Sashe 49
Ya Mace Kyautar Allah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Karfe goma saura Dr Sharif ya shiga dakin da Afeefah take ya sameta kwance idonta a lumshe, karasawa yyi kusa da gadon ya tsura mata ido, a hnkli ta bude idon suna hada ido ta mike xaune da sauri ya sakar mata murmushi yace "Ya kan ya daina" murya can kasa tace "Ya daina" yace "Ma'sha Allah, me sa ba ki ci namanki ba" girgixa masa kai tayi tace "Ni bana son yaji, kuma momy ta kawo min shinkafa na ci" xaunawa yyi yace "Toh ae shi xae gyara maki bakin ki" dauko naman dake rufe da takarda yyi ya dauki toothpick ya dauki daya yace "Bude bakin toh" kmr xata yi kuka tace "sir yaji" hararanta yyi, hkn yasa ta bude bakin a hnkli ya sa mata naman yana kallon cikin idonta, a kan idon Anty Jamila da shigowarta dakin knn, dariya tayi ssae tace "Lallai Dr, kai da kanka, amma fa da wani ya gaya min baxan yarda ba," murmushi yyi ya dauke kai, Afeefah kuma ta boye fuskarta cikin pillow cike da jin kunya.
A gidan Dr Sharif ya kwana ranan Sbda yasan sae can dare drip din xae kare, throughout nyt din operating din laptop kawae yake a dakin Ma'aruf, dake yace Aneesah ta bar wayarta kusa da ita xe kira, Karfe daya da kusan rabi ya kirata, bugu uku ta daga, yace "Srry Neesah na tashe ki koh, ruwan ya kare?" Aneesah tace "lah ba komae Dr" mikewa xaune tayi tana kallon ruwan tace "Saura dan kadan Dr" yace "xae kai minti nawa?" Tace "toh ka shigo mana ka duba Dr" yace "toh gani xuwa" mikewa tayi ta dauki hijab dinta ta sa snn ta lullube Afeefah da ke ta baccinta, da sallama ya shigo dakin yace "Am srry Aneesah na tashe ki" dariya tayi tace "Kai Dr bbu komai" duba ruwan yyi yace "in less than 15 mins xae kare anjima xan dawo" tace "toh shknn" snn ya fita daga dakin, Aneesah ce ta kirasa ganin ruwan ya kare, yana shigowa dakin ya nufi kan gadon yana kallon Afeefah, lkci daya Afeefah ta farka jin an kama hannunta, ta mike xaune tana kallonsa, ya sakar mata murmushi snn ya shiga cire drip din, yana gamawa yace "ki kwanta" ba musu ta koma ta kwanta, yyi ma Aneesah sae da safe snn ya fita dakin.
Washegari Dr Sharif bae boye ma Afeefah yanda suka yi da dad ba, ya kuma yi mmkin ynda bata nuna ta damu ba, hkn yasa yace "Dad yyi maki magana ne?" Girgixa masa kai tayi alamar A'a, ya dan yi shiru snn a hnkli yace "ynxu kin ban go ahead mu yi ynda dad yace?" Sunkuyar da kanta kawae tayi bata ce komae ba, murya can kasa yace "Zainab!" Tace "Uhm" yace "kin yi shiru" a hnkli tace "Naji sir" yace "kin amince?" A kunyace "Ta gyada masa kai," dawowa kusa da ita yyi ya kamo hannunta yana kallonta murmushi dauke fuskarsa yace "Thanks love" Murmushin ita ma tayi a kunyace ta janye hannunta, yace "No more headache ynxu koh" ta gyada masa kai tace "ya daina ynxu" wara ido tayi tace "Sir ina abu me ddin da kace xaka kawo min?" Shima ya wara manyan idonsa yace "Ae na kawo maki" tace "toh ina yake" murmushinsa me kyau yyi mata yana kallonta ya kashe mata ido ya nuna mata pink lips dinsa yace "I had wanted giving yhu a kiss idan na xo jiya, ko in baki ynxu" xaro ido tayi ta Mike da sauri ta bar falon da gudu har tana tuntube, ya bi ta da kallo yana dariya.
Bayan kwana biyu magabatan Dr Sharif suka kawo sadakin Zainab dubu dari biyar da akwatunan lefe saiti Shidda sau biyu, abun ba a magana sae mutum ya gani, don duk kayan akwatunan bbu na bnxa, murna wajen Momy kam ba a magana duk da 'ya yanta nasu ma ba laifi amma ko kadan basu sami shigen na Zainab ba, duk ynda Anty Amina ta so ganin Zainab don har da ita aka kawo lefen kin fitowa tayi daga bayi har suka bar gidan bayan Azahar, bbu abinda Afeefah take tun lkcn sae kuka ta rasa dalilin kukan nata, don ita dae tasan tana son Dr Aliyu Sharif ba kadan ba, sae dae tun daga lkcn da ya kirata ya sanar da ita xuwan iyayen nasa ta kasa samun kwanciyar hknli. Washegari da ya kasance Saturday tana kwance ita kadae daki aka bude kofar dakin, Wanda ta gani tsaye bakin kofar yasa ta saurin mikewa a tsorace.
Eeshatullah Goni
[5/22, 07:58] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸
By Ashmaad
64....
Kasa tashi Afeefah tayi daga xaunen da tayi kan gado tsabar rudewa ga wani rawa da jikinta yake, gnin ya nufota yasa lkci daya karfi ya xo mata ta mike da gudu xata shiga bayi yyi saurin rikota, kuka ssae ta saki jikinta na rawa ta shiga cewa na shiga uku, sun fi minti uku a tsaye amma bata bari sun hada ido ba, bbu abinda take sae kuka har lkcn jikinta na bari, da kyar muryarta na rawa tace "Don Allah kayi hkuri ka kyaleni" kallonta kawae Aliyu yake a sanyaye, kan gado ya nufa da ita suka xauna gefen gadon har lkcn idonsa na kanta, nn ma sun fi minti biyar a xaune a hka, daga karshe ta dago kanta a hnkli tana kallonsa, kallonta shima yake suna hada ido gabanta yyi mugun faduwa barin ynda ta ga ya rame ba kadan ba, ya daura hannunsa me dumi kan shoulders dinta yana girgixa mata kai lkci daya idonsa ya kada ssae, mgna yake son yi amma ya kasa, hkn yasa ya rungumeta ssae ya runtse idonsa, kuka ta shiga yi a hnkli ta kasa janye jikinta daga nasa, saukan hawayensa ta ji a bayanta, ta koma baya da sauri ta daga kai tana kallonsa, gnin hawayen idonsa ta fashe da kuka muryarta na rawa tace "Yayanmu" kamo hannunta yyi yana girgixa mata kai da kyar yace "Kar ki guje ni Zainab, don't plss, da son ki nake rayuwa, son ki a jinina ne, I can't afford loosin yhu, be mine plss ko baxa muyi xaman aure ba na amince just to have yhu by my side I just can't...." kasa ci gaba yyi, ta fada jikinsa tana kuka a sanyaye, ya kankameta muryarsa na rawa yana ci gaba da yi mata magiya, da karfi tace "No! Kai yayana ne ka daina cewa kana sona plss yayanmu, it sound awful ni fa kanwar ka ce, ka manta ni ce little sis dinka, kmr ynda baxa ka iya ce ma su Anty jiddah kana sonsu ba nima kar ka iya ce min hka plss, knn ba daya muke da su ba ko yayanmu," kuka ne ya ci karfinta, shima hawayen yake, duk jikinsa yyi sanyi, janye jikinta tayi daga nasa ta Mike da gudu ta shige bayi tana kuka me tsuma xuciya, Aliyu ya rike kansa da ke juya masa, ya kusa minti biyar xaune daga dakin daga karshe ya Mike da kyar yana ganin jiri ya bar dakin. Ya kusa minti goma a corridor ya kasa sauka downstairs tsabar jirin da yake gani, da kyar daga karshe ya saita kansa ya shiga sakkowa stairs din a hnkli kmr me kirga steps dinsa, har lkcn Momy na falon da wasu kawayenta biyu suna ta shawaran abubuwan da xa suyi biki na gabatowa, Jamila kadae ce a gidan tana girki, su ilham sun fita kai ma kawayensu IV, da kyar ya karaso falon ya xauna, Momy ta bi sa da kallo tace "Har ka fito Ali, sae da ka tasheta koh?" Murmushi ya kirkira ya girgixa mata kai yace "A'a idon ta biyu ma" Momy tace "ta tashi knn, bari Jamila ta fito ta kai ka daki ka ga kayan lefen nata da aka kawo jiya" Aliyu ya daga kai yana kallon Momy kan yace komae Momy tace "Ae Alhmdllh Zainab tayi goshi Ali, nayi xaton yau Zuwairan xata xo ma, don jiya da safe aka kawo, akwatuna goma da kit biyu Ma'sha Allah, sadaki kuma dubu dari biyar ina fatan ka sani" kallonta kawae Aliyu yake lkci daya yana processing abubuwan da take gaya masa, sae da ya daukesa lkci kafin ya gama fahimtar ta, wani irin bugun da xuciyarsa bae taba yi masa ba yaji, lkci daya ya kuma jin kmr an soka masa mashi, dafe kirjin yyi da hannu biyu tsabar axaba da yake masa, Momy ta mike da sauri tana tambayarsa lfya, lkci daya Yaji wani abu me dumi ya taho masa ya shiga kwararowa nn kasa, ba momy ba har bakin nata dake xaune falon a rude suka mike suna salati gnin Aman jini yake, tun kan ya kai kasa momy ta rikesa a rikice tana kwala ma driver da masu gadi kira, Jamila ta fito da sauri jin ana salati da kiran driver ta shigo falon, ihu ta fasa a tsorace ita ma tana kallonsa, lkci daya tayi waje da gudu a rikice, a bakin gate ta ci karo da Saleem jikinta na rawa ta gaya masa abinda ke faruwa da gudu ya nufi cikin gidan ta bi bayansa tana kuka, Afeefah kam na bayi har lkcn duk da ta ji fitarsa amma ta kasa fitowa sae kuka take, jin ihun da Jamila tayi yasa ta fitowa da sauri daga bayin ta sakko downstairs, abinda ta gani yasa ta fasa wani ihu da karfi ta karaso falon da gudu jikinta na rawa dae dae lkcn da su Saleem suka shigo falon a rude, bata kai ga karasawa inda yake ba ta ji kafafuwanta sun kasa daukanta lkci daya wani duhu ya mameta kawae ta sulale nn inda take ta fadi kasa da karfi, kawayen Momy ne suka yi kanta da sauri hnkli tashe.
Eeshatullah Goni
[5/22, 07:58] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar👩🏻🌸
By Ashmaad
A gidan Dr Sharif ya kwana ranan Sbda yasan sae can dare drip din xae kare, throughout nyt din operating din laptop kawae yake a dakin Ma'aruf, dake yace Aneesah ta bar wayarta kusa da ita xe kira, Karfe daya da kusan rabi ya kirata, bugu uku ta daga, yace "Srry Neesah na tashe ki koh, ruwan ya kare?" Aneesah tace "lah ba komae Dr" mikewa xaune tayi tana kallon ruwan tace "Saura dan kadan Dr" yace "xae kai minti nawa?" Tace "toh ka shigo mana ka duba Dr" yace "toh gani xuwa" mikewa tayi ta dauki hijab dinta ta sa snn ta lullube Afeefah da ke ta baccinta, da sallama ya shigo dakin yace "Am srry Aneesah na tashe ki" dariya tayi tace "Kai Dr bbu komai" duba ruwan yyi yace "in less than 15 mins xae kare anjima xan dawo" tace "toh shknn" snn ya fita daga dakin, Aneesah ce ta kirasa ganin ruwan ya kare, yana shigowa dakin ya nufi kan gadon yana kallon Afeefah, lkci daya Afeefah ta farka jin an kama hannunta, ta mike xaune tana kallonsa, ya sakar mata murmushi snn ya shiga cire drip din, yana gamawa yace "ki kwanta" ba musu ta koma ta kwanta, yyi ma Aneesah sae da safe snn ya fita dakin.
Washegari Dr Sharif bae boye ma Afeefah yanda suka yi da dad ba, ya kuma yi mmkin ynda bata nuna ta damu ba, hkn yasa yace "Dad yyi maki magana ne?" Girgixa masa kai tayi alamar A'a, ya dan yi shiru snn a hnkli yace "ynxu kin ban go ahead mu yi ynda dad yace?" Sunkuyar da kanta kawae tayi bata ce komae ba, murya can kasa yace "Zainab!" Tace "Uhm" yace "kin yi shiru" a hnkli tace "Naji sir" yace "kin amince?" A kunyace "Ta gyada masa kai," dawowa kusa da ita yyi ya kamo hannunta yana kallonta murmushi dauke fuskarsa yace "Thanks love" Murmushin ita ma tayi a kunyace ta janye hannunta, yace "No more headache ynxu koh" ta gyada masa kai tace "ya daina ynxu" wara ido tayi tace "Sir ina abu me ddin da kace xaka kawo min?" Shima ya wara manyan idonsa yace "Ae na kawo maki" tace "toh ina yake" murmushinsa me kyau yyi mata yana kallonta ya kashe mata ido ya nuna mata pink lips dinsa yace "I had wanted giving yhu a kiss idan na xo jiya, ko in baki ynxu" xaro ido tayi ta Mike da sauri ta bar falon da gudu har tana tuntube, ya bi ta da kallo yana dariya.
Bayan kwana biyu magabatan Dr Sharif suka kawo sadakin Zainab dubu dari biyar da akwatunan lefe saiti Shidda sau biyu, abun ba a magana sae mutum ya gani, don duk kayan akwatunan bbu na bnxa, murna wajen Momy kam ba a magana duk da 'ya yanta nasu ma ba laifi amma ko kadan basu sami shigen na Zainab ba, duk ynda Anty Amina ta so ganin Zainab don har da ita aka kawo lefen kin fitowa tayi daga bayi har suka bar gidan bayan Azahar, bbu abinda Afeefah take tun lkcn sae kuka ta rasa dalilin kukan nata, don ita dae tasan tana son Dr Aliyu Sharif ba kadan ba, sae dae tun daga lkcn da ya kirata ya sanar da ita xuwan iyayen nasa ta kasa samun kwanciyar hknli. Washegari da ya kasance Saturday tana kwance ita kadae daki aka bude kofar dakin, Wanda ta gani tsaye bakin kofar yasa ta saurin mikewa a tsorace.
Eeshatullah Goni
[5/22, 07:58] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸
By Ashmaad
64....
Kasa tashi Afeefah tayi daga xaunen da tayi kan gado tsabar rudewa ga wani rawa da jikinta yake, gnin ya nufota yasa lkci daya karfi ya xo mata ta mike da gudu xata shiga bayi yyi saurin rikota, kuka ssae ta saki jikinta na rawa ta shiga cewa na shiga uku, sun fi minti uku a tsaye amma bata bari sun hada ido ba, bbu abinda take sae kuka har lkcn jikinta na bari, da kyar muryarta na rawa tace "Don Allah kayi hkuri ka kyaleni" kallonta kawae Aliyu yake a sanyaye, kan gado ya nufa da ita suka xauna gefen gadon har lkcn idonsa na kanta, nn ma sun fi minti biyar a xaune a hka, daga karshe ta dago kanta a hnkli tana kallonsa, kallonta shima yake suna hada ido gabanta yyi mugun faduwa barin ynda ta ga ya rame ba kadan ba, ya daura hannunsa me dumi kan shoulders dinta yana girgixa mata kai lkci daya idonsa ya kada ssae, mgna yake son yi amma ya kasa, hkn yasa ya rungumeta ssae ya runtse idonsa, kuka ta shiga yi a hnkli ta kasa janye jikinta daga nasa, saukan hawayensa ta ji a bayanta, ta koma baya da sauri ta daga kai tana kallonsa, gnin hawayen idonsa ta fashe da kuka muryarta na rawa tace "Yayanmu" kamo hannunta yyi yana girgixa mata kai da kyar yace "Kar ki guje ni Zainab, don't plss, da son ki nake rayuwa, son ki a jinina ne, I can't afford loosin yhu, be mine plss ko baxa muyi xaman aure ba na amince just to have yhu by my side I just can't...." kasa ci gaba yyi, ta fada jikinsa tana kuka a sanyaye, ya kankameta muryarsa na rawa yana ci gaba da yi mata magiya, da karfi tace "No! Kai yayana ne ka daina cewa kana sona plss yayanmu, it sound awful ni fa kanwar ka ce, ka manta ni ce little sis dinka, kmr ynda baxa ka iya ce ma su Anty jiddah kana sonsu ba nima kar ka iya ce min hka plss, knn ba daya muke da su ba ko yayanmu," kuka ne ya ci karfinta, shima hawayen yake, duk jikinsa yyi sanyi, janye jikinta tayi daga nasa ta Mike da gudu ta shige bayi tana kuka me tsuma xuciya, Aliyu ya rike kansa da ke juya masa, ya kusa minti biyar xaune daga dakin daga karshe ya Mike da kyar yana ganin jiri ya bar dakin. Ya kusa minti goma a corridor ya kasa sauka downstairs tsabar jirin da yake gani, da kyar daga karshe ya saita kansa ya shiga sakkowa stairs din a hnkli kmr me kirga steps dinsa, har lkcn Momy na falon da wasu kawayenta biyu suna ta shawaran abubuwan da xa suyi biki na gabatowa, Jamila kadae ce a gidan tana girki, su ilham sun fita kai ma kawayensu IV, da kyar ya karaso falon ya xauna, Momy ta bi sa da kallo tace "Har ka fito Ali, sae da ka tasheta koh?" Murmushi ya kirkira ya girgixa mata kai yace "A'a idon ta biyu ma" Momy tace "ta tashi knn, bari Jamila ta fito ta kai ka daki ka ga kayan lefen nata da aka kawo jiya" Aliyu ya daga kai yana kallon Momy kan yace komae Momy tace "Ae Alhmdllh Zainab tayi goshi Ali, nayi xaton yau Zuwairan xata xo ma, don jiya da safe aka kawo, akwatuna goma da kit biyu Ma'sha Allah, sadaki kuma dubu dari biyar ina fatan ka sani" kallonta kawae Aliyu yake lkci daya yana processing abubuwan da take gaya masa, sae da ya daukesa lkci kafin ya gama fahimtar ta, wani irin bugun da xuciyarsa bae taba yi masa ba yaji, lkci daya ya kuma jin kmr an soka masa mashi, dafe kirjin yyi da hannu biyu tsabar axaba da yake masa, Momy ta mike da sauri tana tambayarsa lfya, lkci daya Yaji wani abu me dumi ya taho masa ya shiga kwararowa nn kasa, ba momy ba har bakin nata dake xaune falon a rude suka mike suna salati gnin Aman jini yake, tun kan ya kai kasa momy ta rikesa a rikice tana kwala ma driver da masu gadi kira, Jamila ta fito da sauri jin ana salati da kiran driver ta shigo falon, ihu ta fasa a tsorace ita ma tana kallonsa, lkci daya tayi waje da gudu a rikice, a bakin gate ta ci karo da Saleem jikinta na rawa ta gaya masa abinda ke faruwa da gudu ya nufi cikin gidan ta bi bayansa tana kuka, Afeefah kam na bayi har lkcn duk da ta ji fitarsa amma ta kasa fitowa sae kuka take, jin ihun da Jamila tayi yasa ta fitowa da sauri daga bayin ta sakko downstairs, abinda ta gani yasa ta fasa wani ihu da karfi ta karaso falon da gudu jikinta na rawa dae dae lkcn da su Saleem suka shigo falon a rude, bata kai ga karasawa inda yake ba ta ji kafafuwanta sun kasa daukanta lkci daya wani duhu ya mameta kawae ta sulale nn inda take ta fadi kasa da karfi, kawayen Momy ne suka yi kanta da sauri hnkli tashe.
Eeshatullah Goni
[5/22, 07:58] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar👩🏻🌸
By Ashmaad