Sashe 29
Ya Mace Kyautar Allah Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
39.....
Dariya kawae Amina take tana kallonsu, Dr Sharif yyi murmushi yana kallon Afeefah yace "to gaya min me ya sa ki kuka?" Shiru tayi bata ce komae ba, ya kuma yi mata tambayar, ta daga kai a hnkli tana kallon Amina, sae kuma tayi saurin sunkuyar da kanta, kallon Aminar Dr Sharif yyi yace "ke kika sa ta kuka knn?" Da sauri Afeefah tace "A'a sir bata min komae ba" Amina ta yo waje da ido ta dawo kusa da su ta xauna tana dariya tace "wllh yaya bn mata komae ba tun jiya da ta xo ta ki sake jiki fa," Dr Sharif ya galla mata harara yace "ke din? Kin sake mata fuska ne bare ta saki jiki?" Amina ta xaro ido ta kuma ta saka dariya tace "Ayya yayana ka tambayeta wllh bn mata komae ba jiyan ma da suka xo ban jin ddi ne" hararanta kawae Dr Sharif yake, Afeefah kam murmushi tayi ta sunkuyar da kai a hnkli tace "ni bata min komae ba kawae gida nake son wucewa" Amina ta yi dariya tace "to ka dae ji, in ma na maki wani abun kiyi hkuri Anty Zainab" sae a snn Dr Sharif yyi murmushi, Afeefah ma tayi murmushin cike da jin kunya, Amina ta mike tace "bari in kawo maka abinci big bro" kallon Afeefah kawae Dr sharif yake har lkcn taki dago kanta, Amina ta dawo falon ta dire kulan abincin ta koma ta dauko sauran, da kanta ta shiga xuba masa a plate, daga kai yyi ya kalleta yace "ita ta ci ne?" Amina tace "bata wani ci na kirki ba, breakfast ma ina kula da ita bata yi na kirki ba" spoon ya dauka ya sa a abincin da Amina ta xuba masa ya dauko ya ajiye gaban Afeefah yace "oya start eating ynxu" murmushi tayi hade da girgixa masa kai tace "Um na koshi sir" hararanta yyi yace "C'mon" bata kuma yi masa musu ba, ta dauki spoon din a hnkli, Amina ta xuba masa wani tana murmushi tace "bari in baku waje sir" daukar Fadil tayi tana dariya ta haura sama. Kasa cin abincin Afeefah tayi tsabar yanda yake kallonta ga wani mugun kunyarsa da taji tana ji, murya can kasa yace "Zainab!" Ba tare da ta dago ba tace "um" yace "kunya ta kike ji ne wae?" Gyada masa kai tayi, yyi murmushi ya soma cin abincin sa, ganin taki ci ne yasa yace "to tafi sama ki je ki ci" da sauri ta mike ta dauki abincin ta nufi stairs ya bi ta da kallo. Fitowa Amina tayi jin Afeefah ta bude dakin da take ta shiga dakin tace "har kin gama cin abincin" murmushi Afeefah tayi tace "a nn xan ci" dariya tayi tace "kunyar sir din naki kike" sunkuyar da kai Afeefah tayi da sauri, Amina ta ajiye Fadil kan gado tace "ga Fadil nn toh" juyawa tayi ta fita daga dakin ta koma gun yayanta, kallo ta samesa yana yi tace "yaya ae abincin xae huce" yace "eh jira nake ya huce dama" tace "wae da gske yayana budurwar ka ce Zainab" ba tare da ya kalleta ba yace "gashi na fada gaban ki" murmushi tayi tana kallonsa don har tayi aure bata taba jin yyi maganan mace ba don cewa yake ba su ne gabansa ba, lallai Zainab tayi sa'a, jin tayi shiru yasa Dr Sharif ya daga kai yana kallonta, tayi masa murmushi tace "na taya ka murna yayana, Allah baka Zainab! don yarinya ce me hnkli daga jiya na lura da hkn ga sanin ya kamata" murmushi yyi yace "Ameen ya Allah"
Har karfe uku suna hira da yayanta ya Ma'aruf ya shigo falon, yana dariya yace "Dama ana ganin ka bokan turai, baka da kirki Haiydar ko kira bbu fisabilillah" Dr Sharif yace "ae kai naga kana kiran, ba dae mun baka mata ba dole ka mance mu" dariya Ma'aruf yyi yace "ka ji gori koh, ke Amina kira min Zainab shi ma in basa Kanwata ko xan samu sakat" dariya Amina tayi tace "to ae budurwarsa ce Zainab din" Ma'aruf yace "kai Haba a ina ya san ta? Wae da gske Dr" Mikewa Dr Sharif yyi yana murmushi yace "wnn ba Matsalar ka bace" excusing kansa yyi ya fita don amsa wayarsa, Amina tayi dariya tace "a kano ya san ta" bayani tayi ma Ma'aruf ynda suka hadu da Afeefah, Ma'aruf yyi dariya yace "to in ji kin daina kishi da ita ynxu dae koh? Don kinsan ko ina son Zainab ynxu ya xama dole in bar ma wnda ko auren ma bae taba ba sbda halaccin da yyi min" dariya Amina tayi ta kai masa duka tace "kai dear! hka nace maka ina kishi da ita" yace "ahaf sae dae idan ba Aminar da na sani bace" tayi dariya tace "uhm ae ynxu Zainab ta xama Anty"
Ko da Dr Sharif ya dawo mikewa Amina tayi ta bar masu falon ta haura sama, Ma'aruf yana kallon Dr Sharif yace "ashe dae Kanwata kke so, ya xama dole in maka halacci in sa a baka" Murmushi Dr Sharif yyi yace "Allah sa ku banin dae" Ma'aruf yace "Serious in har da aure kke son ta an gama" Dr Sharif yace "Da aure nake sonta mana" Ma'aruf yace "ka shirya auren ne ynxu?" Dr Sharif ya shafa kansa yace "Ae karatu take ynxu, it won't b fair in katse mata karatun ta" Ma'aruf yyi murmushi yace "ka manta Amina na karatu ku ka bani ita" Dr Sharif yace "hka ne but bn san ko xa ayi mata aure ynxu ba, naga yayyinta mata ma basu yi auren ba" Ma'aruf yace "kai dae ynxu kke son auren ko ba ynxu ba?" Dr Sharif yyi shiru yana kallonsa snn yace "idan xa a bani" Ma'aruf yace "kar ka damu, aurensu ilham nn da 'yan watanni ne, xan yi convincing Abba ya hada gaba daya idan har yhu re jet serious coz nasan halin ka Haiydar" Sauke ajiyar xuciya Dr Sharif yyi yace "wllh da aure nake son Zainab, amma bari in maka tambaya daya, ya ku ke da Zainab? kuma ka gaya min gskyan wani irin dangantaka ne tsakaninta da Aliyu, tace min dad dinsu daya, hka ne?"
Eeshatullah Goni😘😘
[5/22, 07:56] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸
A true life love story
By Ashmaad
Dariya kawae Amina take tana kallonsu, Dr Sharif yyi murmushi yana kallon Afeefah yace "to gaya min me ya sa ki kuka?" Shiru tayi bata ce komae ba, ya kuma yi mata tambayar, ta daga kai a hnkli tana kallon Amina, sae kuma tayi saurin sunkuyar da kanta, kallon Aminar Dr Sharif yyi yace "ke kika sa ta kuka knn?" Da sauri Afeefah tace "A'a sir bata min komae ba" Amina ta yo waje da ido ta dawo kusa da su ta xauna tana dariya tace "wllh yaya bn mata komae ba tun jiya da ta xo ta ki sake jiki fa," Dr Sharif ya galla mata harara yace "ke din? Kin sake mata fuska ne bare ta saki jiki?" Amina ta xaro ido ta kuma ta saka dariya tace "Ayya yayana ka tambayeta wllh bn mata komae ba jiyan ma da suka xo ban jin ddi ne" hararanta kawae Dr Sharif yake, Afeefah kam murmushi tayi ta sunkuyar da kai a hnkli tace "ni bata min komae ba kawae gida nake son wucewa" Amina ta yi dariya tace "to ka dae ji, in ma na maki wani abun kiyi hkuri Anty Zainab" sae a snn Dr Sharif yyi murmushi, Afeefah ma tayi murmushin cike da jin kunya, Amina ta mike tace "bari in kawo maka abinci big bro" kallon Afeefah kawae Dr sharif yake har lkcn taki dago kanta, Amina ta dawo falon ta dire kulan abincin ta koma ta dauko sauran, da kanta ta shiga xuba masa a plate, daga kai yyi ya kalleta yace "ita ta ci ne?" Amina tace "bata wani ci na kirki ba, breakfast ma ina kula da ita bata yi na kirki ba" spoon ya dauka ya sa a abincin da Amina ta xuba masa ya dauko ya ajiye gaban Afeefah yace "oya start eating ynxu" murmushi tayi hade da girgixa masa kai tace "Um na koshi sir" hararanta yyi yace "C'mon" bata kuma yi masa musu ba, ta dauki spoon din a hnkli, Amina ta xuba masa wani tana murmushi tace "bari in baku waje sir" daukar Fadil tayi tana dariya ta haura sama. Kasa cin abincin Afeefah tayi tsabar yanda yake kallonta ga wani mugun kunyarsa da taji tana ji, murya can kasa yace "Zainab!" Ba tare da ta dago ba tace "um" yace "kunya ta kike ji ne wae?" Gyada masa kai tayi, yyi murmushi ya soma cin abincin sa, ganin taki ci ne yasa yace "to tafi sama ki je ki ci" da sauri ta mike ta dauki abincin ta nufi stairs ya bi ta da kallo. Fitowa Amina tayi jin Afeefah ta bude dakin da take ta shiga dakin tace "har kin gama cin abincin" murmushi Afeefah tayi tace "a nn xan ci" dariya tayi tace "kunyar sir din naki kike" sunkuyar da kai Afeefah tayi da sauri, Amina ta ajiye Fadil kan gado tace "ga Fadil nn toh" juyawa tayi ta fita daga dakin ta koma gun yayanta, kallo ta samesa yana yi tace "yaya ae abincin xae huce" yace "eh jira nake ya huce dama" tace "wae da gske yayana budurwar ka ce Zainab" ba tare da ya kalleta ba yace "gashi na fada gaban ki" murmushi tayi tana kallonsa don har tayi aure bata taba jin yyi maganan mace ba don cewa yake ba su ne gabansa ba, lallai Zainab tayi sa'a, jin tayi shiru yasa Dr Sharif ya daga kai yana kallonta, tayi masa murmushi tace "na taya ka murna yayana, Allah baka Zainab! don yarinya ce me hnkli daga jiya na lura da hkn ga sanin ya kamata" murmushi yyi yace "Ameen ya Allah"
Har karfe uku suna hira da yayanta ya Ma'aruf ya shigo falon, yana dariya yace "Dama ana ganin ka bokan turai, baka da kirki Haiydar ko kira bbu fisabilillah" Dr Sharif yace "ae kai naga kana kiran, ba dae mun baka mata ba dole ka mance mu" dariya Ma'aruf yyi yace "ka ji gori koh, ke Amina kira min Zainab shi ma in basa Kanwata ko xan samu sakat" dariya Amina tayi tace "to ae budurwarsa ce Zainab din" Ma'aruf yace "kai Haba a ina ya san ta? Wae da gske Dr" Mikewa Dr Sharif yyi yana murmushi yace "wnn ba Matsalar ka bace" excusing kansa yyi ya fita don amsa wayarsa, Amina tayi dariya tace "a kano ya san ta" bayani tayi ma Ma'aruf ynda suka hadu da Afeefah, Ma'aruf yyi dariya yace "to in ji kin daina kishi da ita ynxu dae koh? Don kinsan ko ina son Zainab ynxu ya xama dole in bar ma wnda ko auren ma bae taba ba sbda halaccin da yyi min" dariya Amina tayi ta kai masa duka tace "kai dear! hka nace maka ina kishi da ita" yace "ahaf sae dae idan ba Aminar da na sani bace" tayi dariya tace "uhm ae ynxu Zainab ta xama Anty"
Ko da Dr Sharif ya dawo mikewa Amina tayi ta bar masu falon ta haura sama, Ma'aruf yana kallon Dr Sharif yace "ashe dae Kanwata kke so, ya xama dole in maka halacci in sa a baka" Murmushi Dr Sharif yyi yace "Allah sa ku banin dae" Ma'aruf yace "Serious in har da aure kke son ta an gama" Dr Sharif yace "Da aure nake sonta mana" Ma'aruf yace "ka shirya auren ne ynxu?" Dr Sharif ya shafa kansa yace "Ae karatu take ynxu, it won't b fair in katse mata karatun ta" Ma'aruf yyi murmushi yace "ka manta Amina na karatu ku ka bani ita" Dr Sharif yace "hka ne but bn san ko xa ayi mata aure ynxu ba, naga yayyinta mata ma basu yi auren ba" Ma'aruf yace "kai dae ynxu kke son auren ko ba ynxu ba?" Dr Sharif yyi shiru yana kallonsa snn yace "idan xa a bani" Ma'aruf yace "kar ka damu, aurensu ilham nn da 'yan watanni ne, xan yi convincing Abba ya hada gaba daya idan har yhu re jet serious coz nasan halin ka Haiydar" Sauke ajiyar xuciya Dr Sharif yyi yace "wllh da aure nake son Zainab, amma bari in maka tambaya daya, ya ku ke da Zainab? kuma ka gaya min gskyan wani irin dangantaka ne tsakaninta da Aliyu, tace min dad dinsu daya, hka ne?"
Eeshatullah Goni😘😘
[5/22, 07:56] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace kyautar Allah👩🏻🌸
A true life love story
By Ashmaad