Sashe 60
Tantiriya A Gidan Yari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mota suka shiga suka nufi gidan Allah yasa unguwar ba kowa yasan Naila ba sabo da Bata Dade da zuwa daga kauye ba ta fada prison.
Gidansu suka nufa tare da tsayawa a kofar gidan sannan Spark ya daukar mata kayan suka nufi cikin gidan,Khalil tsohon saurayin Naila ya kwala mata kira bai San tayi aure ba baya gari,ya karasa kusa da Naila yace Naila duk irin son da nake miki shine kika biyewa me mota sabo da yana da kudi.
Nan take Spark ya daure fuska ya fisgi hannun Naila suka yi ciki
suna yin sallama su Zarah suka dinga murna ga Aunty Umma ga Naila tazo,Hidaya kuwa tana zaune tana gyara Salat ko wani murnar kirki babu, Naila tana ganinta tace Yar bakin ciki an fara ne? Ki dinga addua kina da cutar hassada,Umma ce ta leko tace bana son wulakanci ke daga zuwa ma,Dan me baza tayi murnar ganina ba sai ta zauna tana aikinta,Idan zaki shugo ki shugo,Spark Yana gefe Yana ta kishi da bacin rai namiji ya kula Masa mata, Umma tace shugo mana ai an zama daya ka zama Dan gida,Spark ya shugo shima suka shiga Palo,Naila tace Umma harda canja kujeru sababbi? Umma tace ai har waya na canja,Abba ne ya shugo gidan daga ji ana zancen waya sai ya shugo palon yace Tecno ce me sunan mijinki Spark na biyar,Umma tace Spark 5 ke Naila,Abba mikewa yayi yace bari a kawo ruwa.
Umma ganin suruki tace yanzu zan tashi,Abba yace Yar Inna bana son haka sai Kinga suruki ki nuna ta Allah ce ke,ai hutawa kika Saba yar Inna, barshi ki huta ya fice yaje ya siyo lemo da ruwan roba da kudin aljihunsa ya shugo,Hidaya tana kitchen ya leka ya dakko plate Yana cewa na kashe kudi yau haka lemo ya tashi a kasar Nan? Wlh Dan ba Kara bazan sake ba yau dinma karambani ne,ya zuba ya Kai har Palo,yace Kaine Bako ka Sha, Spark bai fara Sha ba Abba yace kasha karka jawo min asarar kudina abin duniya yayi tsada yanzu,Harara Umma ta zuba masa a boye yace. Bari na koma bakin aiki na ya fice.
Naila tace Umma Ina Jaririyar? bacci take tana daki,Mohsin ne ya shugo palon dauke da sallama,Naila harda ihu tace darling hannu ya mika mata suka tafa yace na manta ma munyi fada,tace ai zamu shirya,gaisawa suka yi da Spark sannan suka fara Hira,Umma taje ta karbi Hidaya ita Kuma taje ta gaida Spark ta zauna ana hirar da ita,Naila tace Hidaya an fara kyau ga hanci Yana ta mikewa ashe zakiyi kyau,Hidaya ta zumburi Baki ta mike ta fice ta shiga kitchen tace Umma kiyuwa Naila fada a gaban bako sai disgani take,Ke Kuma ki dinga hakuri ke baki San wasa ba, Naila wasa take miki ke bakya ganin yanda suke da Mohsin ne.
Spark kuwa Zarah ya dauka tare da dorata a cinyarsa Naila ta kalleshi ta Masa inkiya da hannu tana hararsa wai ya sauketa,Murmushi ya saki ya mata banza,Mohsin ne ya radawa Naila yace aure zanyi bikina ko sati biyu bai kai ba,Naila tace wayyo dadi kasheni,yace sai Kinga ma amaryata zaki San nayi dace kin Santa fa,Naila tace Allah? Yace kin San kuwa ya take? Naila tace ya kirjin nata yake tunda Kai a Nan la'anarka take,Mohsin yayi dariya suna rada yace a tajamjam,Naila ta sheke da dariya,tace na Maka murna ya bayan?yace wuhuhu ai tarago guda ne,Naila tace to dole mu tashi a tsaye da gyaran Hallare,Mohsin yace ai tsumani zakiyi amma sai ta Saba zan Sha maganin fa kar na wargaza mata Bado,Naila tace Kaka zaizo biki zan Masa waya ya taho min da wasu nima har mijina zanwa saiti,Mohsin yace ke Naila har kin San Abu,Naila tace uhm gobe dani za aje zance,ya zama dole mu tafi ki ganta da kanki, Spark sai haushi yake ji Naila ta share shi tunda aka zo Kano take Masa yanga,ganin kamar ransa ya baci sai ta dawo ta zauna kusa dashi,duk da haka shi dai wai ta daina kula dashi sai complain yake mata.
Umma ce tazo suka yi ta Hira da shi sai bayan La'asar ya musu sallama bayan ya bawa Umma kudi,ya fito Naila ta rako shi yace to Madam zan tafi duk Inda zaki je sai kin fada min ko Nan da kofar gida ne,Naila tace to,yace sai me? tace ai ka sani kaima kudin gyaran jiki Kuma zamu yi biki,yace zan sa miki a accnt,Pocket money fa? Kudi ya zaro ya bata,tace na gode,saura wani ya miki magana ki tsaya kulashi, ya shiga mota sannan ya sauke glass kasa yace I love you,tace Wahida fa? Harararta yayi yace na gaji da zancen nan ya daga glass sama yace da driver suje Kawai suka tafi,wani ne makwafcin su naila zaiwa Naila magana taji spark yace ki koma gida fa,Ashe shi Yana ganin matashin yace driver ya tsaya,Naila gida ta koma kawai.
Tana komawa Umma sai murna take tace Alhmdllh kinyi miji Naila,Kwanciya Naila tayi a Palo Umma tace fito girki da aikin gida ba shegen da zai miki,Sai kayan gyaran jikinki na siyi wasu duk mun siya kadan za a karo sai Kuma na Skin Budurwar Mohsin tace zaku dinga zuwa tare,Naila tace to ai dai a bari na huta.
Tun a jirgi Spark yake faman kiran Naila taki dagawa sai yanga take Masa,kiran duniya sai ta Sa wayarta ma a silent,tace kaje ai ka kira Wahida sabo da ka raina min wayo a gabana sabo da cin fuska wlh sai ka bani hakuri tukun ai ka maidani ba mace ba ma.
A dinga sharhi pls nafi saurin typing
AsmaBaffa
[12/19/2023, 3:38 PM] AsmaBaffa: PAID GROUP ONLY
Accnt no
0175487861
Katin MTN
08061929616
Yan Niger
+22790795939
🏫 TANTIRIYA 🏫
A GIDAN YARI
BOOK 1
66-70
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM
Page naku ne
Maryam Idris Kabir
Ummy Aysha
Lubabatu Mijinyawa
Mmn Nasree.
Momy FARUK
Oum Aariz
Aeesha
Rukayyarabiuadam123
Reina
Sadiya Muhammad
Hajjafatty
Hey lovelies
Ke matar aure ce kuma kina neman business din dazakiyi daga gida da kuma baya bukatan jari?
Kai dan makaranta ne kuma kana neman inda zaka ringa samun kudin kashewa?
Ko a'a ke kinada business dinki Amma kina neman wani side hustle haka da zai Kara Miki extra source of income?
Ko kinada business idea da kikeson kifara Amma Babu jarin farawa?
Toh duk ku tarkato wannan training din, dan ga solution nan nasamo muku, kawai ki danna wannan link din Dan Samun damar shiga group din
https://wa.link/49vn47
Spark uzuri yayi mata
yasan taje gida Kuma maybe wayar tana jaka,Yana zuwa gida ya tura mata text message cewar yaje gida lfy,Naila kamar bata gani ba,shuru shuru ba reply ya daure har zuwa dare sannan ya sake kira sai da ya kira yafi sau biyar sannan Naila ta ga a haka ji tayi tayi missing dinsa baza ta iya share shi ba.
Spark ko da ta daga baiyi complain ba,kawai ya mata uzuri ,Naila a ranta tace wato ma baiji haushi ba bai damu ba,me kike yi? Bacci,amma naji ki fess? to bacci nake ji ni ta furta ,hmm yaji kamar fushi take yi yace alright,Yana so suyi waya yaji Muryarta gaba daya taki bada fuska shi ya rasa me yayi mata,kawai yace good night ya datse wayarsa,ita kanta bata so ba.
Umma tana kusa da ita tace Ashe kuwa zaki koma gidan miji ba shiri wannan iskancin ba a gidan nan ba,Yana miki magana kina wani share shi, sannu Naila karfa ki manta Yar gidan Hashimu Dolo ce ba kowan kowa ba,a gidan nan baki isa ba wlh.
Spark kuwa Yana zaune ya tallafe fuskarsa Yana tunani,kwanciya yayi jiki ba karfi yace Spark kwanta karka kashe kanka akan mace,Mace sai ta haukataka,duk yanda yaso ya share amma ya kasa sai faman tunanin Naila yake,gidan gaba daya ba dadi bata Nan.
Fitowa yayi sanye cikin Kayan baccinsa Silk olive color, a hankali ya nufi kitchen ya dakko lemon gongoni ya zauna a Palo tare da kunna tv Yana kallon American film a zahiri amma a ransa Naila yake tunanin gaba daya,zata susuta shi gaba daya.
Naila ma tunanin Spark take yi a haka tayi bacci,sai asuba ta tashi bayan tayi sallah tare da Azkhar ko bacci Bata koma ba ta fito ta shiga kitchen ta fara hada musu break fast sabo da yara Yan makaranta,tana yi tana gyara gidan, kafin Yan makaranta su gama shiri ta gama komai tana wanke wanke ma,Abba Yana dakinsa shi da Umma ya mike ya leka ta window Yana ta kallon Naila tana aikinta,farin ciki ne ya kama Abba,Umma ya kira yace Yar Inna taso Kiga yarki tayi hankali,Umma ta leka itama tana washe baki tace shi yasa naji karar kwanika hannu ta daga sama tana cewa Allah na gode Maka,Abba yace Alhmdllh ya mikawa Umma hannu suka tafa a hankali ba tare da sauti ya fito ba, sabo da farin ciki da murna, Naila har masifa akewa yara Dan iskanci ku shirya ku tafi makaranta sai Kun makara, ke zarah baza ki Sha shayi ki tafi ba,Ke kuma Hidaya ki hadawa Aslam shayin mana sai Kun makara,Hidaya sanye da Uniform ta hada musu shayin suka Sha tare da doya da kwai da Naila ta soya, Suka karya sannan suka tafi makaranta,ta sake wanke kwanikan da suka Bata ta gyara wajen da dakunansu duk ta gyara,Umma da Abba ma karyawa suka yi sannan Abba ya fice wajen kayan miyarsa Yana mita Yana cewa ni wannan sana'ar ta isheni wlh kullum mutum sai ya zauna a rumfa kayi ta zama a benchi, basir ma ya kamani,ni na gaji gwara a canja min wata sana'ar.
Naila sai da ta gyara har dakin Abba sannan tayi wanka ta zauna ta karya ga Spark Yana ta aikin kira bata daga ba sai da taji itama muryarsa take so ta ji sannan ta kirashi back,yana dagawa again baiyi complain ba ko kadan uzuri ya sake mata Naila Kuma so take lallai sai yaji haushi,Gashi bata iya Masa rashin kunya,Yana Jin kalau take sai ya mata sallama abin Yana damun Spark sosai.
Gidansu suka nufa tare da tsayawa a kofar gidan sannan Spark ya daukar mata kayan suka nufi cikin gidan,Khalil tsohon saurayin Naila ya kwala mata kira bai San tayi aure ba baya gari,ya karasa kusa da Naila yace Naila duk irin son da nake miki shine kika biyewa me mota sabo da yana da kudi.
Nan take Spark ya daure fuska ya fisgi hannun Naila suka yi ciki
suna yin sallama su Zarah suka dinga murna ga Aunty Umma ga Naila tazo,Hidaya kuwa tana zaune tana gyara Salat ko wani murnar kirki babu, Naila tana ganinta tace Yar bakin ciki an fara ne? Ki dinga addua kina da cutar hassada,Umma ce ta leko tace bana son wulakanci ke daga zuwa ma,Dan me baza tayi murnar ganina ba sai ta zauna tana aikinta,Idan zaki shugo ki shugo,Spark Yana gefe Yana ta kishi da bacin rai namiji ya kula Masa mata, Umma tace shugo mana ai an zama daya ka zama Dan gida,Spark ya shugo shima suka shiga Palo,Naila tace Umma harda canja kujeru sababbi? Umma tace ai har waya na canja,Abba ne ya shugo gidan daga ji ana zancen waya sai ya shugo palon yace Tecno ce me sunan mijinki Spark na biyar,Umma tace Spark 5 ke Naila,Abba mikewa yayi yace bari a kawo ruwa.
Umma ganin suruki tace yanzu zan tashi,Abba yace Yar Inna bana son haka sai Kinga suruki ki nuna ta Allah ce ke,ai hutawa kika Saba yar Inna, barshi ki huta ya fice yaje ya siyo lemo da ruwan roba da kudin aljihunsa ya shugo,Hidaya tana kitchen ya leka ya dakko plate Yana cewa na kashe kudi yau haka lemo ya tashi a kasar Nan? Wlh Dan ba Kara bazan sake ba yau dinma karambani ne,ya zuba ya Kai har Palo,yace Kaine Bako ka Sha, Spark bai fara Sha ba Abba yace kasha karka jawo min asarar kudina abin duniya yayi tsada yanzu,Harara Umma ta zuba masa a boye yace. Bari na koma bakin aiki na ya fice.
Naila tace Umma Ina Jaririyar? bacci take tana daki,Mohsin ne ya shugo palon dauke da sallama,Naila harda ihu tace darling hannu ya mika mata suka tafa yace na manta ma munyi fada,tace ai zamu shirya,gaisawa suka yi da Spark sannan suka fara Hira,Umma taje ta karbi Hidaya ita Kuma taje ta gaida Spark ta zauna ana hirar da ita,Naila tace Hidaya an fara kyau ga hanci Yana ta mikewa ashe zakiyi kyau,Hidaya ta zumburi Baki ta mike ta fice ta shiga kitchen tace Umma kiyuwa Naila fada a gaban bako sai disgani take,Ke Kuma ki dinga hakuri ke baki San wasa ba, Naila wasa take miki ke bakya ganin yanda suke da Mohsin ne.
Spark kuwa Zarah ya dauka tare da dorata a cinyarsa Naila ta kalleshi ta Masa inkiya da hannu tana hararsa wai ya sauketa,Murmushi ya saki ya mata banza,Mohsin ne ya radawa Naila yace aure zanyi bikina ko sati biyu bai kai ba,Naila tace wayyo dadi kasheni,yace sai Kinga ma amaryata zaki San nayi dace kin Santa fa,Naila tace Allah? Yace kin San kuwa ya take? Naila tace ya kirjin nata yake tunda Kai a Nan la'anarka take,Mohsin yayi dariya suna rada yace a tajamjam,Naila ta sheke da dariya,tace na Maka murna ya bayan?yace wuhuhu ai tarago guda ne,Naila tace to dole mu tashi a tsaye da gyaran Hallare,Mohsin yace ai tsumani zakiyi amma sai ta Saba zan Sha maganin fa kar na wargaza mata Bado,Naila tace Kaka zaizo biki zan Masa waya ya taho min da wasu nima har mijina zanwa saiti,Mohsin yace ke Naila har kin San Abu,Naila tace uhm gobe dani za aje zance,ya zama dole mu tafi ki ganta da kanki, Spark sai haushi yake ji Naila ta share shi tunda aka zo Kano take Masa yanga,ganin kamar ransa ya baci sai ta dawo ta zauna kusa dashi,duk da haka shi dai wai ta daina kula dashi sai complain yake mata.
Umma ce tazo suka yi ta Hira da shi sai bayan La'asar ya musu sallama bayan ya bawa Umma kudi,ya fito Naila ta rako shi yace to Madam zan tafi duk Inda zaki je sai kin fada min ko Nan da kofar gida ne,Naila tace to,yace sai me? tace ai ka sani kaima kudin gyaran jiki Kuma zamu yi biki,yace zan sa miki a accnt,Pocket money fa? Kudi ya zaro ya bata,tace na gode,saura wani ya miki magana ki tsaya kulashi, ya shiga mota sannan ya sauke glass kasa yace I love you,tace Wahida fa? Harararta yayi yace na gaji da zancen nan ya daga glass sama yace da driver suje Kawai suka tafi,wani ne makwafcin su naila zaiwa Naila magana taji spark yace ki koma gida fa,Ashe shi Yana ganin matashin yace driver ya tsaya,Naila gida ta koma kawai.
Tana komawa Umma sai murna take tace Alhmdllh kinyi miji Naila,Kwanciya Naila tayi a Palo Umma tace fito girki da aikin gida ba shegen da zai miki,Sai kayan gyaran jikinki na siyi wasu duk mun siya kadan za a karo sai Kuma na Skin Budurwar Mohsin tace zaku dinga zuwa tare,Naila tace to ai dai a bari na huta.
Tun a jirgi Spark yake faman kiran Naila taki dagawa sai yanga take Masa,kiran duniya sai ta Sa wayarta ma a silent,tace kaje ai ka kira Wahida sabo da ka raina min wayo a gabana sabo da cin fuska wlh sai ka bani hakuri tukun ai ka maidani ba mace ba ma.
A dinga sharhi pls nafi saurin typing
AsmaBaffa
[12/19/2023, 3:38 PM] AsmaBaffa: PAID GROUP ONLY
Accnt no
0175487861
Katin MTN
08061929616
Yan Niger
+22790795939
🏫 TANTIRIYA 🏫
A GIDAN YARI
BOOK 1
66-70
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM
Page naku ne
Maryam Idris Kabir
Ummy Aysha
Lubabatu Mijinyawa
Mmn Nasree.
Momy FARUK
Oum Aariz
Aeesha
Rukayyarabiuadam123
Reina
Sadiya Muhammad
Hajjafatty
Hey lovelies
Ke matar aure ce kuma kina neman business din dazakiyi daga gida da kuma baya bukatan jari?
Kai dan makaranta ne kuma kana neman inda zaka ringa samun kudin kashewa?
Ko a'a ke kinada business dinki Amma kina neman wani side hustle haka da zai Kara Miki extra source of income?
Ko kinada business idea da kikeson kifara Amma Babu jarin farawa?
Toh duk ku tarkato wannan training din, dan ga solution nan nasamo muku, kawai ki danna wannan link din Dan Samun damar shiga group din
https://wa.link/49vn47
Spark uzuri yayi mata
yasan taje gida Kuma maybe wayar tana jaka,Yana zuwa gida ya tura mata text message cewar yaje gida lfy,Naila kamar bata gani ba,shuru shuru ba reply ya daure har zuwa dare sannan ya sake kira sai da ya kira yafi sau biyar sannan Naila ta ga a haka ji tayi tayi missing dinsa baza ta iya share shi ba.
Spark ko da ta daga baiyi complain ba,kawai ya mata uzuri ,Naila a ranta tace wato ma baiji haushi ba bai damu ba,me kike yi? Bacci,amma naji ki fess? to bacci nake ji ni ta furta ,hmm yaji kamar fushi take yi yace alright,Yana so suyi waya yaji Muryarta gaba daya taki bada fuska shi ya rasa me yayi mata,kawai yace good night ya datse wayarsa,ita kanta bata so ba.
Umma tana kusa da ita tace Ashe kuwa zaki koma gidan miji ba shiri wannan iskancin ba a gidan nan ba,Yana miki magana kina wani share shi, sannu Naila karfa ki manta Yar gidan Hashimu Dolo ce ba kowan kowa ba,a gidan nan baki isa ba wlh.
Spark kuwa Yana zaune ya tallafe fuskarsa Yana tunani,kwanciya yayi jiki ba karfi yace Spark kwanta karka kashe kanka akan mace,Mace sai ta haukataka,duk yanda yaso ya share amma ya kasa sai faman tunanin Naila yake,gidan gaba daya ba dadi bata Nan.
Fitowa yayi sanye cikin Kayan baccinsa Silk olive color, a hankali ya nufi kitchen ya dakko lemon gongoni ya zauna a Palo tare da kunna tv Yana kallon American film a zahiri amma a ransa Naila yake tunanin gaba daya,zata susuta shi gaba daya.
Naila ma tunanin Spark take yi a haka tayi bacci,sai asuba ta tashi bayan tayi sallah tare da Azkhar ko bacci Bata koma ba ta fito ta shiga kitchen ta fara hada musu break fast sabo da yara Yan makaranta,tana yi tana gyara gidan, kafin Yan makaranta su gama shiri ta gama komai tana wanke wanke ma,Abba Yana dakinsa shi da Umma ya mike ya leka ta window Yana ta kallon Naila tana aikinta,farin ciki ne ya kama Abba,Umma ya kira yace Yar Inna taso Kiga yarki tayi hankali,Umma ta leka itama tana washe baki tace shi yasa naji karar kwanika hannu ta daga sama tana cewa Allah na gode Maka,Abba yace Alhmdllh ya mikawa Umma hannu suka tafa a hankali ba tare da sauti ya fito ba, sabo da farin ciki da murna, Naila har masifa akewa yara Dan iskanci ku shirya ku tafi makaranta sai Kun makara, ke zarah baza ki Sha shayi ki tafi ba,Ke kuma Hidaya ki hadawa Aslam shayin mana sai Kun makara,Hidaya sanye da Uniform ta hada musu shayin suka Sha tare da doya da kwai da Naila ta soya, Suka karya sannan suka tafi makaranta,ta sake wanke kwanikan da suka Bata ta gyara wajen da dakunansu duk ta gyara,Umma da Abba ma karyawa suka yi sannan Abba ya fice wajen kayan miyarsa Yana mita Yana cewa ni wannan sana'ar ta isheni wlh kullum mutum sai ya zauna a rumfa kayi ta zama a benchi, basir ma ya kamani,ni na gaji gwara a canja min wata sana'ar.
Naila sai da ta gyara har dakin Abba sannan tayi wanka ta zauna ta karya ga Spark Yana ta aikin kira bata daga ba sai da taji itama muryarsa take so ta ji sannan ta kirashi back,yana dagawa again baiyi complain ba ko kadan uzuri ya sake mata Naila Kuma so take lallai sai yaji haushi,Gashi bata iya Masa rashin kunya,Yana Jin kalau take sai ya mata sallama abin Yana damun Spark sosai.