Sashe 55
Ya Mace Kyautar Allah Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Karfe uku da minti kusan ashirin Dr Faisal ya shiga bedroom din da sallama don cire ma Dr Sharif drip yaga Afeefah kadae ce takure daga gefen gadon tana bacci har lkcn kanta na kan pillow, a xatonsa yana bayi kuma sanin likita ne shi ma ya sa ya juya ya fita duk da yyi mamakin me yasa ya cire drip din bae bari ya kare ba, hudu saura Afeefah ta farka ta mike xaune tana mitsika ido, gnin bata gansa kwance kan gadon ba yasa tayi tunanin ko yana bayi, tana nn xaune har aka kira sllh amma bata ga ya fito ba, Faisal ne ya shigo dakin da Saleem, Saleem ya sakar mata murmushi yace "Mai jinya har kin tashi, ya jikin patient din na ki? Ae Faisal ya ban lbrin baccin ki kika sha" Murmushi kawae tayi a hnkli tace "Ni bn yi bacci ba" Dr Faisal yace "yana bayi ne?" Kai ta gyada masa, saleem yace "to mu je mu yi alwala kan ya fito" har suka dawo dakin xa su masallaci ita bata ga Dr Sharif ya fito ba, Saleem yace "Wae bae fito ba har ynxu" kai ta gyada masa a hnkli, Saleem xae yi magana ya lura bbu wayoyinsa da Atm dake bedside drawer, bayin ya nufa da sauri ya tura ya ga wayam, still yyi a wajen, dae dae nn Dad ya shigo dakin, Saleem ya juya da damuwa fuskarsa yana kallon dad din yace "Dad, Aliyu yyi tafiyarsa fa" mikewa da sauri Afeefah tayi, dad ya kasa daina kallon 'dan nasa fuskarsa dauke da yanayi Mae wuyar fassara, Faisal ma baki ya bude da mmki yace "A condition din nn nasa ya tafi, he can collapse anywhere, shi sae kace ba likita ba hw will he do such, gashi bae bar drip din yyi ko rabi ba" Kuka Afeefah ta shiga yi a rikice, Dad da ya kasa cewa komae ya juya jiki a sanyaye ya bar dakin, Saleem ya bi bayansa hka ma Faisal. Layyukan Dr Sharif dad ya shiga kira ya ji su duk a kashe, hnklinsa ya tashi ssae, gnin xa a tada sllh yasa suka nufi masallaci da su saleem, Da kyar momy ta lallaba Afeefah ta tashi tayi alwala don kuka kawae take, dad na dawowa daga masallaci ya kira Ma'aruf, bae amsa gaisuwar da 'dan nasa ke masa ba yace "Aliyu na gidan ka ne?" Ma'aruf yace "Wani Aliyun dad?" Dad yace "Dr Aliyu" Ma'aruf ya girgixa kai yace "A'a dad rabona da shi tun jiya da yace xae taho gida" katse wayar dad yyi ya dafe kansa ya ma rasa tunanin da xae yi, to ina Aliyu ya tafi cikin daren, kiran Ma'aruf ne ya shigo wayarsa ya dauka Ma'aruf yace "Wani abu ya faru ne dad?" Dad ya sauke ajiyar xuciya yace "Ka taho gida ynxu Ma'aruf" yana fadin hka ya katse wayar ya ajiye, Momy ce ta shigo dakin damuwa dauke fuskarta ta xauna gefen mai gidan nata tace "Ynxu ya xa ayi wnn abun Alhaji?" Dad ya sauke ajiyar xuciya yace "Kai na ya kulle Khadija, Kinga shi ma halin da yake ciki ynxu"
Karfe takwas jirgi yyi set down a Aminu kano, da kyar Dr Sharif mike da taimakon mutumin gefensa suka fito daga jirgin, ba kadan ba mutumin ya tausaya masa ganin condition dinsa, yyi niyan su tafi asibiti daga airport din amma Dr Sharif ya ki, hkn yasa kawae ya sa shi taxi bayan ya gaya masa inda xa shi, dake gidansu sananne ne a Nasarawa me taxin bae tsaya sae an kuma maimata masa ba bayan gaya masa da aka yi a airport, yana isa kantamemen gate din gidan yyi parkin ya juya yana kallon Dr Sharif da idonsa ke lumshe yace "Mun isa yallabae" Dr Sharif ya bude ido a hnkli snn ya bude kofar motar ya fita don an riga an ba drivern kudi tun a airport, Drivern ya rakasa da "Allah ya sauwake" bae iya amsa wa ba ya nufi gate yana hada hanya ya shiga compound dinsu, gida ne me girman gske da ya kayatu da shuke shuke masu ban sha'awa ga parkin lot har biyu side by side, da ka ga gidan kasan naira sun xauna, ikon Allah kadae ya isa da shi babban falonsu, dai dai lkcn da wata kyakkyawar matashiyar mata da baxa ta wuce 48 ba ta shigo falon daga kitchen, da sauri ta karasa tsakiyar falon da mamaki ganinsa tace "Yaushe ka shigo Haiydar, amma..." Makalewa sauran maganganun nata suka yi gnin yanayin 'dan nata, a kidime tace "Meye hka Abba, me ya faru?" Rikesa tayi da sauri tana kallon fuskarsa gnin faduwa yake neman yi ta maxa ta xaunar da shi, duk ta rikice tana tambayarsa daga ina yake me ya faru, barin da taji xafin jikinsa, fadawa kanta yyi ya shige jikinta hawaye na sakko masa ssae yace "Wllh Ummi ina sonta, ina son Zainab, baxan iya rayuwa ba ita ba, kar ku bari a rabani da ita plss" sakin baki tayi tana kallonsa don its vry unusual of him ya bude baki yace yana son mace, rungumesa tayi ssae tace "Wae Zainab kke nufi Abba, wa yace xae raba ka da ita" k'asa bata amsa yyi sae hawaye, hnklinta ya tashi ssae don tasan daga kd yake.
Eeshatullah
[6/29, 06:19] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace Kyautar Allah👩🏻🌸
By Ashmaad
71__72
Teemah ce ta sakko falon xata shiga kitchen, kallo daya tayi masu ta nufi kitchen don idan da sabo ta saba ganinsu hka kai kace shi ne auta a gidan tsabar ynda yake ma Umminsa shagwaba, idan ya fita kuwa baxa ka ce xae yi hkn ba, don he is over gentle, tana isa kofar kitchen tace "saukan yaushe yayana" Ummi tace "Fatima xo kira Dadynku bae da lfya ne, kiyi maxa su taho tare da likita" da sauri ta dawo falon tana kallonsa ya runtse ido jikin Ummin sa har wani rawan sanyi yake, da damuwa tace "Me ya same shi Ummi," bata jira amsa ba ta nufi sama da sauri don dauko wayarta.
Ma'aruf ya rike kanshi bayan dad ya sanar da shi abun da ke faruwa, da kyar ya dago yace "Nasan da kmr wuya dad, yana sonta ssae," Dad ya sauke ajiyar xuciya yace "Ni ynxu nauyin kiran Alhaji Shariff nake, gashi wayoyinsa duk bae xuwa ina kke tunanin xae tafi" Ma'aruf yace "Kano xae koma, amma ka kira don a tabbatar dad" Dad yace "Ni ban iya kira ne, amma bari in sa Hajiyarku ta kira mahaifiyarsa koh?" Ma'aruf yace "Toh shknn" dad yace "Amma ya kke ga xa ayi Ma'aruf? Wae ina ma Aliyu?" Ma'aruf ba tare da ya kallesa ba yace "Ban sani ba dad" wayarsa ya dauka ya kira Saleem yace ya samesa falo, ba a dau lkci ba Saleem ya shigo, dad yace "Aliyu fa, kace xae xo da safe kuma shiru" Saleem yace "Wllh kuwa hka muka yi da shi, gashi ina ta kiran nmbobinsa basa shiga, na kira abokin nasa yace Bae kwana gidansa ba" Dad bae kuma cewa komae ba, Ma'aruf ya mike ya fita daga dakin, Saleem ya bi bayansa. Mikewa dad yyi cikin rashin kuzari ya nufi dakin mum, tana xaune ta sa Afeefah gaba ta ci abinci don kun cin komae tayi, tsaye yyi bakin kofa yana kallonsu, can ya juya ya fita, mikewa tayi ta bi bayansa don tasan magana xae mata, yana kallonta yace "Hajiya Hajarah xa ki kira ki ji ko Aliyu gida ya koma, snn sae ki kira Hajiya Zuwaira ki ji shi ma Aliyun ko gida ya wuce" Mum tace "toh bari in kira" yace "Ita kuma Zainab ta shirya, Ma'aruf ya kai ta airport ta koma gida xae fi," yana kai wa nn ya juya ya nufi falonsa. Ba a dau lkci ba ta shigo falonsa da damuwa tace "Ehh wae gida ya koma Alhaji sae dae ynxu hka wae suna asibiti" shiru kawae dad yyi yana kallonta, ta ci gaba tace "Shima Aliyun gida ya wuce a daren jiya, su ma kuma suna asibiti jikinsa ya tashi" Dad ya daga kai yana kallonta, ta girgixa kai tace "Da xa ka ji ta nawa Alhaji da kawae Zainab ta ci gaba da karatun ta har Allah ya fito mata da nagari, Amma kada ka ba ko wanne cikinsu" kasa cewa komae yyi ta mike tayi ficewarta, ba a dau lkci ba Ma'aruf ya shigo falon yace "Ynxu xan kai ta airport din dad ko sae anjima?" Dad yace "ka bari Gobe da safe ka kai ta, bata da nutsuwa ynxu" shiru yyi na dan lkci snn ya daga kai yana kallon dad dinsa yace "Dad a gani na da kawae kar ka ba kowa Zainab cikinsu don akwae matsala, kawae Allah ya fito mata da wani mijin nagari hkn xae fi" jin dad bae ce komae ba yasa ya mike ya fita.
Karfe takwas jirgi yyi set down a Aminu kano, da kyar Dr Sharif mike da taimakon mutumin gefensa suka fito daga jirgin, ba kadan ba mutumin ya tausaya masa ganin condition dinsa, yyi niyan su tafi asibiti daga airport din amma Dr Sharif ya ki, hkn yasa kawae ya sa shi taxi bayan ya gaya masa inda xa shi, dake gidansu sananne ne a Nasarawa me taxin bae tsaya sae an kuma maimata masa ba bayan gaya masa da aka yi a airport, yana isa kantamemen gate din gidan yyi parkin ya juya yana kallon Dr Sharif da idonsa ke lumshe yace "Mun isa yallabae" Dr Sharif ya bude ido a hnkli snn ya bude kofar motar ya fita don an riga an ba drivern kudi tun a airport, Drivern ya rakasa da "Allah ya sauwake" bae iya amsa wa ba ya nufi gate yana hada hanya ya shiga compound dinsu, gida ne me girman gske da ya kayatu da shuke shuke masu ban sha'awa ga parkin lot har biyu side by side, da ka ga gidan kasan naira sun xauna, ikon Allah kadae ya isa da shi babban falonsu, dai dai lkcn da wata kyakkyawar matashiyar mata da baxa ta wuce 48 ba ta shigo falon daga kitchen, da sauri ta karasa tsakiyar falon da mamaki ganinsa tace "Yaushe ka shigo Haiydar, amma..." Makalewa sauran maganganun nata suka yi gnin yanayin 'dan nata, a kidime tace "Meye hka Abba, me ya faru?" Rikesa tayi da sauri tana kallon fuskarsa gnin faduwa yake neman yi ta maxa ta xaunar da shi, duk ta rikice tana tambayarsa daga ina yake me ya faru, barin da taji xafin jikinsa, fadawa kanta yyi ya shige jikinta hawaye na sakko masa ssae yace "Wllh Ummi ina sonta, ina son Zainab, baxan iya rayuwa ba ita ba, kar ku bari a rabani da ita plss" sakin baki tayi tana kallonsa don its vry unusual of him ya bude baki yace yana son mace, rungumesa tayi ssae tace "Wae Zainab kke nufi Abba, wa yace xae raba ka da ita" k'asa bata amsa yyi sae hawaye, hnklinta ya tashi ssae don tasan daga kd yake.
Eeshatullah
[6/29, 06:19] Umar Dalha: 🌸👩🏻 'Ya mace Kyautar Allah👩🏻🌸
By Ashmaad
71__72
Teemah ce ta sakko falon xata shiga kitchen, kallo daya tayi masu ta nufi kitchen don idan da sabo ta saba ganinsu hka kai kace shi ne auta a gidan tsabar ynda yake ma Umminsa shagwaba, idan ya fita kuwa baxa ka ce xae yi hkn ba, don he is over gentle, tana isa kofar kitchen tace "saukan yaushe yayana" Ummi tace "Fatima xo kira Dadynku bae da lfya ne, kiyi maxa su taho tare da likita" da sauri ta dawo falon tana kallonsa ya runtse ido jikin Ummin sa har wani rawan sanyi yake, da damuwa tace "Me ya same shi Ummi," bata jira amsa ba ta nufi sama da sauri don dauko wayarta.
Ma'aruf ya rike kanshi bayan dad ya sanar da shi abun da ke faruwa, da kyar ya dago yace "Nasan da kmr wuya dad, yana sonta ssae," Dad ya sauke ajiyar xuciya yace "Ni ynxu nauyin kiran Alhaji Shariff nake, gashi wayoyinsa duk bae xuwa ina kke tunanin xae tafi" Ma'aruf yace "Kano xae koma, amma ka kira don a tabbatar dad" Dad yace "Ni ban iya kira ne, amma bari in sa Hajiyarku ta kira mahaifiyarsa koh?" Ma'aruf yace "Toh shknn" dad yace "Amma ya kke ga xa ayi Ma'aruf? Wae ina ma Aliyu?" Ma'aruf ba tare da ya kallesa ba yace "Ban sani ba dad" wayarsa ya dauka ya kira Saleem yace ya samesa falo, ba a dau lkci ba Saleem ya shigo, dad yace "Aliyu fa, kace xae xo da safe kuma shiru" Saleem yace "Wllh kuwa hka muka yi da shi, gashi ina ta kiran nmbobinsa basa shiga, na kira abokin nasa yace Bae kwana gidansa ba" Dad bae kuma cewa komae ba, Ma'aruf ya mike ya fita daga dakin, Saleem ya bi bayansa. Mikewa dad yyi cikin rashin kuzari ya nufi dakin mum, tana xaune ta sa Afeefah gaba ta ci abinci don kun cin komae tayi, tsaye yyi bakin kofa yana kallonsu, can ya juya ya fita, mikewa tayi ta bi bayansa don tasan magana xae mata, yana kallonta yace "Hajiya Hajarah xa ki kira ki ji ko Aliyu gida ya koma, snn sae ki kira Hajiya Zuwaira ki ji shi ma Aliyun ko gida ya wuce" Mum tace "toh bari in kira" yace "Ita kuma Zainab ta shirya, Ma'aruf ya kai ta airport ta koma gida xae fi," yana kai wa nn ya juya ya nufi falonsa. Ba a dau lkci ba ta shigo falonsa da damuwa tace "Ehh wae gida ya koma Alhaji sae dae ynxu hka wae suna asibiti" shiru kawae dad yyi yana kallonta, ta ci gaba tace "Shima Aliyun gida ya wuce a daren jiya, su ma kuma suna asibiti jikinsa ya tashi" Dad ya daga kai yana kallonta, ta girgixa kai tace "Da xa ka ji ta nawa Alhaji da kawae Zainab ta ci gaba da karatun ta har Allah ya fito mata da nagari, Amma kada ka ba ko wanne cikinsu" kasa cewa komae yyi ta mike tayi ficewarta, ba a dau lkci ba Ma'aruf ya shigo falon yace "Ynxu xan kai ta airport din dad ko sae anjima?" Dad yace "ka bari Gobe da safe ka kai ta, bata da nutsuwa ynxu" shiru yyi na dan lkci snn ya daga kai yana kallon dad dinsa yace "Dad a gani na da kawae kar ka ba kowa Zainab cikinsu don akwae matsala, kawae Allah ya fito mata da wani mijin nagari hkn xae fi" jin dad bae ce komae ba yasa ya mike ya fita.