Sashe 47
Tantiriya A Gidan Yari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Chikar gayu ta kwalawa kira wai Chika...Chika...tana boye a kitchen tace gashi Nan a dining ya fara dashi kafin na fito,a ranta tace Allah ka bani sa'a a kansa yaci, ta zubo abinci me Dan ruwa ruwa ta zuba magani ta kawo dining ta koma kitchen ta buya,Spark sai gashi sun fito da Mima tana cewa muje muje Kaci abinci wlh ko naci mutuncinka,Spark ba yanda zaiyi yazo ya zauna Mima tace ga wani nan ma dauki Kaci ai kana son dankalin turawa gashi Nan yasha hadi,Spark badan ya so ba yaja plate gabansa ya fara antaya girki a cikinsa,yaji ya masa dadi ya cinye tas yace a karo,Mima taji dadi ta kwalawa Chikar Gayu kira Chika fito ki karowa Dana abinci, Chikar gayu a ranta tace sai kace wani yace dansa ne wai Danta,bari dai naje naga uban waye Ashraf din ne, ta fito tazo gaban Mima,Spark ne ya dago a hankali ya Kalli Chikar gayu itama ta kalle shi,yace ke ba kece ta prison ba? Tace ae nice ba dai Kaine Ashraf ba? Spark yace nine mana Ashraf amma amfi sanina da Spark,Chikar gayu nan take ta fara hada zufa tace a ranta Naila ta kashe Halleren mijinta ta shiga uku,a gigice taje ta karo Masa ta same su Yana bawa Mimi labarin Chikar gayu yanda ya fitar da ita,daga Nan sai taji tana kaunar Chikar gayu,a ranta tace dama ita na aura Maka ba komai bari na tambayeta naji.
Chikar gayu Kuma da gudu ta fece daki ta kulle sannan ta kira Naila tana dagawa tace aiki ya Baci.
Me ya faru ashe Ashraf shine Spark,Naila tace ban gane ba,wlh Ashraf din shine Spark Wanda kika ce na sawa magani Kuma na saka ya cinye,kizo kofar gidan idan ya fito ki ganshi da idonki,Naila tace gani Nan,motar su Beauty ta dauka hannunta ko kwari baiyi ba haka taje har kofar gidan Mima,tana zuwa tayi parking a baya can ta tsaya,sai ga Spark kuwa ya fito driver na jiranshi a waje da mota,gaba daya tunda yaci abincin yake Jin Hallere dinsa tayi kwanciyar mutuwa,shi dai yasan a mike yazo gidan Mima da abarsa managarciya ,haka dai ya shiga mota a gaban Naila,suna tafiya Naila ta kira Chikar gayu tace fito Dan uwarki fito waje Ina jiranki.
Chikar gayu tace gani Nan ta fito,Naila ta fito daga mota tace Amma Chikar gayu ke ba karamar matsiyaciya bace mutumin Nan Kinsan saurayinane zan aura kika kashe min Hallare yanzu Bado shike nan bashi da Besty, wayyo na shiga uku,,Yar iska mahaukaciya baki da hankali baza ki leko Kiga waye Ashraf ba sai ki sa Masa magani,Chikar gayu tace ah haka fa kika umarceni dama duk marar hakuri da son ramuwar gayya ai Yana tare da haka
Naila hannaye ta Dora a kai tace Ina mafita Hallare ta shiga jalala dole fa sai na sake Masa magani wannan Kuma sai na ganta da idona,Chikar gayu tayi dariya tace ah ai a dadinkinki ke da kanki zaki shafa mata maganin ko kuwa? tsaki Naila taja ta shiga mota tana furta ta kwabe ba kanta na kashe kaina,sai ta fisgi mota kamar wata gwana tana cewa na kan hanya ya matsa ko azumi sittin ya hau kaina yau.
Hawaye ta fara tun a mota tana Tausayin Spark dinta ta manta ma da shine fa Ashraf,motar tasa tabi sosai Allah yasa ta hango su ya dauki hanyar gidan Mummy duk da ba wani gane hanyoyi take ba sai da tambaya take iya zuwa waje,gida ta koma a hanyar gidan ma sai data bata,tana komawa kaya ta canja ta zuba sabuwar shaddarta me tsada a gurguje ta saka hular gashi me kyau dogon gashi ta daure da ribbon kamar nata ya zubo kadan a gefen fuska ta shafa powder da jambaki pink dama shaddar pink tayi kyau duguwar riga me aljihu ta Sha dinkin zamani ta dauki takalmi da jakarta silver ta yafa mayafi ta fito tare da Maka glass dinta a fuska ba karamin kyau tayi ba babu Wanda zaice Naila Jamilu ce zaka rantse Yar gidan wani ce,Mota ta shiga da sauri tayi hanyar gidan Mummy ko zata ga Spark a can da kyar ta gane gidan, Parking tayi a waje ta fito tare da yin knocking aka bude,suna Ganinta kamar Yar me kudi sunga tazo Kuma da mota tana karkada key sai masu gadi suka bude mata ana cewa sannu da zuwa Hajiya,Naila hannu kawai ta daga musu ta wuce ciki tana Izza tana karkada key.
Palon Mummy ta wuce direct taji Muryar Spark Yana cewa Dan Allah ku kyaleni naji da abinda ya dameni,budurwata ta bace na rasa Inda zan sa kaina amma ke da Mima sai zancen wani aure kuke min idan so kuke na bar duniyar ba sai na mutu ba kawai wannan wacce irin rayuwa ce,ko Dan halinku ma wlh a Hana mutum aure,ni nasan halinku ne ke biniyata,Mummy tace nayi shuru tunda Kai sunna ce baka so ka raya,yace sanda zan raya sunnar Kun ma sani ne ni ku rabu dani Dan Allah, wlh in na gaji zan bar muku kasar,To ubanmu cewar Mummy.
Naila ce ta makale Murya ta koma ta Yan gayu masu yanga tayi sallama a hankali,Mummy tace shugo ta zaci kawayenta ne sai taga wata Yar Gayun,Mummy tace wannan ko Yar film ce ne sai naga kamar na Santa,gaskiya sai dai idan a film nake Ganinta,Baki ta washe tace shugo mana Baby,Naila ta shiga tana kallon Spark da yaki dago Kai ya kalleta kawai waya yake dannawa,ji take kamar ta fada kansa ta cinye shi tayi missing dinsa matuka,wuri ta samu ta zauna,sannan tace Ina yini ta gaida Mummy da ladabi,mummy ta amsa tana ta wani fara'a tace kamar na sanki a wani film, Naila tace Ohhh Ashe kin gane ni tabbas nice cikin wani film YANKAN KAUNA ko? Mummy tace wlh na manta sunan dai ni dai nasan tabbas na taba ganinki a film,Murmushi Naila tayi kadan tace ae tabbas ai sunana Nasiba Yankan kauna Dake a film din nayi tashe duk da cewa nayi films da yawa,Mummy tace ikon Allah kice duk su Alihu kin sansu? Naila tace laaaa ai yau ma aikinsa zamu fita wani film dama location muke nema me kyau to sai muka ga gidan Nan yayi mana to shi yasa nazo neman izini ko kudi ne zamu biya,Mummy sarkin son wayayyu tace nooo ba sai Kun biya ba kuzo ku fara idan ma zaku dinga kwana ba matsala,Naila tace watarana dai ni zan dinga zuwa Ina Kwana kafin a fara film din sabo da na gaji da zama a hotel sai a dinga ganinka kamar baka da mutunci da kima.
Mummy tace ba damuwa idan da wasu duk ku taho akwai abinci da komai baku da matsala.Naila harda zamewa daga kujura tace mun gode Umma,Ai mummy ake ce min Umma ai sai Yan gargajiya cewar Mummy,Naila tace gaskiya fa sai local mutane Ina yinki uwar dakina,Spark Muryar ce take Masa gizo a kunne sai yaji kamar yasan Muryar,kallon Naila yayi yaji kamar Jamilunsa wlh,amma ai Naila bata waye haka ba,Yana ta kallonta a sace duk ta rufe fuska da gashi da glass ya kasa tantancewa amma wlh kamar Jamilunsa,Mummy ce ta mike tsam tace Nasiba Yankan kauna bari na kawo miki abin motsa baki,Mummy tana tashi Spark ya mike zai fita Naila ta kurawa saitin Hallarensa Ido,kallonta yayi yaga ta kurawa jikinsa Ido,fuska ya daure kamar bai taba dariya ba,yace ke lafiya? Ina Naila ai ta Lula kallon Hallare ya ta koma,yace ke wai baki da hankali ne me kike kallo,Naila tana kallo tace wait sir, are you out of your mind? are you normal? Naila tana kallo tana matsawa tace Sir sorry Ina bada magani baka da lafiya,abarka bata aiki,Spark tsaki ya ja ya juya ya fice Naila ta tsaya a palon tace yaki ya bari a gani amma ba komai dole sai na ganta bari naga gidansa.
Ko Mummy bata jira ba ta jira ba ta fice ta shiga motar tabi bayan motar Spark amma Ina motarsa ta bace mata gidan Mummy ta koma,tana shiga Mummy tace Ina kika shiga ne? waccen Dan naki Aljanu sun aure shi bazai taba aure ba sai Kun tashi tsaye Mummy tace ke Dan Allah wlh anyi anyi yayi aure yaki baya son ko wacce mace,Naila tace sai an Masa maganin aljanu Kinga ni yae film ce amma Ina Bada maganin aljanu,Mummy tace wlh indai zai warke ba matsala bani da burin da ya wuce naga Spark Dina yayi aure,Naila tace dole sai na tare a gidansa idan ta kama har kakana zan kawo ayi Masa magani,Mummy sun matsu Spark yayi aure suka ce ba komai kawai zan Masa dole ma ya bari ayi Masa magani.
Naila a ranta tace oh na canja shigar Maza nazo Dan na samu shiga karshe na fada prison,gashi yanzu a banza nazo a Yar gayu sun yarda dani Kuma,Mummy tace idan zaki iya farawa to gobe ki ajiye film din nan Ali nuhu ya canja wata idan ya warke kina da 1million,yanzu zan sa a miki kudi dubu dari biyar a accnt in kin gama aikinki zan baki cikon kudin,Naila tace an gama yo film din banza na fada masa ya nemi wata suyi rawarsu,gobe zanzo ki kaini gidan da kanki,Mummy tace ba damuwa,Naila tace karfa ki Ganni da shiga me kyau wlh bani da wani kudi mu kin san harkarmu ta celebrities haka muke da karya da fake life amma idan kika ga gidanmu kare bazai shiga ba,Kinga Ina Hawa mota na gyara jiki na sa kaya masu kyau to da cuta zata kamani shike nan sai dai aji ana neman taimako a gidan radio,Mummy tayi dariya tace ai mun sani dama.
Naila ta gama ta fito tace yanzu ta spark nake tukun kafin na dawo kanki,wai dama Ashraf shine Spark amma ba karamin munafuki bane Yana jina Ina nemansa Ashe shine ya min banza sai ya gane kurensa tunda ya raina min hankali bazai taba gane ni Naila bace sai na sake cin tudu biyu a soyayya,tunda ya Soni a Yar gidan yari to yanzu Kuma zai Soni a Yar gayu.
Chikar gayu Kuma da gudu ta fece daki ta kulle sannan ta kira Naila tana dagawa tace aiki ya Baci.
Me ya faru ashe Ashraf shine Spark,Naila tace ban gane ba,wlh Ashraf din shine Spark Wanda kika ce na sawa magani Kuma na saka ya cinye,kizo kofar gidan idan ya fito ki ganshi da idonki,Naila tace gani Nan,motar su Beauty ta dauka hannunta ko kwari baiyi ba haka taje har kofar gidan Mima,tana zuwa tayi parking a baya can ta tsaya,sai ga Spark kuwa ya fito driver na jiranshi a waje da mota,gaba daya tunda yaci abincin yake Jin Hallere dinsa tayi kwanciyar mutuwa,shi dai yasan a mike yazo gidan Mima da abarsa managarciya ,haka dai ya shiga mota a gaban Naila,suna tafiya Naila ta kira Chikar gayu tace fito Dan uwarki fito waje Ina jiranki.
Chikar gayu tace gani Nan ta fito,Naila ta fito daga mota tace Amma Chikar gayu ke ba karamar matsiyaciya bace mutumin Nan Kinsan saurayinane zan aura kika kashe min Hallare yanzu Bado shike nan bashi da Besty, wayyo na shiga uku,,Yar iska mahaukaciya baki da hankali baza ki leko Kiga waye Ashraf ba sai ki sa Masa magani,Chikar gayu tace ah haka fa kika umarceni dama duk marar hakuri da son ramuwar gayya ai Yana tare da haka
Naila hannaye ta Dora a kai tace Ina mafita Hallare ta shiga jalala dole fa sai na sake Masa magani wannan Kuma sai na ganta da idona,Chikar gayu tayi dariya tace ah ai a dadinkinki ke da kanki zaki shafa mata maganin ko kuwa? tsaki Naila taja ta shiga mota tana furta ta kwabe ba kanta na kashe kaina,sai ta fisgi mota kamar wata gwana tana cewa na kan hanya ya matsa ko azumi sittin ya hau kaina yau.
Hawaye ta fara tun a mota tana Tausayin Spark dinta ta manta ma da shine fa Ashraf,motar tasa tabi sosai Allah yasa ta hango su ya dauki hanyar gidan Mummy duk da ba wani gane hanyoyi take ba sai da tambaya take iya zuwa waje,gida ta koma a hanyar gidan ma sai data bata,tana komawa kaya ta canja ta zuba sabuwar shaddarta me tsada a gurguje ta saka hular gashi me kyau dogon gashi ta daure da ribbon kamar nata ya zubo kadan a gefen fuska ta shafa powder da jambaki pink dama shaddar pink tayi kyau duguwar riga me aljihu ta Sha dinkin zamani ta dauki takalmi da jakarta silver ta yafa mayafi ta fito tare da Maka glass dinta a fuska ba karamin kyau tayi ba babu Wanda zaice Naila Jamilu ce zaka rantse Yar gidan wani ce,Mota ta shiga da sauri tayi hanyar gidan Mummy ko zata ga Spark a can da kyar ta gane gidan, Parking tayi a waje ta fito tare da yin knocking aka bude,suna Ganinta kamar Yar me kudi sunga tazo Kuma da mota tana karkada key sai masu gadi suka bude mata ana cewa sannu da zuwa Hajiya,Naila hannu kawai ta daga musu ta wuce ciki tana Izza tana karkada key.
Palon Mummy ta wuce direct taji Muryar Spark Yana cewa Dan Allah ku kyaleni naji da abinda ya dameni,budurwata ta bace na rasa Inda zan sa kaina amma ke da Mima sai zancen wani aure kuke min idan so kuke na bar duniyar ba sai na mutu ba kawai wannan wacce irin rayuwa ce,ko Dan halinku ma wlh a Hana mutum aure,ni nasan halinku ne ke biniyata,Mummy tace nayi shuru tunda Kai sunna ce baka so ka raya,yace sanda zan raya sunnar Kun ma sani ne ni ku rabu dani Dan Allah, wlh in na gaji zan bar muku kasar,To ubanmu cewar Mummy.
Naila ce ta makale Murya ta koma ta Yan gayu masu yanga tayi sallama a hankali,Mummy tace shugo ta zaci kawayenta ne sai taga wata Yar Gayun,Mummy tace wannan ko Yar film ce ne sai naga kamar na Santa,gaskiya sai dai idan a film nake Ganinta,Baki ta washe tace shugo mana Baby,Naila ta shiga tana kallon Spark da yaki dago Kai ya kalleta kawai waya yake dannawa,ji take kamar ta fada kansa ta cinye shi tayi missing dinsa matuka,wuri ta samu ta zauna,sannan tace Ina yini ta gaida Mummy da ladabi,mummy ta amsa tana ta wani fara'a tace kamar na sanki a wani film, Naila tace Ohhh Ashe kin gane ni tabbas nice cikin wani film YANKAN KAUNA ko? Mummy tace wlh na manta sunan dai ni dai nasan tabbas na taba ganinki a film,Murmushi Naila tayi kadan tace ae tabbas ai sunana Nasiba Yankan kauna Dake a film din nayi tashe duk da cewa nayi films da yawa,Mummy tace ikon Allah kice duk su Alihu kin sansu? Naila tace laaaa ai yau ma aikinsa zamu fita wani film dama location muke nema me kyau to sai muka ga gidan Nan yayi mana to shi yasa nazo neman izini ko kudi ne zamu biya,Mummy sarkin son wayayyu tace nooo ba sai Kun biya ba kuzo ku fara idan ma zaku dinga kwana ba matsala,Naila tace watarana dai ni zan dinga zuwa Ina Kwana kafin a fara film din sabo da na gaji da zama a hotel sai a dinga ganinka kamar baka da mutunci da kima.
Mummy tace ba damuwa idan da wasu duk ku taho akwai abinci da komai baku da matsala.Naila harda zamewa daga kujura tace mun gode Umma,Ai mummy ake ce min Umma ai sai Yan gargajiya cewar Mummy,Naila tace gaskiya fa sai local mutane Ina yinki uwar dakina,Spark Muryar ce take Masa gizo a kunne sai yaji kamar yasan Muryar,kallon Naila yayi yaji kamar Jamilunsa wlh,amma ai Naila bata waye haka ba,Yana ta kallonta a sace duk ta rufe fuska da gashi da glass ya kasa tantancewa amma wlh kamar Jamilunsa,Mummy ce ta mike tsam tace Nasiba Yankan kauna bari na kawo miki abin motsa baki,Mummy tana tashi Spark ya mike zai fita Naila ta kurawa saitin Hallarensa Ido,kallonta yayi yaga ta kurawa jikinsa Ido,fuska ya daure kamar bai taba dariya ba,yace ke lafiya? Ina Naila ai ta Lula kallon Hallare ya ta koma,yace ke wai baki da hankali ne me kike kallo,Naila tana kallo tace wait sir, are you out of your mind? are you normal? Naila tana kallo tana matsawa tace Sir sorry Ina bada magani baka da lafiya,abarka bata aiki,Spark tsaki ya ja ya juya ya fice Naila ta tsaya a palon tace yaki ya bari a gani amma ba komai dole sai na ganta bari naga gidansa.
Ko Mummy bata jira ba ta jira ba ta fice ta shiga motar tabi bayan motar Spark amma Ina motarsa ta bace mata gidan Mummy ta koma,tana shiga Mummy tace Ina kika shiga ne? waccen Dan naki Aljanu sun aure shi bazai taba aure ba sai Kun tashi tsaye Mummy tace ke Dan Allah wlh anyi anyi yayi aure yaki baya son ko wacce mace,Naila tace sai an Masa maganin aljanu Kinga ni yae film ce amma Ina Bada maganin aljanu,Mummy tace wlh indai zai warke ba matsala bani da burin da ya wuce naga Spark Dina yayi aure,Naila tace dole sai na tare a gidansa idan ta kama har kakana zan kawo ayi Masa magani,Mummy sun matsu Spark yayi aure suka ce ba komai kawai zan Masa dole ma ya bari ayi Masa magani.
Naila a ranta tace oh na canja shigar Maza nazo Dan na samu shiga karshe na fada prison,gashi yanzu a banza nazo a Yar gayu sun yarda dani Kuma,Mummy tace idan zaki iya farawa to gobe ki ajiye film din nan Ali nuhu ya canja wata idan ya warke kina da 1million,yanzu zan sa a miki kudi dubu dari biyar a accnt in kin gama aikinki zan baki cikon kudin,Naila tace an gama yo film din banza na fada masa ya nemi wata suyi rawarsu,gobe zanzo ki kaini gidan da kanki,Mummy tace ba damuwa,Naila tace karfa ki Ganni da shiga me kyau wlh bani da wani kudi mu kin san harkarmu ta celebrities haka muke da karya da fake life amma idan kika ga gidanmu kare bazai shiga ba,Kinga Ina Hawa mota na gyara jiki na sa kaya masu kyau to da cuta zata kamani shike nan sai dai aji ana neman taimako a gidan radio,Mummy tayi dariya tace ai mun sani dama.
Naila ta gama ta fito tace yanzu ta spark nake tukun kafin na dawo kanki,wai dama Ashraf shine Spark amma ba karamin munafuki bane Yana jina Ina nemansa Ashe shine ya min banza sai ya gane kurensa tunda ya raina min hankali bazai taba gane ni Naila bace sai na sake cin tudu biyu a soyayya,tunda ya Soni a Yar gidan yari to yanzu Kuma zai Soni a Yar gayu.