa ku xo?" Girgixa masa kai tayi tace "Gidansa xa mu tafi, kila yana da wani aiki da xae yi" da mmki yace "just the two of yhu?" Gyada masa kai tayi tace "Ehh" rasa ma me xae ce mata yyi kawae yace "OK, ltr" ya katse wayar da sauri. Da daddare Abba na falonsa Mami ta shigo falon ta xauna tana kallonsa tace "Alhaji ina son xuwa kaduna gobe da safe don Allah" da mmki yace "ki je kiyi me?" Tace "Kan maganar jiya," Shiru Abba yyi snn ya nisa yace "Kinga idan abun nn na son xama tashin hnkli ne ki bar su suyi ynda suke so da yarinya don sun fi mu iko da ita, ni da su duk daya muke gun Zainab" cikin bacin rae Mami tace "ta ya suka fi mu iko da ita Alhaji, ka bari kawae ni ba tashin hnkli xan je yi da su ba magana ta fahimta kawae xan je mu yi" Abba yace "To shknn Allah Kai mu goben, sae Ali ya kai ki, tun da ma sun yi hutu ku tafi tare da Zainab din kawae" Mami tace "Ali kam bae fa jin ddi, tun da ya dawo na rasa me ke damunsa ko abinci ma na lura bae ci, driver ya kai ni kawae tunda Adnaan bae nn, Zainab kuma idan na dawo daga baya sae ta tafi bna son mu je tare" Abba yace "A'a da ita xa ku," Shiru Mami tayi bata ce komae ba, Abba yace "Ali kuma daxu ya shigo yace xae je Abuja gobe ba sae ya ajiye ku ba kawae, ni kaina na rasa meye damuwarsa xurfin cikin sa yyi yawa, kema da ku ka fi kusa bae gaya maki ba bare ni, da ma Adnaan ne" Mikewa Mami tayi tace "ina nn xae xo ya sameni ya gaya min" kofa ta nufa tace "bari in karasa abinda nake yi a daki Alhaji"
Hawaye Afeefah ta shiga yi tana kallon iyayen nata a tsorace, da ganinta kasan ba karamin tsorata tayi ba, Mami tace "ki fa bude baki kiyi magana don duk kika bari na mike nn sae nayi maganin ki wllh" Da kyar muryarta na rawa tace "Abba ni gskya ta nake fada maku bn ce masu ina da Wanda xan aura ba fa" Aliyu ne ya mike da kyar yana kallon parent din nasa yace "Abba xan je in dan huta am having headache" Abba yace "A'a Ali ka xauna ayi maganar nn gaban ka, idan kuma tafiya xa ka yi da ita ta fada maka gskya to ka tafi da ita idan ba hka ba wllh Adnaan xan sa ya xane min ita" kuka Afeefah ta saki tana kallon ya Aliyu, a hnkli ya Aliyu yace "tashi mu je" da sauri ta mike ta bi bayansa, Mami ta bi ta da harara, suna shiga bedroom dinsa ya xauna gefen gadonsa ita kuma ta xauna kasa kusa da kafarsa yana kallonta yace "Aure kika ce ma su dad kike so Zainab?" Cikin kuka tace "Allah ni ban ce masu hka ba yayanmu" yace "to ya kika ce masu" share fuskarta tayi ta mike ta xauna gefensa tace "kaga yayanmu dama last hutun da na tafi ne can Kaduna, ashe sun san wnn lecture din namu, kanwarsa wata Anty Amina ce ke auren ya Ma'aruf shine sae ya xo ya gan ni, kila shi yace masu xae aureni amma ni bn sani ba" ta karashen mgnr tana kallon yayanmu, Shiru Aliyu yyi yana kallonta da mmki, a hnkli ya sauke idonsa kan axurfan yatsan ta dake ta kyalli ya kamo fingers din yana kallo yace "Zoben waye wnn Zainab?" Kallonsa Afeefah take, murya can ciki tace "Dr Sharif ne ya bani" da kyar ya iya nanata abinda tace yana kallonta, ta gyada masa Kai a hnkli, sake hannunta yyi bae kuma cewa komae ba, can ya mike ya rage kayan jikinsa ya shiga bathroom ta bi sa da kallo, wanka yyi ya fito, ya xura jallabiyarsa ya nufi kan gado ba tare da ya kalleta ba yace "Xan kwanta, idan kin fita ki rufe min kofa" shiru Afeefah tayi tana kallonsa, bayan minti kusan goma ta mike a sanyaye ta fice daga dakin. Misalin Karfe uku Aliyu ya fito daga dakinsa ya shiga dakin Mami, tana xaune tana kunce ma autar ta Fadila kitso, ya nemi gefen gado ya xauna Mami tace "Ya ku ka yi da Zainab din Ali?" Shiru ya Aliyu yyi kmr baxae ce kome ba sae kuma a hnkli yace "Ta ce bata san xancen ba, kuma hkan ne, bata sani ba don da ta sani baxata min karya ba" Mami tace "to don me Alhajin Kaduna xae mana hka, naga ae ba gun sa take ba, ko da ma can din take ba dattako bne wnn, Haba fisabilillah" Aliyu dae bae ce komae ba, waya Mami ta dauka ta shiga neman layin Hajiya Khadija mahaifiyarsu Ma'aruf, bugu biyu ta daga suka gaisa snn Mami tace "Hajiya daxu babansu Jiddah ke min wani bayani da bn gane kansa ba wae Zainab tace ta tsayar da miji a can Kaduna ko yane bn dae gne ba wllh" Mum dinsu Ma'aruf "Ayyo kinsan bikinsu Ilham ya kusanto shine yake nuna da ma Zainab na da tsayayye sae ya hadasu kawae, to ana hka ko sae ga yayan matar Ma'aruf ya xo da xancen yana sonta, ashe ma wae malaminta ne a makaranta, Alhaji ya sa na tambayeta ko tana sonsa tace min tana so, to shine fa Alhaji yace da a hada kawae xae fi armashi" Tun da Mum ta fara xancen ta yanayin Mami ya canxa, gnin ta kai karshe yasa tace "Kinsan Hajiya babansu na nan irin tsarin sa sae yara sun gama karatu ko suna dab da gamawa yake aurar da su, don hka gskya baxae ji ddi ba tunda Zainab dae..... ko kuma bari ma dae xan taho kadunan in'sha Allah ba maganar waya bace wnn" Sallama suka yi Mami ta ajiye wayar rae bace tace "ya xa su min hka, wajen su yarinya take ko salon su nuna...." Shiru Mami tayi gnin ynda Fadila ke kallonta, Aliyu kam mikewa yyi ya fita daga dakin, Mami ta kalli Fadila tace "tafi ki kira min Zainab" Afeefah na daki don throughout ranan bata fito ba fadila ta shigo tace "Anty Afeefah Mami na kiran ki" mikewa Zainab tayi gabanta na faduwa kmr me shirin kuka tace "tana ina?" Fadila tace "bedroom" a sanyaye Afeefah ta nufi dakin Mami gabanta na ci gaba da faduwa, a tare suka shiga da Fadila Mami ta kalli Fadila tace "ki tafi Su jiddah su tsefe maki fadila" juyawa tayi ta fita Mami ta kalli Afeefah da ta rakube gefen gado a kasa tace "Don uwar ki dama ke kika ce ga Wanda kike so a Kaduna" kuka ta fashe da tace "Mami wllh Mum ce ta tambayeni..." Rai bace Mami tace "Waye shi?" Gabanta na faduwa cikin in ina tace "Mami lecturer dinmu" da mmki Mami tace "Wani lecturan?" Kmr xata yi kuka tace "Wanda ya taba xuwa gidan nn, dama ashe kanwarsa ce matar ya Ma'aruf shine muka hadu da shi a can gidan ya Ma'aruf" shiru Mami tayi tana kallonta, da alama fada take son mata amma ta kasa, Can tace "Fita ki ban waje" a sanyaye Afeefah ta mike ta fita. Har dare bata fito daga daki ba sbda tsoron haduwa da Abba da take yi, gashi ta rasa dalilin da yasa ya Aliyu yaki shigowa dakinsu. Washegari sun fito daga exams ita da Maryam tace "Maryam ni na tafi gida" haduwa da Dr Sharif ne kawae bata son yi, tana isa gida gnin ba kowa a falo ta haura sama kmr munafuka, dakin Aliyu ta shiga ta gansa xaune yana rike da remote, Karasowa tayi ta xauna kusa da shi kmr xata yi kuka tace "Yayanmu mun yi hutu yau ni xan bi ka Lagos" girgixa mata kai yyi ba tare da ya kalleta ba yace "Abuja xan tafi gobe ba Lagos ba" kmr xata yi kuka tace "don Allah ka tafi dani Yayanmu ni tsoron Abba nake" bae tanka ta ba ya ci gaba da canxa tashar da yake, hkn yasa ta mike ta fita daga dakin a sanyaye ta nufi na su, wayarta dake vibrate a jaka ta ciro Dr Sharif ta ga ke kiranta da kmr baxata daga ba sae kuma ta kasa ta daga a hnkli, da damuwa yace "Shine kika tafi ko sallama bbu ko Zainab?" Shiru tayi, sae kuma a hnkli tace "Su anty Jiddah ne ke jirana shi sa, kayi hkuri" yace "Dama ina son mu yi wata magana ne dake sae naga kuma kin tafi, ba kuma na son na maki mgnr ta waya, hw are we goin to do it Zainab, I dnt want yhu to regret anything so we have to talk" shiru tayi tana tunanin to wace magana ce wnn yake son Mata, a hnkli tace "To gobe sae in xo sch" girgixa kai yyi a hnkli yace "am goin to Abuja gobe as early as possible Zainab, tafiyar is vry urgent" shiru ta kuma yi tana tsoron ce masa ya xo gidansu, tunawa tayi ae ya Aliyu yace xae tafi Abuja gobe kuma tace xata bi sa, da sauri tace "Sir ni ma gobe xan bi Yayanmu Abujan," shiru yyi snn yace "gun wa xa ku xo?" Girgixa masa kai tayi tace "Gidansa xa mu tafi, kila yana da wani aiki da xae yi" da mmki yace "just the two of yhu?" Gyada masa kai tayi tace "Ehh" rasa ma me xae ce mata yyi kawae yace "OK, ltr" ya katse wayar da sauri. Da daddare Abba na falonsa Mami ta shigo falon ta xauna tana kallonsa tace "Alhaji ina son xuwa kaduna gobe da safe don Allah" da mmki yace "ki je kiyi me?" Tace "Kan maganar jiya," Shiru Abba yyi snn ya nisa yace "Kinga idan abun nn na son xama tashin hnkli ne ki bar su suyi ynda suke so da yarinya don sun fi mu iko da ita, ni da su duk daya muke gun Zainab" cikin bacin rae Mami tace "ta ya suka fi mu iko da ita Alhaji, ka bari kawae ni ba tashin hnkli xan je yi da su ba magana ta fahimta kawae xan je mu yi" Abba yace "To shknn Allah Kai mu goben, sae Ali ya kai ki, tun da ma sun yi hutu ku tafi tare da Zainab din kawae" Mami tace "Ali kam bae fa jin ddi, tun da ya dawo na rasa me ke damunsa ko abinci ma na lura bae ci, driver ya kai ni kawae tunda Adnaan bae nn, Zainab kuma idan na dawo daga baya sae ta tafi bna son mu je tare" Abba yace "A'a da ita xa ku," Shiru Mami tayi bata ce komae ba, Abba yace "Ali kuma daxu ya shigo yace xae je Abuja gobe ba sae ya ajiye ku ba kawae, ni kaina na rasa meye damuwarsa xurfin cikin sa yyi yawa, kema da ku ka fi kusa bae gaya maki ba bare ni, da ma Adnaan ne" Mikewa Mami tayi tace "ina nn xae xo ya sameni ya gaya min" kofa ta nufa tace "bari in karasa abinda nake yi a daki Alhaji"