Sashe 58
Tantiriya A Gidan Yari Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Dariya Chika tayi Dan Bata San manufar Basiru, ba shi tunanin Basiru ai har daki zasu shiga su kwanta tare duk a matsayin film sabo da Basiru shima Yana Bariki Yana bin mata irin garori masu Araha.
Chika ficewa tayi tana tunanin Ina zata San gidan su Misam ne taje da kanta Nan ma ta buwaye shi,tace ai kuwa bari naje gaisar da Mima na bata hakuri duk da ni bana Bada hakuri bari naje kafin na tafi bikin Beauty,amma zan samo address a wajen waccen kwandon Mummy.
Mummy kuwa Chikar gayu tana fita ta kira Mima a waya tace Sister wai kinji Spark Yana gari da amaryarsa suna cin duniya da tsinke,Mima tana ji tace amma yaron nan ba a taba Dan rainin hankali ba irinsa, wlh fito mu tafi gidan yau zai ga ikon uwa mahaifiya, Mummy tace muje da Wahida da Baban Wahida yafi ganin Bada wasa muka je ba,a waya suka kira Wahida wacce take ta kuka tunda Spark yayi aure,Daddy sai zage zage yake Yana cewa Asmau ta mutu ta sanadinsa yanzu zai kashe min dayar data rage da bakin halinsa wannan yaro ba karamin Dan iska bane mayaudari,a nutse Mima ta kira shi tace yazo suje can zata sa shi dole ya auri Wahida,Daddy yace sai kace mace zan biye muku mu tafi sai kace wani sakarai da girmana da komai wannan aikin ai sai ku,Wahida ta rushe da kuka tana rokon Daddy Dan Allah Dan Annabi Daddy muje dan Allah,ba yanda zaiyi sabo da yarsa shi dama akwai biyewa abinda yaransa suke so yace muje to ya zanyi akan farin cikinku zan iya zubar da mutuncina muje.
Shiryawa tayi ta fito shima ya fito cikin wani dinkin Leshi na Maza fari kamar wani bayarabe,suka tafi lokacin ma Mima da Mummy suka yi parking a gidan Spark,su Wahida ma da babanta haka yace wannan yaron ai sai an Masa Taron dangi shi kadai iskancinsa yayi na mutum goma,Palo suka shiga ko Ina shuru kamar ba kowa,Mummy da Mima ne kadai suka haura sama har bedroom din Spark Mima ta bankada kofar ba tunanin komai ba hankali ba nazari,Mima tace kinyi ganganci sis in kika ganewa idonki fa,Spark da Naila suna bacci makale da juna kan Naila Yana Saman kirjin Spark suka ji an banko kofa da karfi sabo da suna bacci ma tsoro suka ji Naila ta cikin bargon ta fada bayan Spark ta makale, daga kansu zuwa kafada a bude amma jikinsu a rufe cikin bargo.
Mummy tace Innalillahi wayyo me nake gani haka kamar Nasiba Yankan kauna,Ashe haka zaki min ashe a Nan zaki aiwatar da yankan kaunar taki,wait wlh wannan kamar Jamilun da aka Kai prison duk da cewar sau Daya na ganshi a Police station cewar Mima,Mummy tace sai dai suna kama amma original Jamilu Yana prison karki manta shi namiji ne harda askinsa,Naila ce tace Beb ka gama yau round uku kayi kawai tun jiya nake wankan janaba,babin Jima'i da muka gama jiya yayi dadi na haddace karatuna sai dai biyawa kawai yanzu babin gusuli kake ta koya min jiya ,wal gusuli da wanka Minajjanabati na daga janaba ai wannan babi yayi tunda muka gamako ta juyo ta Kalli su Mummy ma Bata yi ba,Suka ki tafiya sun tsaya suna kallo,Mima tace amma ban taba ganin Yar iska irinki ba to idan baki sani ba ni uwarsa ce mahaifiya,Naila kamar Bata ji ba tace nidai Allah aci gaba ni kar ayi a cikin bargo muyi kana kallona Ina kallonka please fito,ta fara kokarin cire bargon tace zo muyi tsotsiya,Mummy suka tsaya sororo suna kallo,Naila taga sunki tafi ya sabo da dabbacin wasu iyayen, tace to ya kaji nonon akwai milk, Mima ce ta fara fita daga dakin ganin Spark shi kawai Naila yake kallo kamar Wanda aka asirce ya wani zama Dolo sai kallonta yake,Mummy ma fita tayi ta dawo Palo suka zauna suka yi shuru ba wacce ta sake magana,suna fita Spark yace Naila da Mima a ciki,Naila tace ai na sani ni wlh bazan yarda da wannan ba Dan kawai na aureka a dinga shugo min daki haka ya kamata ne,ni ban taba Raina wani ba ka sani sai dai idan mutum ya shugo gonata idan ya shiga kuwa kasan bani da kunya badan da Mima bama wlh sai na bude bargon ta ganmu a haka tunda haka suke so,Dan kawai uwa uwa ce wlh shi yasa na tsaya iya haka amma ni ka sanni indai Tantiranci ne babu me fada min shi,ka fada musu gaskiya wannan ba tsari a addini da alada ai Bai dace ba kawai Dan kana dansu shike nan Kuma Dan Kuna da kudi sai kowa ace za a takashi,baza a hanani sakata na Wala ba a gidan mijina,yawwa ka fada musu domin idan ta kama timbir zan na yawo sabo da an daura aure boyo ya kare,idan Kuma suka ki ji ni kasanni ban San kunya ba,Dan ma a haka na shiryu ne amma da tuni sunga hallarenka tunda basu gaji da Gani ba bayan duk rainonka da suka yi sabo da Allah ka fada musu ni dai na fada Maka bazan yarda a Dinka kallar min jiki ba,Spark tana magana shi Kuma bama yajin me take cewa ya zauce gaba daya,bakinsa taji cikin nata,wuyansa ta shake kadan da wasa da hannu daya wai ita gwana style take na kiss dariya suka yi a tare suna Maida numfashi hancinsa Yana Saman nata sun hade fuska waje daya,Naila tace karo da karo sai rago style kenan,Dariya yayi ba shiri ya janye fuskarsa yace yunwa nake ji,kaje wajensu Kafin na shirya kar su jiraka,Iyayenka ne duk tsiya dole a girmamasu wallahi to ya zanyi tun kana jariri suke faman wanke min Hallare idan kayi fitsari,gashi har ta kawo yanzu ta shahara ta gawurta da taimakon su,yanzun ma da kaga nayi Yar fitsara kawai yi nayi Dan kar su Kara maimaitawa wannan ai zubar da girma ne a matsayinsu na iyaye ba tsari dole yaransu ma su daina Jin maganarsu haba, tashi yayi ya saka kaya sannan ya fita zuwa Palo.
Yana fitowa Mima tace to tabbatace fitsararre marar mutunci,Wahida da Daddunynta Spark ya kalla,Mummy tace ka kyauta Spark yanzu irin son da Wahida take Maka amma ka yaudareta ka yaudare mu ka yaudari Ubanta mahaifi kaje ka auri wannan Yar iskar Yar film me kama da Jamilu me maganin,ai tunda tayi kama da Jamilu to ba Yar arziki bace,Mima tace kyale shi wallahi sai ka auri Wahida ko ka saki waccen karuwar saki uku ka zabi Daya ko ka Kara aure ka auri Wahida ko ka saki karuwar matar da ka aura, Spark hankali kwance yace Mima abinda nake so Dake ki daina rantsuwa kar azumin kaffara ya kamaki kin San ba Wanda zanyi daga ciki,bazan saki matata ba Kuma bazan auri Wahida ba,nifa ku daina cewa na yaudareta dama ni Allah ya Gani wasa nayi mata ita da Daddy,wasa nayi sabo da nishadina,Kuma ma tsuntsu biyu na jefa da dutse Daya,na farko dama munyi fada da Masoyiyata Ina so na Dan horata ta dawo daidai,sannan na biyu Kuma dama ni Ina Jin Haushin Wahida sabo da suna zuwa gidana ita da Daddynta ta yiwa budurwata kallon banza,ta hararar min budurwa tun lokacin tana budurwata sabo da yanzu matata ce,Ina kallonta ta Harare min matar da zan aura tazo ta ganta a nan,Beb Dina ma Bata Santa ba itama Bata Santa ba to kawai sabo da ganin araharta sai a harareta haka kawai shi yasa nace sai na rama mata,gashi Nan Kuma na rama mata,itama ta min laifi na Hora abata cikin ruwan Sanyi ai shi yasa ma kuka ganni Ina Shan love.
Magana ta karshe ku daina zuwa Kuna shigar min daki Kai tsaye yanzu ba Gwauro bane ni da iyalina kar kuzo kuga abinda ido bazai dauka ba,sannan ni kaina tsawa bana iya yi mata tsoron abata nake ji matata tafi karfi na sallamamme ne ni,duk abinda ta muku ba ruwana bazan iya daukan mataki a Kai ba sai abinda tace shi yasa take juyani son ranta
Yanzu da kuka fado daki da Kun iske bamu gama bafa Ina tsakiyar harka ai Kunga Kun jawa kanku,ashar Mima ta dura Masa tace Kai duk iskancin da kake ji da shi dai dai nake da Kai Dan uwarka mu kake gayawa haka sabo da ana kyaleka,na fada Maka auren Wahida ya zame Maka dole,in ba ma iskanci ba haka zaka ce wasa kake dama, Spark yace ni gaskiya na fada na Gani wasa nake yi ni,Kuma ga Wahida ta fada idan na taba zuwa zance gidansu, sannan ban taba fita da ita ko Ina ba itace take zuwa,sau Daya ma na taba kiranta tazo zamu fita Kuma muna fita banyi Nisa ba nace motar ta lalace dole ta shiga taxi ta koma gida,waya ma ita take kirana Kuma duk sabo da Babyna nake yi Dan taji haushi Kuma mun shirya na aureta,babban Yaya ya sani shine ya nemo min aure shi da Yan uwan Papa, Papa ma ya sani duk sunje daurin aure da su aka daura.
Chika ficewa tayi tana tunanin Ina zata San gidan su Misam ne taje da kanta Nan ma ta buwaye shi,tace ai kuwa bari naje gaisar da Mima na bata hakuri duk da ni bana Bada hakuri bari naje kafin na tafi bikin Beauty,amma zan samo address a wajen waccen kwandon Mummy.
Mummy kuwa Chikar gayu tana fita ta kira Mima a waya tace Sister wai kinji Spark Yana gari da amaryarsa suna cin duniya da tsinke,Mima tana ji tace amma yaron nan ba a taba Dan rainin hankali ba irinsa, wlh fito mu tafi gidan yau zai ga ikon uwa mahaifiya, Mummy tace muje da Wahida da Baban Wahida yafi ganin Bada wasa muka je ba,a waya suka kira Wahida wacce take ta kuka tunda Spark yayi aure,Daddy sai zage zage yake Yana cewa Asmau ta mutu ta sanadinsa yanzu zai kashe min dayar data rage da bakin halinsa wannan yaro ba karamin Dan iska bane mayaudari,a nutse Mima ta kira shi tace yazo suje can zata sa shi dole ya auri Wahida,Daddy yace sai kace mace zan biye muku mu tafi sai kace wani sakarai da girmana da komai wannan aikin ai sai ku,Wahida ta rushe da kuka tana rokon Daddy Dan Allah Dan Annabi Daddy muje dan Allah,ba yanda zaiyi sabo da yarsa shi dama akwai biyewa abinda yaransa suke so yace muje to ya zanyi akan farin cikinku zan iya zubar da mutuncina muje.
Shiryawa tayi ta fito shima ya fito cikin wani dinkin Leshi na Maza fari kamar wani bayarabe,suka tafi lokacin ma Mima da Mummy suka yi parking a gidan Spark,su Wahida ma da babanta haka yace wannan yaron ai sai an Masa Taron dangi shi kadai iskancinsa yayi na mutum goma,Palo suka shiga ko Ina shuru kamar ba kowa,Mummy da Mima ne kadai suka haura sama har bedroom din Spark Mima ta bankada kofar ba tunanin komai ba hankali ba nazari,Mima tace kinyi ganganci sis in kika ganewa idonki fa,Spark da Naila suna bacci makale da juna kan Naila Yana Saman kirjin Spark suka ji an banko kofa da karfi sabo da suna bacci ma tsoro suka ji Naila ta cikin bargon ta fada bayan Spark ta makale, daga kansu zuwa kafada a bude amma jikinsu a rufe cikin bargo.
Mummy tace Innalillahi wayyo me nake gani haka kamar Nasiba Yankan kauna,Ashe haka zaki min ashe a Nan zaki aiwatar da yankan kaunar taki,wait wlh wannan kamar Jamilun da aka Kai prison duk da cewar sau Daya na ganshi a Police station cewar Mima,Mummy tace sai dai suna kama amma original Jamilu Yana prison karki manta shi namiji ne harda askinsa,Naila ce tace Beb ka gama yau round uku kayi kawai tun jiya nake wankan janaba,babin Jima'i da muka gama jiya yayi dadi na haddace karatuna sai dai biyawa kawai yanzu babin gusuli kake ta koya min jiya ,wal gusuli da wanka Minajjanabati na daga janaba ai wannan babi yayi tunda muka gamako ta juyo ta Kalli su Mummy ma Bata yi ba,Suka ki tafiya sun tsaya suna kallo,Mima tace amma ban taba ganin Yar iska irinki ba to idan baki sani ba ni uwarsa ce mahaifiya,Naila kamar Bata ji ba tace nidai Allah aci gaba ni kar ayi a cikin bargo muyi kana kallona Ina kallonka please fito,ta fara kokarin cire bargon tace zo muyi tsotsiya,Mummy suka tsaya sororo suna kallo,Naila taga sunki tafi ya sabo da dabbacin wasu iyayen, tace to ya kaji nonon akwai milk, Mima ce ta fara fita daga dakin ganin Spark shi kawai Naila yake kallo kamar Wanda aka asirce ya wani zama Dolo sai kallonta yake,Mummy ma fita tayi ta dawo Palo suka zauna suka yi shuru ba wacce ta sake magana,suna fita Spark yace Naila da Mima a ciki,Naila tace ai na sani ni wlh bazan yarda da wannan ba Dan kawai na aureka a dinga shugo min daki haka ya kamata ne,ni ban taba Raina wani ba ka sani sai dai idan mutum ya shugo gonata idan ya shiga kuwa kasan bani da kunya badan da Mima bama wlh sai na bude bargon ta ganmu a haka tunda haka suke so,Dan kawai uwa uwa ce wlh shi yasa na tsaya iya haka amma ni ka sanni indai Tantiranci ne babu me fada min shi,ka fada musu gaskiya wannan ba tsari a addini da alada ai Bai dace ba kawai Dan kana dansu shike nan Kuma Dan Kuna da kudi sai kowa ace za a takashi,baza a hanani sakata na Wala ba a gidan mijina,yawwa ka fada musu domin idan ta kama timbir zan na yawo sabo da an daura aure boyo ya kare,idan Kuma suka ki ji ni kasanni ban San kunya ba,Dan ma a haka na shiryu ne amma da tuni sunga hallarenka tunda basu gaji da Gani ba bayan duk rainonka da suka yi sabo da Allah ka fada musu ni dai na fada Maka bazan yarda a Dinka kallar min jiki ba,Spark tana magana shi Kuma bama yajin me take cewa ya zauce gaba daya,bakinsa taji cikin nata,wuyansa ta shake kadan da wasa da hannu daya wai ita gwana style take na kiss dariya suka yi a tare suna Maida numfashi hancinsa Yana Saman nata sun hade fuska waje daya,Naila tace karo da karo sai rago style kenan,Dariya yayi ba shiri ya janye fuskarsa yace yunwa nake ji,kaje wajensu Kafin na shirya kar su jiraka,Iyayenka ne duk tsiya dole a girmamasu wallahi to ya zanyi tun kana jariri suke faman wanke min Hallare idan kayi fitsari,gashi har ta kawo yanzu ta shahara ta gawurta da taimakon su,yanzun ma da kaga nayi Yar fitsara kawai yi nayi Dan kar su Kara maimaitawa wannan ai zubar da girma ne a matsayinsu na iyaye ba tsari dole yaransu ma su daina Jin maganarsu haba, tashi yayi ya saka kaya sannan ya fita zuwa Palo.
Yana fitowa Mima tace to tabbatace fitsararre marar mutunci,Wahida da Daddunynta Spark ya kalla,Mummy tace ka kyauta Spark yanzu irin son da Wahida take Maka amma ka yaudareta ka yaudare mu ka yaudari Ubanta mahaifi kaje ka auri wannan Yar iskar Yar film me kama da Jamilu me maganin,ai tunda tayi kama da Jamilu to ba Yar arziki bace,Mima tace kyale shi wallahi sai ka auri Wahida ko ka saki waccen karuwar saki uku ka zabi Daya ko ka Kara aure ka auri Wahida ko ka saki karuwar matar da ka aura, Spark hankali kwance yace Mima abinda nake so Dake ki daina rantsuwa kar azumin kaffara ya kamaki kin San ba Wanda zanyi daga ciki,bazan saki matata ba Kuma bazan auri Wahida ba,nifa ku daina cewa na yaudareta dama ni Allah ya Gani wasa nayi mata ita da Daddy,wasa nayi sabo da nishadina,Kuma ma tsuntsu biyu na jefa da dutse Daya,na farko dama munyi fada da Masoyiyata Ina so na Dan horata ta dawo daidai,sannan na biyu Kuma dama ni Ina Jin Haushin Wahida sabo da suna zuwa gidana ita da Daddynta ta yiwa budurwata kallon banza,ta hararar min budurwa tun lokacin tana budurwata sabo da yanzu matata ce,Ina kallonta ta Harare min matar da zan aura tazo ta ganta a nan,Beb Dina ma Bata Santa ba itama Bata Santa ba to kawai sabo da ganin araharta sai a harareta haka kawai shi yasa nace sai na rama mata,gashi Nan Kuma na rama mata,itama ta min laifi na Hora abata cikin ruwan Sanyi ai shi yasa ma kuka ganni Ina Shan love.
Magana ta karshe ku daina zuwa Kuna shigar min daki Kai tsaye yanzu ba Gwauro bane ni da iyalina kar kuzo kuga abinda ido bazai dauka ba,sannan ni kaina tsawa bana iya yi mata tsoron abata nake ji matata tafi karfi na sallamamme ne ni,duk abinda ta muku ba ruwana bazan iya daukan mataki a Kai ba sai abinda tace shi yasa take juyani son ranta
Yanzu da kuka fado daki da Kun iske bamu gama bafa Ina tsakiyar harka ai Kunga Kun jawa kanku,ashar Mima ta dura Masa tace Kai duk iskancin da kake ji da shi dai dai nake da Kai Dan uwarka mu kake gayawa haka sabo da ana kyaleka,na fada Maka auren Wahida ya zame Maka dole,in ba ma iskanci ba haka zaka ce wasa kake dama, Spark yace ni gaskiya na fada na Gani wasa nake yi ni,Kuma ga Wahida ta fada idan na taba zuwa zance gidansu, sannan ban taba fita da ita ko Ina ba itace take zuwa,sau Daya ma na taba kiranta tazo zamu fita Kuma muna fita banyi Nisa ba nace motar ta lalace dole ta shiga taxi ta koma gida,waya ma ita take kirana Kuma duk sabo da Babyna nake yi Dan taji haushi Kuma mun shirya na aureta,babban Yaya ya sani shine ya nemo min aure shi da Yan uwan Papa, Papa ma ya sani duk sunje daurin aure da su aka daura.