Sashe 96
Tantiriya A Gidan Yari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A lokacin kuwa Spark ya tashi Naila da wuri yace kije a ramawa kura aniyarta kiyi girki na kaiwa Mummy,Naila Dan kanta taji Yana ciwo ko Bata fi 8days ba a gidan miji wai tace kaji kaina na ciwo ko ciki ne Dani,na fara laulayi,Spark yace ta Allah ba taki ba yaushe naci amarcin da zaki samu ciki me nayi ma,Naila tace ai zamu gani na kusa fara period, Innalillahi wa Innailayhirrajun daina fada min bakin labari,akan kiyi period ai gwara ace cikin kika samu yanda zan samu Bado lafiya,dawo ciki ne Dake Allah ya raya,dariya tayi tace 3days nake yi ai ba dadewa,Naila murna take ko banza ta Dan huta duk da ta fara Dan Jin dadin amma tana Jin zafin ma ba yawa gwara ta huta,girki taje ta shiryawa Mummy,Spark ya shirya cikin 3qutr da Yar riga ya karba,Naila tace zan bika yace no yanzu zan dawo fa,ki zauna na dawo muci abincin ko? tace ae tare da zama a kujera,kiss ya manna mata ya fice,Yana fita Naila ta jawo wayarta ta kira Beauty.
Beauty tana kitchen Mohsin ya fita aiki,Naila tace ya ake ciki ke,Beauty tace kalau Ina fada miki anyi gaba da shegiyar saki uku igiya ta kare ba saura,yanzu harka nake,Kinga yanda yake ji Dani kamar kwai,Naila tace dama ni na fada tuni na Dade da sakin Hanan amma ta makale,yanzu nasan kayan Yar banza sun Sha fitsarin yara.
Beauty tace naji Naila kina dariya kamar da magana a bakinki,Naila tace ance ba kyau fada an hanani amma daga wannan bazan sake fada ba,bazan sake fadar sirrinmu ba tunda babu kyau,daga wannan na daina shine na karshe,Ina fada miki Hallare dai,Beauty tace ae mutuniyarki kuwa ya akayi? Naila tace Hallare an waye anyi clean yanzu Hallare ta fara hankali,jiya sai naji abu kamar daga sama in fada miki Dadi dadi dadi,Beauty ta dinga dariya tace dama na fada miki ai ni yanzu bana so ma yayi nesa dani,Naila a'a duniya sabuwa tamu na gode da na hadu dake Jamilu gashi na auri Yayanki me Hallare duk gardi.
Naila tayi dariya tace wlh karki bari yaji kina fada min Hallarensa da gardi idan ba sai yazo ya dinga min bala'i ba,Beauty tayi dariya tace wayyo Hallare dadi,Naila tace ahhhh ke abin naki yayi yawa,Beauty ta sake shekewa da dariya tace jira nake ya dawo wlh, Naila tace bari na hada kiran da Chika mu tayar mata da hankali.
Chika suka hada kiran da ita tayi joining lokacin Chika a dakin Misam bacci ya kwashe ta jiya,sai ya tasheta ta koma bed din shi ya fice ya koma daya dakin a can ya kwana,tana kwance ya Sha wanka Yana kamshi ya shugo dakin ya zauna a kujera tare da sawa a kawo mata breakfast.
An kawo kenan su Naila suka kira ta,tana dagawa tace amare,Beauty tace Allah sarki Ina Jin tausayin ki,ba Hallare ba komai,Chika ta saci kallon Misam Dake danna waya,tana so tayi magana ba dama ita yanzu tsoronsa take ji kar ya taba mata kirji taga kwallon shege ne,tace Uhum ba komai Allah zai kawo min tawa,Naila tace ke munafuka a Ina kike ne kin kasa magana,Chika tace Ina gida,duk yanda suka Kai ga son Chika tayi magana ta kasa tayi mukus,sai da tace Allah ya nuna mana lokacin,suna ta tsula iskanci daga tace uhm sai Allah ya kaimu,Misam Yana Gani yasan wata maganar ake mata sabo da shi taki magana,Yace da Abaya ne da yanzu ta fada min abinda taga dama,da yanzu ta yi min fitsara,yanzu kuwa Dana lallatse ta gashi ta kiyaye ni,tana sake min iskanci zan sake tabawa ko banza naji dadi,har so yake Chika ta Masa rashin kunya amma taki yi Dan ya samu hanyar latse ta amma taki yi Sam Sam.
Su Naila suna cikin hirar Hallare Mohsin ya dawo karaf a kunnensa yaji Beauty tace Naila kinji sweet Allah na zaci suma nayi,Yana zuwa ya karaso ya fisge wayar,yace hello,Naila tace na shiga uku Yaya ne Kai da ka tafi aiki me ka dawo yi gida,ubanki na dawo yi Naila wlh zaki ci ubanki,wato baki da hankali ko shine kika kira matata kina koya mata zancen banza,Naila tace wato ni bani da gata tazo tana lalatani zaka ce nice nake koya mata sabo da nice shegiyarka,Yace kin girme ta,a ciki wa zai koyawa wani,ke kina da kunya ne dama,riga ta gama lalataki shegen Baki kamar rariya ke a duniya baki da sirri komai sai kin fada kenan,Dariya Naila tayi tace ai dai nace daga wannan shine na karshe nayi hankali Kuma babu kyau na daina fada daga yanzu na daina,Kuma ma ai yabo nayi ba zagin Hallaren nayi ba bare kace Ina Hana Spark,ni yanzu Yaya ko kace na Hana shi yaushe zan hana,wlh zan iya gaba da Kai akan haka,dariya Mohsin ya boye kawai Dan Naila yasan kafin ta shiryu ta daina sakin baki sai an Sha fama a haka ta girma.
Wayar ya kashe ya juyo kan Beauty Yana mata fada amma Beauty ta dinga girgiza Boobs tana a girgiza kwankwaso kwasokwaso,Mohsin sai ya dawo wani Dolo shike nan Kuma sai yayi mukus ya jawota jikinsa,tace me ya dawo da Kai ne yanzu? Yace Bado,shi na dawo a bani na koma,daukanta yayi sai bedroom.
Spark kuwa har gidan auren Mummy yaje,shi tunda yaga gidan yaga Bai ci ace Baseeru ne zai iya Gina gidan ba a ransa yace Allah yasa dai Mummy ba buhun kusa ta auro ba,kudi basu da kama,yayi parking aka nuna Masa part din Mummy,Suna bedroom ita da Baseeru tana tatse Baseeru wahala ta ishe shi,karfinsa ya kare Allah ya taimake shi Spark yazo yana ta knocking har ya gaji ya shiga palon,Yana shiga yaga Baseeru ya sakko daga sama da gudun bala'i ya fada kitchen a guje Yana rike da wandonsa Yana gudu Yana kokarin daura tazugen sa,Ya hada gumi ya Jigata Yana Nish,i ya bude fridge ya zaro robar ruwan Sanyi ya balle ya kafa a bakinsa kwat kwat kwat harda matse robar ruwan bai sauke ba sai da ya shanye tas ya ajiye Yana Nishi,Yana furta wayyo Allah wayyy wayyy....zata kashe ni,Spark Yana jinsa dariya ta kusa kashe Spark.
Zama Yayi ya harde Yana latsa waya sai ga Mummy taci kwalliya ta fito palon taga Spark, tace Dan iskanci zaka zo baza ka fada min ba,Spark ya kurawa Mummy Ido har ta zauna Yana kare mata kallo,tace uban me kake kallo a jikina,dariya ya fara yana rufe bakinsa da hannu,tsaki ta ja tace me ka kawo min? yace Naila ce tace bari mu ramawa kura aniyarta,muma kin mana a first night kema a thousand Night sai mu rama miki,tace kaji da shi,Ina Alhaji ya shiga ne? Alhaji.....Alhaji..Alhaji tana kwalawa Baseeru kira,Spark yace Alhaji Manya,tace wlh zan Saba Maka Spark ubanka ne fa,kamar mahaifinka ne,yace wlh ba kamar mahaifina bane bana sonsa bazan karba ba,mijinki dai amma ni ba ubana bane ya isa ya haifeni,to kuwa sai ka rusuna ka gaisar da shi,yace ai ni ko ku Kun San sai naga dama nake gaisuwa badan yanzu bama da nayi aure Amaryata tana ta nuna min rayuwa tana bani tarbiyya a bed ta Ina nake kula ku,yanzu ne nake hankali Ina nutsuwa,au itace ma take baka tarbiyyar? Spark yace ahhh itace, jam'i akan lokaci rannan ma da Liman bwai zo ba ni na ja Sallah,duk Tarbiyyar Amarya ce,Kuma tafi iyawa,tafi iya bada tarbiyya dan ni nafi Jin maganar ta,wato itace ta Isa da Kai? Yace kamar dai hakan,dariya tayi tace Allah ya shirye ka,bani abincin ta janye gabanta.
Baseeru ne ya fito daga kitchen ba riga sai yanzu yaji kunya da yaga Spark,Spark yana sani yace Babaaa....harda shagwaba,Baseeru yace Na'am Danaaaaaaa.......shima ya fada harda ja a karshe,Spark a ransa yace lallai wannan kwallo ne,Hannu Baseeru ya mika Masa suka gaisa,Spark yace Yaya Mummyn tawa, Mummy tace tashi ka tafi gidanka wannan wanne irin rashin mutunci ne,sa'anka ne,Baseeru yace easy easy ba yiwa yara haka,su yara da dabara da lallashi ake bi da su,yaran namu na yanzu basa ji,sai addua fada da zagi ba shine ba yaron nan Spark ki dinga binsa a hankali,wani bakin ciki ya kama Spark ransa ya baci matuka abinda Baseeru yace Masa shine yaron ma,da aurensa da komai,Nan take ya dawo asalin Spark dinsa kamar bai taba dariya ba,ya mike yace Mummy warn your Husband,warn him Ina da matata ko bani da mata nafi karfin yace min yaro,Mummy taji tsoro Bata son fushin Spark ko kadan shi yasa ta lalata shi a haka da ransa ya baci sai taji tsoro ta fara lallaba shi dole yaro ya dinga abinda yaga dama,yace nifa Mummy ba rashin kunya nazo yi miki ba sometimes Ina yin Abu ne da kawai na miki wasa watarana Kuma kune kuke bani haushi Kuma shiga gonata Ina muku rashin kunya,ni Kun San halina indai za a shiga gonata ni gaskiya baza a ji dadi ba amma idan aka kyale ni sai a zauna lfy,Mijinki ne Kuma ai na gaida shi sabo da nazo na gaida ki da shi nazo amma Kuma sai ya ce min yaro da aure na magidanci da ni,da iyalina,abinda yake yi nima in na koma zanyi sai nayi Wanda ya fi nasa nasan na fishi jarumtar shine zai ce min yaro, ya juya zai fice Mummy zata bishi Baseeru ya riketa yace kyale Dan banza ya tafi ,yace Dan ubanka kafinl ruwa gudu wato baza ayi Maka fada ba,to wlh baka isa ba ni tarbiyya zan baka idan Iyayenka sun kasa ni zan iya da Kai,bazan auri uwarka Ina gani ka lalace ba, Spark Yana jin Baseeru yana Masa fada harda zaginsa,Spark yace yaci darajar Mummy wlh da sai na daure shi..
Naila ganinsa tayi ya dawo ransa a bace,tace me ya faru? ka fita normal ka dawo da bacin Rai,waye ya taba min mijina,Spark yace share kawai,Kunun Aya ta kawo Masa da ta hada ya dau Sanyi ya Sha Madara,tana bashi a baki tana shafa gemunsa Spark sai ya warware ya manta ma da bacin ran ta sashi a gaba tana ta Masa hira tana Masa abin dariya bai ma San ya fara dariya ba,kwanciya yayi a jikinta suna ta hirarsu ta masoya cike da so da kauna.
Beauty tana kitchen Mohsin ya fita aiki,Naila tace ya ake ciki ke,Beauty tace kalau Ina fada miki anyi gaba da shegiyar saki uku igiya ta kare ba saura,yanzu harka nake,Kinga yanda yake ji Dani kamar kwai,Naila tace dama ni na fada tuni na Dade da sakin Hanan amma ta makale,yanzu nasan kayan Yar banza sun Sha fitsarin yara.
Beauty tace naji Naila kina dariya kamar da magana a bakinki,Naila tace ance ba kyau fada an hanani amma daga wannan bazan sake fada ba,bazan sake fadar sirrinmu ba tunda babu kyau,daga wannan na daina shine na karshe,Ina fada miki Hallare dai,Beauty tace ae mutuniyarki kuwa ya akayi? Naila tace Hallare an waye anyi clean yanzu Hallare ta fara hankali,jiya sai naji abu kamar daga sama in fada miki Dadi dadi dadi,Beauty ta dinga dariya tace dama na fada miki ai ni yanzu bana so ma yayi nesa dani,Naila a'a duniya sabuwa tamu na gode da na hadu dake Jamilu gashi na auri Yayanki me Hallare duk gardi.
Naila tayi dariya tace wlh karki bari yaji kina fada min Hallarensa da gardi idan ba sai yazo ya dinga min bala'i ba,Beauty tayi dariya tace wayyo Hallare dadi,Naila tace ahhhh ke abin naki yayi yawa,Beauty ta sake shekewa da dariya tace jira nake ya dawo wlh, Naila tace bari na hada kiran da Chika mu tayar mata da hankali.
Chika suka hada kiran da ita tayi joining lokacin Chika a dakin Misam bacci ya kwashe ta jiya,sai ya tasheta ta koma bed din shi ya fice ya koma daya dakin a can ya kwana,tana kwance ya Sha wanka Yana kamshi ya shugo dakin ya zauna a kujera tare da sawa a kawo mata breakfast.
An kawo kenan su Naila suka kira ta,tana dagawa tace amare,Beauty tace Allah sarki Ina Jin tausayin ki,ba Hallare ba komai,Chika ta saci kallon Misam Dake danna waya,tana so tayi magana ba dama ita yanzu tsoronsa take ji kar ya taba mata kirji taga kwallon shege ne,tace Uhum ba komai Allah zai kawo min tawa,Naila tace ke munafuka a Ina kike ne kin kasa magana,Chika tace Ina gida,duk yanda suka Kai ga son Chika tayi magana ta kasa tayi mukus,sai da tace Allah ya nuna mana lokacin,suna ta tsula iskanci daga tace uhm sai Allah ya kaimu,Misam Yana Gani yasan wata maganar ake mata sabo da shi taki magana,Yace da Abaya ne da yanzu ta fada min abinda taga dama,da yanzu ta yi min fitsara,yanzu kuwa Dana lallatse ta gashi ta kiyaye ni,tana sake min iskanci zan sake tabawa ko banza naji dadi,har so yake Chika ta Masa rashin kunya amma taki yi Dan ya samu hanyar latse ta amma taki yi Sam Sam.
Su Naila suna cikin hirar Hallare Mohsin ya dawo karaf a kunnensa yaji Beauty tace Naila kinji sweet Allah na zaci suma nayi,Yana zuwa ya karaso ya fisge wayar,yace hello,Naila tace na shiga uku Yaya ne Kai da ka tafi aiki me ka dawo yi gida,ubanki na dawo yi Naila wlh zaki ci ubanki,wato baki da hankali ko shine kika kira matata kina koya mata zancen banza,Naila tace wato ni bani da gata tazo tana lalatani zaka ce nice nake koya mata sabo da nice shegiyarka,Yace kin girme ta,a ciki wa zai koyawa wani,ke kina da kunya ne dama,riga ta gama lalataki shegen Baki kamar rariya ke a duniya baki da sirri komai sai kin fada kenan,Dariya Naila tayi tace ai dai nace daga wannan shine na karshe nayi hankali Kuma babu kyau na daina fada daga yanzu na daina,Kuma ma ai yabo nayi ba zagin Hallaren nayi ba bare kace Ina Hana Spark,ni yanzu Yaya ko kace na Hana shi yaushe zan hana,wlh zan iya gaba da Kai akan haka,dariya Mohsin ya boye kawai Dan Naila yasan kafin ta shiryu ta daina sakin baki sai an Sha fama a haka ta girma.
Wayar ya kashe ya juyo kan Beauty Yana mata fada amma Beauty ta dinga girgiza Boobs tana a girgiza kwankwaso kwasokwaso,Mohsin sai ya dawo wani Dolo shike nan Kuma sai yayi mukus ya jawota jikinsa,tace me ya dawo da Kai ne yanzu? Yace Bado,shi na dawo a bani na koma,daukanta yayi sai bedroom.
Spark kuwa har gidan auren Mummy yaje,shi tunda yaga gidan yaga Bai ci ace Baseeru ne zai iya Gina gidan ba a ransa yace Allah yasa dai Mummy ba buhun kusa ta auro ba,kudi basu da kama,yayi parking aka nuna Masa part din Mummy,Suna bedroom ita da Baseeru tana tatse Baseeru wahala ta ishe shi,karfinsa ya kare Allah ya taimake shi Spark yazo yana ta knocking har ya gaji ya shiga palon,Yana shiga yaga Baseeru ya sakko daga sama da gudun bala'i ya fada kitchen a guje Yana rike da wandonsa Yana gudu Yana kokarin daura tazugen sa,Ya hada gumi ya Jigata Yana Nish,i ya bude fridge ya zaro robar ruwan Sanyi ya balle ya kafa a bakinsa kwat kwat kwat harda matse robar ruwan bai sauke ba sai da ya shanye tas ya ajiye Yana Nishi,Yana furta wayyo Allah wayyy wayyy....zata kashe ni,Spark Yana jinsa dariya ta kusa kashe Spark.
Zama Yayi ya harde Yana latsa waya sai ga Mummy taci kwalliya ta fito palon taga Spark, tace Dan iskanci zaka zo baza ka fada min ba,Spark ya kurawa Mummy Ido har ta zauna Yana kare mata kallo,tace uban me kake kallo a jikina,dariya ya fara yana rufe bakinsa da hannu,tsaki ta ja tace me ka kawo min? yace Naila ce tace bari mu ramawa kura aniyarta,muma kin mana a first night kema a thousand Night sai mu rama miki,tace kaji da shi,Ina Alhaji ya shiga ne? Alhaji.....Alhaji..Alhaji tana kwalawa Baseeru kira,Spark yace Alhaji Manya,tace wlh zan Saba Maka Spark ubanka ne fa,kamar mahaifinka ne,yace wlh ba kamar mahaifina bane bana sonsa bazan karba ba,mijinki dai amma ni ba ubana bane ya isa ya haifeni,to kuwa sai ka rusuna ka gaisar da shi,yace ai ni ko ku Kun San sai naga dama nake gaisuwa badan yanzu bama da nayi aure Amaryata tana ta nuna min rayuwa tana bani tarbiyya a bed ta Ina nake kula ku,yanzu ne nake hankali Ina nutsuwa,au itace ma take baka tarbiyyar? Spark yace ahhh itace, jam'i akan lokaci rannan ma da Liman bwai zo ba ni na ja Sallah,duk Tarbiyyar Amarya ce,Kuma tafi iyawa,tafi iya bada tarbiyya dan ni nafi Jin maganar ta,wato itace ta Isa da Kai? Yace kamar dai hakan,dariya tayi tace Allah ya shirye ka,bani abincin ta janye gabanta.
Baseeru ne ya fito daga kitchen ba riga sai yanzu yaji kunya da yaga Spark,Spark yana sani yace Babaaa....harda shagwaba,Baseeru yace Na'am Danaaaaaaa.......shima ya fada harda ja a karshe,Spark a ransa yace lallai wannan kwallo ne,Hannu Baseeru ya mika Masa suka gaisa,Spark yace Yaya Mummyn tawa, Mummy tace tashi ka tafi gidanka wannan wanne irin rashin mutunci ne,sa'anka ne,Baseeru yace easy easy ba yiwa yara haka,su yara da dabara da lallashi ake bi da su,yaran namu na yanzu basa ji,sai addua fada da zagi ba shine ba yaron nan Spark ki dinga binsa a hankali,wani bakin ciki ya kama Spark ransa ya baci matuka abinda Baseeru yace Masa shine yaron ma,da aurensa da komai,Nan take ya dawo asalin Spark dinsa kamar bai taba dariya ba,ya mike yace Mummy warn your Husband,warn him Ina da matata ko bani da mata nafi karfin yace min yaro,Mummy taji tsoro Bata son fushin Spark ko kadan shi yasa ta lalata shi a haka da ransa ya baci sai taji tsoro ta fara lallaba shi dole yaro ya dinga abinda yaga dama,yace nifa Mummy ba rashin kunya nazo yi miki ba sometimes Ina yin Abu ne da kawai na miki wasa watarana Kuma kune kuke bani haushi Kuma shiga gonata Ina muku rashin kunya,ni Kun San halina indai za a shiga gonata ni gaskiya baza a ji dadi ba amma idan aka kyale ni sai a zauna lfy,Mijinki ne Kuma ai na gaida shi sabo da nazo na gaida ki da shi nazo amma Kuma sai ya ce min yaro da aure na magidanci da ni,da iyalina,abinda yake yi nima in na koma zanyi sai nayi Wanda ya fi nasa nasan na fishi jarumtar shine zai ce min yaro, ya juya zai fice Mummy zata bishi Baseeru ya riketa yace kyale Dan banza ya tafi ,yace Dan ubanka kafinl ruwa gudu wato baza ayi Maka fada ba,to wlh baka isa ba ni tarbiyya zan baka idan Iyayenka sun kasa ni zan iya da Kai,bazan auri uwarka Ina gani ka lalace ba, Spark Yana jin Baseeru yana Masa fada harda zaginsa,Spark yace yaci darajar Mummy wlh da sai na daure shi..
Naila ganinsa tayi ya dawo ransa a bace,tace me ya faru? ka fita normal ka dawo da bacin Rai,waye ya taba min mijina,Spark yace share kawai,Kunun Aya ta kawo Masa da ta hada ya dau Sanyi ya Sha Madara,tana bashi a baki tana shafa gemunsa Spark sai ya warware ya manta ma da bacin ran ta sashi a gaba tana ta Masa hira tana Masa abin dariya bai ma San ya fara dariya ba,kwanciya yayi a jikinta suna ta hirarsu ta masoya cike da so da kauna.