← Book details Hamdah Part 4 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 1 OF 93

Sashe 1

Hamdah Part 4 Complete Hausa Novel · about 6 min read

馃尯 *HAMDAH* 馃尯
*WASA FARIN GIRKI!!*鉁

*NA*
*RASHEEDA S DIRECTOR*

_(Book 4)_

_(Bismillahirrahmanurrahim.) Alhamdulillah ina yiwa Ubangiji buwayi gagara misali godiya da ya kuma bani iko a karo na uku nakuma dawowa domin kawo muku cigaban labarin HAMDAH ina rokon Allah ya bani ikon kammala shi lafiya馃憦馃徎_

(Afwan a karshen book 2 nasaka (After 1 year)
I'm so sorry typing ero ne馃憣馃徎)

Littafin na siyar wa ne ki biya ki karan ta.
domin biyan ku蓷in littafin sai ka-ki tuntu蓳i wannan number 08034690723

馃吙锔?1

Bayan wani lokaci.
Tuni ai kin hajji ya karato gamasu niyya tuni aka fara shirye-shiryen tafiya ai kin hajji. kan kace me kasar Saudiyya tacika tayi makil da al'ummar Musulmi.
yanzu bama samun wani zama kullum muna hanyar zuwa bautar Ubangiji, ba dare ba rana kullum Bappa na tasani gaba wani sa'in tare muke tafiya da su Naseem da Nasmah,wani sa'in kuma na barsu wa Mammaa mahaifiyar Ukhtee kawata da nayi anan cikin masarautar Saudi jika ga Masarautar Saudi. dan tare muke tafiya da Ukhtee ita kuma Mammaa ciwon kafa ke damun ta bana bazata samu daman fita afara aikin hajji da itaba.
acewar ta sai an zurfafa ibada sosai kan lokacin Abdul Malik yayan Ukhtee da yake karatu can jami'ar Madina yashigo zai fita da ita guraren ibada a kan keken zama irin na masu ciwon kafa. kasan cewar na yaye su Nasmah kuma suna cin komai gashi sun saba da matar sosai, shi yasa wahalar su ta 蓷anyi min sauki ko zamu fita ban cika tafiya da suba....
cikin yarda da buwayar Ubangiji aka kamla ai kin hajji na wannan shekaran lafiya.鈽?
tuni mahajjata suka fara komawa kasashen su,nan muma muka fara shiri damin ko mawa kasar mu.
ana gobe jirgin mu zata 蓷aga. tun safiyar ranar jama'ar dake cikin masarautar sukayi ta zuwa sallamar mu. duk wan da yazo sai ya nuna baison tafiyar mu wasu ga fuskokin su wasu kuwa sai sun kai ga furtawa. Ukhtee da Mammaa da tun safiyar ranar muke tare da su a side 蓷in mu,
suka tirje wai sam sai dai Bappa ya barni a nan, ai ko nan kowa yace ya barni shi ya tafi bayan wani lokaci sai na koma.
ni dai dariya kawai nake binsu da shi, sai dai zuwa yanzu jikina yayi sanyi ganin yan da Ukhtee take kuka.
bilhakki ta rungume Nasmah tana fa蓷in bazan tafi ba.
Bappa ko ido yake binsu da shi cike da mamakin ganin zunzurutun kauna gun wa蓷an nan larabawan.
ana cikin haka kiran Mahmoud ya shigo wayar Bapp.
nan yake sanar wa Bappa yasami masaniya daga shugaban kasar mu anfara duk ayyukan dana lissafa kuma bazai 蓷au wani lokaci ba insha Allah za'a gama,
Bappa yayi fatan alheri kana yakashe wayar.
koda naji labarin daga bakin Bappa nayi matukar mamaki dan ni har yau ganin abun nake kamar wasa bazai yiwu ba.
Bappa ya mai da hankalin sa kan mutanen da suke cikin parlour'n, abun da ya lura shine suna matukar son ba'i musamman wata kabilar, bugu da kari wan da Allah ya 蓷aukaka a cikin su, babu garin da zai waye wasu daga wasu unguwanni daban-daban wasu kuma daga 蓷an garuruwan dake gefen gari basu shigo ganina ba, na zamo abun kallo da hira a gurin su, haka zasuyi ta hotuna da ni da su Naseem.
numfashi Bappa ya sauke ganin gabaki 蓷ayan su kalma guda suke nanatawa..
dun dole Bappa ya amsa musu badun yaso ba da shara蓷in zasu sako ni a jirgi nan da 蓷an kwanaki ka蓷an.
ai kuwa ihun murna Ukhtee ta sake ta rungume ni tana sunbata. gaba ki 蓷aya parlour'n yakaceme da murna...
washegari da misalin karfe 4 na asuba jirgin su Bappa ya 蓷aga suwa kasar mu ta gado wato Nigeria鈽?.
kafin ya tafi sai da yayi ta min nasihohi da jan hankali mai ratsa jiki..
tun da Bappa ya koma kusan kullum sai munyi waya ta wayar Ukhtee har da su Inna wuro.
Alhmdllh bazan ce komai ba game da zamata anan cikin masarautar Saudi batun samin kula da tarairaya ni da 拼a拼ana kuwa ba'a magana...

A can kasar Nigeria cikin garin Bauchi state.

Na'ima ce da kawar ta Raliya,tafe cikin mota suka 蓷au hanyar wani asibiti dake nan cikin G.R.A wan da shine Na'imar ke zuwa awo.
Raliya ke jan motar Na'ima na zaune a gefen mai zaman banza.
Raliya ta 蓷an muskuta ta dubi kawar tata kana ta mai da idanun ta kan titi tare da fa蓷in
"Aminiya yanzu yanda kika tsaran nan kina ganin hakan zai yuwu kuwa baza'a sami wata matsala ba dai ko?".
Na'ima tasauke numfashi tare da gyara zaman ta cikin karfafawa da gaskata muradin ta tace "Kada ki damu aminiya Nice fa Na'ima baza'a sami wata matsala ba tabbas zai yiwu zai yiwu, yau 蓷in nan kuwa zan haihu, Raliya ina cikin ha蓷ari dole ne kawai na ai watar da hakan, kinsan kuwa jiya da daddare muna kwance da SALEEM ya蓷aga rigata yana duban cikin yace shi har yanzu baya ganin garman cikin ciki wata 7 amma har yanzu bai taso ba,
kin san me yafi firgitani kuwa?".
tayi tambayar tana duban Raliya.
Raliya ta girgiza kai cikin takai ci taci gaba da fa蓷in
"Aminiya sunan wancan 蓳atacciyar yarin yar, ya kira min har da min misali da ita, wai lokacin da take da ciki bai cika wata hu蓷u bama amma ya蓷an taso".
ido Raliya ta waro tace
"What! ya akayi har ya iya tunota? to gaskiya kawata kada kiyi wasa".
Na'ima cikin damuwa da bakin cikin tuno da HAMDAH da SALEEM yayi tace
"Shiyasa nake son bin duk wata kofar da zaibi ya tuno da wancan banzar 蓳atacciyar da ko a muce ko a raye oho, duk wata kofar zanbi na toshe duk da nasan bayida wani kata蓳us, ko da ya tuno tan ma, amma ni kwata-kwata bana son na rikajin kwatankwacin irin sunan ta a bakin sa,
bakiji abun da boka yace min ba, yana son yara sosai hakan zai iya yin tasiri wajen rika tuno ta da ita da abun da ke cikin ta duk da hakan ba wani abun damuwa bane amma ni dai sam bana son jin kalmar sunan ta kan la蓳蓳an sa,
to ko yau da safen nan ma muna kwance dashi ya蓷aga rigata yana shafa cikin yace wai anya abun da ke cikin nan yana da lafiya kuwa shi baya ganin yana girma,
nace masa ai jikina yabi Allah ya taimaka ma ina da tumbi,ke nifa kullum a narka abinci nake aciki na in kika ga abincin da nake ci yanzu wai dun kawai tumbi na ya kara girma,
yanzu Raliya cikin nan wata 7 ne yana daf da shiga wata 8 yazama dole na 蓷au mataki in ba hakaba komai zai iya 蓳aci,
kin ga wancan hatsabibiyar kanwar tasa Rafee'at ranar da muka ha蓷u a gidan su har habai ci take min wai mai cikin tuwo, ni har na fara zargin ko ta gane ne".
Raliya ta saki dariya har tana dukan sitiyarin motar tana fa蓷in
"Ai wannan Rafee'at 蓷in shegiyar gaske ce sai ana taka mata burki".

dai-dai nan suka isa get 蓷in asibitin, hon Raliya tayi mai tsoron bakin get 蓷in yawan gale musu get.
Chapter 1 · 0% Book details