Sashe 51
Tantiriya A Gidan Yari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wow Mahaifin Asmau ya furta yace ga kanwarta sunanta Wahida indai har kana sonta zan baga ita,Wahida itama kyakyawa ce wankan tarwada,Shekeke Spark ya kalleta bayan sunfi kusanci ma da Wahida,tace Ina Kwana Yaya Spark ,ya amsa,Daddy ku zauna mana,kujera suka samu tare da zama,Naila ya kwalawa kira chef...fitowa tayi da alamu ma bacci ta fara,yace anyi baki,Naila ta nufi kitchen ta shiryo kayan motsa baki ta kawo musu sannan tace Ina Kwana ta gaida Daddy,ya amsa da fara'a, Wahida kuwa wani haushin Naila taji sai harkarta take faman yi tana turo baki,itama Naila Wahida take gallawa harara kamar idonta zai fado,yanda take hararsa yasa Spark a ransa yace bala'i kar dai idon ya fado ki min asara,bedroom Naila zata koma yace Zauna,Kamal shi kanshi kallon Naila yake ta faman yi Kamar ya Santa.
Waje ta samu ta zauna,tana kumburi,Spark yace zuba musu mana kin zauna kina kallona,Naila ta Kalli Spark a ranta tace wayyo Bai San nice Jamilunsa ba ta mike ta zubawa Daddy shi kadai,yace ki zubawa Wahida my wife to be,Wahida da sauri ta dago kai sabo da ba zato abin yazo mata,Daddy farin ciki ya kama shi yace na gode Dana Allah ya Maka albarka,Wahida sai wani murmushi take burinta ya cika.
Naila daurewa tayi ta zubawa Wahida lemon ta mika mata,Naila ta ajiye a wajen ta mike da sauri fuskar nan kamar hadari,Spark yace mika mata a hannu mana kina Bata mata lokaci,kallonsa Naila tayi idonta ya ciko da kwalla ta dage ta maidata bata fito ba,ta mikawa Wahida ta rike,zata wuce Spark yace Zauna su gama ki kwashe,dawowa tayi zata zauna yace on the floor ko bakya Jin turanci a kasa,Naila ta koma kasa ta zauna a ranta tace idan Sanyi ya sake kamani ai Kai ka jiyo waye zaiji dadin idan Kuma Sanyi ya min illa ka ragewa kanka dadi bado zaiyi Sanyi.
Suna Dan Sha Daddy ya umarci Wahida yace taso mu tafi,Spark ya mike Yana sani ya dinga kallon Wahida shi a zahiri bata birge shi amma haka yake kallonta ala dole Yana wani Jin dadi,Wahida kuwa a ranta murna take tana Jin tafi ko wacce mace a duniya Spark sai wani kallonta yake kamar ta zuba ruwa a kasa ta Sha,Kamal Yana kallon Spark Yana mamakin abinda yayi duk da bai gane Naila ba shima dai Yana zargin ya Santa.
Har mota ya rakasu,Daddy yace Inshaallah zan kira Mima na gaya mata komai,Spark yace ba damuwa,dawowa yayi ciki tare da Kamal suka haura sama,Naila tana kallonsa sai lokacin ta mike da kyar jiki ba kwari ta shige bedroom tare da fadawa Saman bed,tana tunani abin duniya ya isheta.
Kamal suna shiga ciki yace me yasa kayi haka ya zaka ce kana son Wahida,me zaka yi da ita kasan a sanadin Asmau ubansu ba rashin mutuncin da bai Maka ba,Spark yace tsaya Kaji ya zauna ya bawa Kamal labarin Naila kaf,Kamal yace Kuma itace Jamilun da Mummy tayiwa sharri? Spark yace ae,Kai wai tunaninta tunda ta canja kamanni bazan ganeta ba ashe na zama dakiki ma,Kamal ya dinga dariya yace sai yanzu na gane zancen Ashe ba namiji kake so ba macece,kaga kuwa wannan idan su Mima suka ga Yar kanwarsu ce dole su yarda aurenta zaka yi su baka ita,Spark ya furta ai Ina ganinsa yazo da ita bani hakuri nasan me yake nufi wato naga kanwar ko zan sota ,Kuma in suka bani ita aurenta zanyi ba ruwana, Naila sai ta gane kurenta a gidan Nan,gashin kuma Kuma zanyi mata sai ta gaji da kanta tayi bayani.
Kamal yace to ni bana fata ka auri Wahida Ina taya Naila kishi,ai ita Bata damu ba,in ba mace ba ma da gajeren tunani ai sai tazo min a Jamilunta muyi magana muyi aurenmu mu wuce wajen,yanzu da aurena tayi tazo gidan Nan ai da tuni da Dana a cikinta,Kamal yayi dariya yace duka duka yaushe tazo ko da kwana bata yi ba, dariya Spark yayi yace Kuma ita tayi girki naci abina Ina ci Ina fushi,wlh kasan cin abinci ana fushi abin dariya gare shi to kana tauna Abu Kuma kana fushi gwada ka gani, Kamal ya gwada kuwa sai dariya,yace haka kayi Spark? yace ae mana.
Naila kuwa tana kwance tace wato ma budurwa yayi ai shike nan,Kuma bani tashin Hallare wlh naga da uban da za ayi auren,bazan tashi Hallaren ba, sai 11am ta fito tare da shiga kitchen ta Dora girki,fitowa tayi ta samu me gadi ta mika Masa kudi tace kasuwa zan aikeka,yace to Hajiya ta Lissafa Masa abinda zai siyo mata ya karba ya tafi ta koma kitchen tana yin tuwon shinkafarta,har a YouTube take sake kallon miyar da zatayi,duk ta gigice ta hada zufa sabo da kawai tana tuwo,kafin ta gama ya kawo mata sakon ta fito tsakar gida zata karba ta samu Spark da Kamal sun fito,tace Ina yini dazu na manta wlh ban gaishe ka ba,Kamal ya amsa da fara'a Yana kallonta,sanye take cikin doguwar rigar material black and maroon ta yafa siririn mayafi a kanta,farar kafarta sanye da slifas me kyau,Kamal sai kallon bayanta yake data juya,Spark yace bana son wulakanci wlh zaka daina zuwa gidan nan kazo har gida kallonta ni bana so,ya Bata rai Kuma,Kamal yace alakoro na kalla,tsaki yaja yace na fasa rakaka unguwar wlh,ya juya ciki abinsa,Kamal yace Allah ya shiryeka ya shiga motarsa ya bar gidan,Naila tana kitchen ta bude fridge tana dubo kifi Spark ya shugo ciki,fridge din ya nufa zai dakko abu bata San ma ya shugo ba,sai Jin mutum tayi a bayanta kamar zai hau bayanta ta goyashi haka ya mata ya manne da ita yasa hannu tare da bude kasa ya dakko lemon gongoni ya juya ya fice abinsa,ya wani rungumeta sosai amma ya kama masifa matsala kina tare min hanya.
Sororo Naila tayi ta tsaya tana kallonsa jikinta sai rawa yake tace a hankali wayyo dadi sai naji Ina marmari....marmari nake sai naji Ina so a taba Bazookas dina....lekowa tayi a hankali a boye ta yanda bazai ji ba tace Spark wlh nice Jamilunka, Spark Yana zaune a Palo yaga ta leko tana magana cikin rada shi baya Jin me take cewa,dariya ta bashi ba shiri ya murmusa,Ido suka hada ta koma kitchen da sauri.
Naila dai Spark ya bari da tsumar jiki, jikinta Yana ta faman rawa,tsumi ya motsa ta Dade a tsaye kafin ta iya ci gaba da aikinta, tana gama tuwon a leda ta kwashe ta shirya a flask sannan ta fara miyarta ta Ugu da gyada.
Fitowa tayi ta wuce shi a Palo ta shige bedroom tare da furta Bazookas na jira,Bai gane mene Bazookas din ba,ta sake fitowa ta tsaya Jikin kujerarsa da yake zaune tace a kawo abincin? Kai kawai ya daga mata,taje kuwa ta shirya Masa a dining sannan ta wuce bedroom .
Daddyn Beauty ne yace ta shirya sun gama magana da mijin da ya zabo mata zaizo yau ta ganshi idan yayi mata shike nan,tace Abba waye? Yace yarona ne duk abinda ake neman a wajen namiji na gari to wannan yaron yayi,Yaronka Daddy? Ae yarona nane a shagona Dake kwari yake zamar min,bashi da kudi amma inshaallah zan mallaka masa komai ke sabo da ke ma zan iya bar Masa shagon nawa yaci gaba da juyawa,na yarda da amanarsa,yaron kirki idan baki aure shi ba kinwa kanki,Beauty dai ba wata murna haka ta shirya tayi kwalliya cikin dinkunanta data karbo sababbi ta saka shadda blue black me kyau ta Sha dinkin straight skert da riga,zuwa Yamma 5pm me gadi ya shugo yace Hajiya karama kinyi Bako,tace waye? Yace wanda Abbanku yace miki zaizo,kaishi palon Baki kace gani Nan,yace angama ya fice.
After 5mnt ta nufi palon ta shiga da sallama matashin ya Sha wankan shadda arsh yayi kyau iyakar kyau,Beauty wani farin ciki taji ganinsa matashi kyakyawa da alama duk kuwa da bata ga fuskarsa ba,zama tayi a kujera suna facing juna,a hankali ya dakata da danna wayar ya dago a nutse,gaban Beauty ne ya fadi,da mamaki tace Ina yini? Ya amsa tace yasu Mama? Suna nan lafiya, wlh kana bala'in kama da wata kawata Naila,Mohsin yace kin Santa ne? ae a prison muka hadu,ta fara bashi labarin Naila yanda ta yaudareta a matsayin Jamilu,Mohsin murmushi yake yace oh kece Beauty kika bata kudi da waya ko,tace ae nice wai Kai Dan uwanta ne please? tace dama Kaine Mohsin din? yace ae nine,tace mashaallah,murmushi yayi,Beauty ta tsura Masa Ido tace Allah me Iko kawai Naila haske ta fika kadan amma kamar da kuke ta baci, Mohsin yace hakane,shi dai Nan take yaji Beauty ta shiga ransa bata da shegen iyayi da girman Kai irin na Yan matan yanzu,mikewa tayi tace Ina zuwa taje ta kawo Masa kayan ci da Sha,tace sai naga kamar mun dade sanin juna sabo da na Saba da Naila.
Mohsin ya kalleta sosai ta gama tafiya da Imaninsa,yace Daddy ya fada miki Ina da aure Ina da mata da Yata daya zaki iya zama da kishiya? Beauty tace ai ni bana tsoron kishiya ko wacece ita,tace ai a wajen miji ake nuna isa,a nan ake gasa,idan ta saka mini skert ni da pant zan fito af mu a fada mana iya shege,mu muke da sirrin kula da miji, Mohsin yayi dariya yace uhm uhm bana son kuri karki kije ta miki kafa,Beauty tace za a gani tun yanzu ka fada mata ni bani da fada idan tazo da sauki taga sauki idan tazo da iskanci na iyashi page by page zan dinga bude mata nawa.
Waje ta samu ta zauna,tana kumburi,Spark yace zuba musu mana kin zauna kina kallona,Naila ta Kalli Spark a ranta tace wayyo Bai San nice Jamilunsa ba ta mike ta zubawa Daddy shi kadai,yace ki zubawa Wahida my wife to be,Wahida da sauri ta dago kai sabo da ba zato abin yazo mata,Daddy farin ciki ya kama shi yace na gode Dana Allah ya Maka albarka,Wahida sai wani murmushi take burinta ya cika.
Naila daurewa tayi ta zubawa Wahida lemon ta mika mata,Naila ta ajiye a wajen ta mike da sauri fuskar nan kamar hadari,Spark yace mika mata a hannu mana kina Bata mata lokaci,kallonsa Naila tayi idonta ya ciko da kwalla ta dage ta maidata bata fito ba,ta mikawa Wahida ta rike,zata wuce Spark yace Zauna su gama ki kwashe,dawowa tayi zata zauna yace on the floor ko bakya Jin turanci a kasa,Naila ta koma kasa ta zauna a ranta tace idan Sanyi ya sake kamani ai Kai ka jiyo waye zaiji dadin idan Kuma Sanyi ya min illa ka ragewa kanka dadi bado zaiyi Sanyi.
Suna Dan Sha Daddy ya umarci Wahida yace taso mu tafi,Spark ya mike Yana sani ya dinga kallon Wahida shi a zahiri bata birge shi amma haka yake kallonta ala dole Yana wani Jin dadi,Wahida kuwa a ranta murna take tana Jin tafi ko wacce mace a duniya Spark sai wani kallonta yake kamar ta zuba ruwa a kasa ta Sha,Kamal Yana kallon Spark Yana mamakin abinda yayi duk da bai gane Naila ba shima dai Yana zargin ya Santa.
Har mota ya rakasu,Daddy yace Inshaallah zan kira Mima na gaya mata komai,Spark yace ba damuwa,dawowa yayi ciki tare da Kamal suka haura sama,Naila tana kallonsa sai lokacin ta mike da kyar jiki ba kwari ta shige bedroom tare da fadawa Saman bed,tana tunani abin duniya ya isheta.
Kamal suna shiga ciki yace me yasa kayi haka ya zaka ce kana son Wahida,me zaka yi da ita kasan a sanadin Asmau ubansu ba rashin mutuncin da bai Maka ba,Spark yace tsaya Kaji ya zauna ya bawa Kamal labarin Naila kaf,Kamal yace Kuma itace Jamilun da Mummy tayiwa sharri? Spark yace ae,Kai wai tunaninta tunda ta canja kamanni bazan ganeta ba ashe na zama dakiki ma,Kamal ya dinga dariya yace sai yanzu na gane zancen Ashe ba namiji kake so ba macece,kaga kuwa wannan idan su Mima suka ga Yar kanwarsu ce dole su yarda aurenta zaka yi su baka ita,Spark ya furta ai Ina ganinsa yazo da ita bani hakuri nasan me yake nufi wato naga kanwar ko zan sota ,Kuma in suka bani ita aurenta zanyi ba ruwana, Naila sai ta gane kurenta a gidan Nan,gashin kuma Kuma zanyi mata sai ta gaji da kanta tayi bayani.
Kamal yace to ni bana fata ka auri Wahida Ina taya Naila kishi,ai ita Bata damu ba,in ba mace ba ma da gajeren tunani ai sai tazo min a Jamilunta muyi magana muyi aurenmu mu wuce wajen,yanzu da aurena tayi tazo gidan Nan ai da tuni da Dana a cikinta,Kamal yayi dariya yace duka duka yaushe tazo ko da kwana bata yi ba, dariya Spark yayi yace Kuma ita tayi girki naci abina Ina ci Ina fushi,wlh kasan cin abinci ana fushi abin dariya gare shi to kana tauna Abu Kuma kana fushi gwada ka gani, Kamal ya gwada kuwa sai dariya,yace haka kayi Spark? yace ae mana.
Naila kuwa tana kwance tace wato ma budurwa yayi ai shike nan,Kuma bani tashin Hallare wlh naga da uban da za ayi auren,bazan tashi Hallaren ba, sai 11am ta fito tare da shiga kitchen ta Dora girki,fitowa tayi ta samu me gadi ta mika Masa kudi tace kasuwa zan aikeka,yace to Hajiya ta Lissafa Masa abinda zai siyo mata ya karba ya tafi ta koma kitchen tana yin tuwon shinkafarta,har a YouTube take sake kallon miyar da zatayi,duk ta gigice ta hada zufa sabo da kawai tana tuwo,kafin ta gama ya kawo mata sakon ta fito tsakar gida zata karba ta samu Spark da Kamal sun fito,tace Ina yini dazu na manta wlh ban gaishe ka ba,Kamal ya amsa da fara'a Yana kallonta,sanye take cikin doguwar rigar material black and maroon ta yafa siririn mayafi a kanta,farar kafarta sanye da slifas me kyau,Kamal sai kallon bayanta yake data juya,Spark yace bana son wulakanci wlh zaka daina zuwa gidan nan kazo har gida kallonta ni bana so,ya Bata rai Kuma,Kamal yace alakoro na kalla,tsaki yaja yace na fasa rakaka unguwar wlh,ya juya ciki abinsa,Kamal yace Allah ya shiryeka ya shiga motarsa ya bar gidan,Naila tana kitchen ta bude fridge tana dubo kifi Spark ya shugo ciki,fridge din ya nufa zai dakko abu bata San ma ya shugo ba,sai Jin mutum tayi a bayanta kamar zai hau bayanta ta goyashi haka ya mata ya manne da ita yasa hannu tare da bude kasa ya dakko lemon gongoni ya juya ya fice abinsa,ya wani rungumeta sosai amma ya kama masifa matsala kina tare min hanya.
Sororo Naila tayi ta tsaya tana kallonsa jikinta sai rawa yake tace a hankali wayyo dadi sai naji Ina marmari....marmari nake sai naji Ina so a taba Bazookas dina....lekowa tayi a hankali a boye ta yanda bazai ji ba tace Spark wlh nice Jamilunka, Spark Yana zaune a Palo yaga ta leko tana magana cikin rada shi baya Jin me take cewa,dariya ta bashi ba shiri ya murmusa,Ido suka hada ta koma kitchen da sauri.
Naila dai Spark ya bari da tsumar jiki, jikinta Yana ta faman rawa,tsumi ya motsa ta Dade a tsaye kafin ta iya ci gaba da aikinta, tana gama tuwon a leda ta kwashe ta shirya a flask sannan ta fara miyarta ta Ugu da gyada.
Fitowa tayi ta wuce shi a Palo ta shige bedroom tare da furta Bazookas na jira,Bai gane mene Bazookas din ba,ta sake fitowa ta tsaya Jikin kujerarsa da yake zaune tace a kawo abincin? Kai kawai ya daga mata,taje kuwa ta shirya Masa a dining sannan ta wuce bedroom .
Daddyn Beauty ne yace ta shirya sun gama magana da mijin da ya zabo mata zaizo yau ta ganshi idan yayi mata shike nan,tace Abba waye? Yace yarona ne duk abinda ake neman a wajen namiji na gari to wannan yaron yayi,Yaronka Daddy? Ae yarona nane a shagona Dake kwari yake zamar min,bashi da kudi amma inshaallah zan mallaka masa komai ke sabo da ke ma zan iya bar Masa shagon nawa yaci gaba da juyawa,na yarda da amanarsa,yaron kirki idan baki aure shi ba kinwa kanki,Beauty dai ba wata murna haka ta shirya tayi kwalliya cikin dinkunanta data karbo sababbi ta saka shadda blue black me kyau ta Sha dinkin straight skert da riga,zuwa Yamma 5pm me gadi ya shugo yace Hajiya karama kinyi Bako,tace waye? Yace wanda Abbanku yace miki zaizo,kaishi palon Baki kace gani Nan,yace angama ya fice.
After 5mnt ta nufi palon ta shiga da sallama matashin ya Sha wankan shadda arsh yayi kyau iyakar kyau,Beauty wani farin ciki taji ganinsa matashi kyakyawa da alama duk kuwa da bata ga fuskarsa ba,zama tayi a kujera suna facing juna,a hankali ya dakata da danna wayar ya dago a nutse,gaban Beauty ne ya fadi,da mamaki tace Ina yini? Ya amsa tace yasu Mama? Suna nan lafiya, wlh kana bala'in kama da wata kawata Naila,Mohsin yace kin Santa ne? ae a prison muka hadu,ta fara bashi labarin Naila yanda ta yaudareta a matsayin Jamilu,Mohsin murmushi yake yace oh kece Beauty kika bata kudi da waya ko,tace ae nice wai Kai Dan uwanta ne please? tace dama Kaine Mohsin din? yace ae nine,tace mashaallah,murmushi yayi,Beauty ta tsura Masa Ido tace Allah me Iko kawai Naila haske ta fika kadan amma kamar da kuke ta baci, Mohsin yace hakane,shi dai Nan take yaji Beauty ta shiga ransa bata da shegen iyayi da girman Kai irin na Yan matan yanzu,mikewa tayi tace Ina zuwa taje ta kawo Masa kayan ci da Sha,tace sai naga kamar mun dade sanin juna sabo da na Saba da Naila.
Mohsin ya kalleta sosai ta gama tafiya da Imaninsa,yace Daddy ya fada miki Ina da aure Ina da mata da Yata daya zaki iya zama da kishiya? Beauty tace ai ni bana tsoron kishiya ko wacece ita,tace ai a wajen miji ake nuna isa,a nan ake gasa,idan ta saka mini skert ni da pant zan fito af mu a fada mana iya shege,mu muke da sirrin kula da miji, Mohsin yayi dariya yace uhm uhm bana son kuri karki kije ta miki kafa,Beauty tace za a gani tun yanzu ka fada mata ni bani da fada idan tazo da sauki taga sauki idan tazo da iskanci na iyashi page by page zan dinga bude mata nawa.