Sashe 50
Tantiriya A Gidan Yari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Chikar gayu tsoro taji yanda tayiwa uwarsa rashin kunya tab ai bai ma dace ta so Danta ba tace ni bana zafafawa kaina amma dai bari mugani,karasawa tayi har kusa da Misam ya zaci tsayawa zata yi sai ya ga ta daga Masa hannu wani ta wuce tana rangwada ta bude gate ta fice abinta,horn yayi masu gadi suka sake bude Masa gate ya fita da motarsa hadaddiya.
Chikar gayu tana tana tafiyarta a gefen hanya Yana tafiya a hankali Yana binta Yana mata horn tunda ta juya ta ga shine bata ko kulashi ba taci gaba da tafiya harda yin tafiyar nigogi tana dangale kafa Daya tare da basarwa tana bouncing,canja wata tafiyar tayi ta Yan gayu tana yanga tana tana tafiya shi Kuma kamar maye Yana binta a baya Yana kallonta Yana dariya, ganin Yana ta binta yaki hakura, ta kira Naila bata daga ba sai da ta sake dagawa lokacin Naila suna dining spark Yana ta Shan tea dinsa,kallonta Spark yayi ya danna tsaki kadan,Naila wayar ta daga tace hello a hankali kasa kasa karta dame shi,Chikar gayu tace ke fa na gudo na kasa hakuri wai babarsu na auri Spark dinki Dan Allah ke kinji marar mutuncin mata,Naila tace ae gwara da kika gudu kin kyauta min Allah ya miki albarka amma da kin yarda wlh da Kinga halin Tantiranci,Dariya Chikar gayu tayi tace,a'a Hallaren dinsa tayi min kadan,Naila tace dama daidai nice ai,ah dama ai se ke, bani da kudi fa an koreni ba ko kudin sallama,Naila tace akwai kudi a kasa zan tura miki 100k ki turawa gidanku ko 70k ce wlh su rage radadi,a Ina kika samu kudin? Mum mana,Chikar gayu tace ikon Allah ni kuwa na cuci kaina sai nayi rashin mutunci ko ficika ban samu ba,a'a wannan rashin kunyar taki tayi karki dagawa kowa kafa amma a dinga sanin ya kamata kwaila kinji,Chikar gayu tace nice kwailar? Ae mana baki ji tarihinsu ba fa aikin banza kika yi dole fa ki koma gidan nan,ki kwantar da Kai pls amma karki yarda da auren nan sai dai a canja miki wani.
Chikar gayu tace bazan koma ba ai da kunya kin san kuwa abinda nayi? Naila tace to Kuma mu tsoron abin kunya muke, kawai nazo nan gidan Spark din,Naila tace baki da hankali ki tafi gidan saurayinki Daddyn Beauty kafin a samo mafita,dariya suka yi tace bari naje na hadu da Sheyi kawar ki,dariya Naila tayi tace ki turo accnt ta kashe wayarta.
Naila tana ajiye wayarta Mohsin ya sake kira,ta daga tare da furta Darling Ina Kwana,Spark ya kalleta ta kira wani da Darling,ji yayi ta furta laaa Yaya Umma ta haihu? Innalillahi Ina tsoron wannan lamari yanzu ai da kunya haka zanyi aure Ina haihuwa Umma tana haihuwa sabo da Allah ai da kunya,Ni na haihu Umma ma tazo sabo da Allah,uwa da ciki ya da ciki shike nan mu da Umma kowa yasan muna kwalbewa da miji,dariya ce ta kama Spark,yayi tari ya danne abarsa, to yanzu me ta haife? Mace ta haifa cewar Mohsin Yana cewa mene abin kunya nima ai kwalbewar nake da Hanan, kiyi sauri ki auren nan,Allah ya raya Yaya amma harga Allah Kai naso aure amma kazo a yayana baka kyauta min ba wai sabo da Allah maimakon kazo a Dan gidan Malam Isa sai ka fado a gidan Malam Hashimu Dolo,Mohsin yayi dariya yace ya zanyi nima haka na ganni,kwalele Kuma,dariya tayi tace Yaya ya lafiyar Hallare?
Mohsin yace karki dameni kina Ina ne Abuja din? Naila ta saci kallon Spark suka hada Ido tace ae Ina can,yace ki rike mutuncinki fa karki ga kamar baki da mafadi wlh kina yin badaidai sai kinci ubanki nasan halinki,Kuma karki biyewa kawayen banza,karki biyewa zuciya kizo kina aikin danasani,karki ji tausayina indai matsalar kudi ce ki fada min, karki kasa fada min kice zaki ji tausayina ko nauyi yayi min yawa kawai ki fada min,duk abinda kike so Ina nan,sannan ma kina Ina a Abuja din ni fa hankalina ba a kwance yake ba,Naila tace Yaya ka kwantar da halinka kamar kayi bako ya mutu, ba abinda zai faru inshaallah,Ina gidan su Beauty,yace to kiyi zamanki a nan Banda samarin banza,Banda daukan fansar Nan kiyi hakuri Allah zai saka miki,Naila a ranta tace nima ai Ina so na dawo gida na zauna a gaban iyayena ya kamata a kai Mummy gidan yari na samu nayi free,a fili to tace kawai.
Tana kashewa ta turawa Chikar gayu 100k sannan ta kira Umma suka gaisa tayi mata Allah raya tace Umma iceko lafiya kike? Umma tace sosai ma sai dai yaron nan Mohsin nake tausayi wlh Kinga bashi da kudi gashi a tsakiyar wata,gashi shine zaiyi komai a gidan nan abin Nan Yana damuna duk yaron bashi da sukuni ga gidansa ga gidanmu,ni kudina na biyawa su Hidaya kudin term a haka ma bashi ake bina,Naila tace Umma Inda naje Abuja na samu aikin yi har an fara biya na albashi ma sannan Baban Beauty ya bamu kudi da yawa Umma kirki ne da shi,Umma tace Allah? Naila tace Allah a gidan wasu attajirai sai shegen kudi,yaron gidan sunansa Ashraf dabban kudi ne da shi, rabona nazo ci,Spark ya kalleta yayi dariya a ransa.
Ki fadawa Yaya zan tura Masa kudin,kema ki tura min naki na saka miki wani abin,Umma tace mashaallah na daina zagin yarana daga yau Allah ya miki albarka naga ranar haihuwa,ai kuwa haihuwa yanzu na fara,na dinga haihuwa kenan cewar Umma,Naila tace dan Allah a'a ki hakura haka,yanzu idan nayi aure shike nan ana yi min ciki kema ana miki Umma bazan ji dadi,sai kace akuyoyi,mijina ai sai yaga iyayena a mutanen banza,Umma kowa aka ganshi da ciki an San me yayi Dan Allah Umma ki rufa min asiri ko zaku yi abinku kuyi Allura,ni bazan hanaku kwalbewa ba,kinga ba wanda yasan me kuke yi,Umma ki rufa min asiri Dan Allah nidai shike nan sai mijina yaji uwata da ciki,abin kunyar da akeyi a boye ya fito fili.
Umma tace Allah ya shiryeki Naila na rasa ma me zance dake,yanzu na daina zagi Allah ya shiryeni,to nidai kiyi Allura a tsayar da ita idan kunyi abinku ma ba Wanda ya sani.
Dama Umma da son a bata kudi ko masifa Bata yiwa Naila ba,taji kudi sai dai tace Allah ya shirya,Nan take ta tura, Naila ta tura mata 50k,ta turawa Mohsin 150k,ta turawa Abba 20k a accnt din Mohsin tace ya bawa Abba,Mohsin yace aikin uban me kike haka da zaki samu kudi? Naila tace ,Yaya wallahi ba cinikin Bado na nayi ba,ba Wanda ya siya,abina yana Nan yayi kwantai Ina ta fama da shi an rasa me siya ya aureni ma wlh,zuwa dare zan kiraka na Maka bayani,yace Ina jira baza mu taba kudi ba sai kin mana gamsashen bayani,tace to sarkin tarbiyya wai Kai na kwarai,dariya Mohsin yayi yace oh Naila case wannan fitsara yaushe zata daina ne ta kashe wayar,Mohsin yace bari kiyi auren yarinya miji zai kashe bakinki.
Spark Yana jinta bai nuna yaji ba Yana latsa waya Yana kora tea dinsa,sai yanzu yake sake jinjina Tantiranci Naila yace Umma guda take fadawa haka yo aini Alhmdllh nayi dace,dama bana son mace wani Sumi Sumi nafi so me ji da balaga da iskanci Yar Karuwa Karuwa haka yawwa tafi,dawowa tayi ta zauna tace ya naga baka cin chips din ne? banza ya mata.
Ta kalle shi kawai ta hada nata ta ja plate din nasa gaba ya janye abinsa ya dawo da shi gabansa ba tare da yace komai ba,Naila a ranta sai murna take tace yaji dadin girkina wayyo,kasa rike murnarta tayi bata San ma ta saki murmushi ba da sauri ta rufe bakinta da hannu ta mike tana rufe da bakinta kamar wacce zata yi amai duk da ta rufe bakinta idonta da fuskarta ya nuna lallai dariya take yi,da sauri ta nufi hanyar bedroom,tsawa ya mata kee....ta juyo da sauri yace wa kike wa dariya,tace uhm uhm zuciyata ce take shi,ta shige bedroom da gudu.
Dariya ma ta bashi yace yarinya kamar Aljana,zama yayi tare da shafa cikinsa yace har yanzu banji sign na wani ciwo ba bata sa komai ba maybe,ko sai a hankali zai ci jikina cuta ta kamani,Ido ya zaro shi kadai yace mutuwa Allah ka taimakeni sai na samu yarinyar nan nayi harkoki,Spark ango ahh ranar tab sai harkoki.
Naila wayarta ta manta a dining,daukan wayar yayi ya duba missed calls Wanda tayi waya da shi yagani ta sa Darling,number din yayi sauri ya dauka ya shigar a wayarsa sannan ya ajiye mata wayarta,sai da ya gama karyawa abinsa Naila tana dakinta wata Yar aiki ta shugo tare da gaida spark ta fara gyara gidan,ba a gidan take kwana ba kullum zuwa take tana gyara gidan Banda dakinsa.
Dakinsa Kuma da kansa yake zagewa ya gyara kullum ko da safe ko da yamma idan ya dawo daga Office.
Kamal ne yayi Sallama ya shugo palon, Spark Yana zaune Saman wani Lilo da ake sashi a palor can bangare daban me circle Yana ciki a zaune Yana danna waya lilon Yana Lila shi kadan kadan,Kamal yace ya akayi suka gaisa yace please zo ka rakani unguwa,da safen nan?
Suna haka Daddyn su Asmau ya shugo tare da yarsa kanwar Asmau wacce ake kira da Wahida,Spark yayi mamakin ganinsu a gidansa,kallonsu yayi kawai,Mahaifin Asmau zuwa yayi gaban Spark cike da nadama,Spark yace Ina Kwana,Bai zaci zai gaishe shi ba yanda Spark yake ji da tsageranci,amsawa yayi yace dama zuwa muka yi mu baka hakuri Dan Allah ka yafe min,Na yafe Maka cewar Spark,Daddy da mamaki yace haka da wuri? Spark ya furta ai Dan Adam ajizi ne dukkan mu muna kuskure,share kawai ya wuce Allah yaji kanta.
Chikar gayu tana tana tafiyarta a gefen hanya Yana tafiya a hankali Yana binta Yana mata horn tunda ta juya ta ga shine bata ko kulashi ba taci gaba da tafiya harda yin tafiyar nigogi tana dangale kafa Daya tare da basarwa tana bouncing,canja wata tafiyar tayi ta Yan gayu tana yanga tana tana tafiya shi Kuma kamar maye Yana binta a baya Yana kallonta Yana dariya, ganin Yana ta binta yaki hakura, ta kira Naila bata daga ba sai da ta sake dagawa lokacin Naila suna dining spark Yana ta Shan tea dinsa,kallonta Spark yayi ya danna tsaki kadan,Naila wayar ta daga tace hello a hankali kasa kasa karta dame shi,Chikar gayu tace ke fa na gudo na kasa hakuri wai babarsu na auri Spark dinki Dan Allah ke kinji marar mutuncin mata,Naila tace ae gwara da kika gudu kin kyauta min Allah ya miki albarka amma da kin yarda wlh da Kinga halin Tantiranci,Dariya Chikar gayu tayi tace,a'a Hallaren dinsa tayi min kadan,Naila tace dama daidai nice ai,ah dama ai se ke, bani da kudi fa an koreni ba ko kudin sallama,Naila tace akwai kudi a kasa zan tura miki 100k ki turawa gidanku ko 70k ce wlh su rage radadi,a Ina kika samu kudin? Mum mana,Chikar gayu tace ikon Allah ni kuwa na cuci kaina sai nayi rashin mutunci ko ficika ban samu ba,a'a wannan rashin kunyar taki tayi karki dagawa kowa kafa amma a dinga sanin ya kamata kwaila kinji,Chikar gayu tace nice kwailar? Ae mana baki ji tarihinsu ba fa aikin banza kika yi dole fa ki koma gidan nan,ki kwantar da Kai pls amma karki yarda da auren nan sai dai a canja miki wani.
Chikar gayu tace bazan koma ba ai da kunya kin san kuwa abinda nayi? Naila tace to Kuma mu tsoron abin kunya muke, kawai nazo nan gidan Spark din,Naila tace baki da hankali ki tafi gidan saurayinki Daddyn Beauty kafin a samo mafita,dariya suka yi tace bari naje na hadu da Sheyi kawar ki,dariya Naila tayi tace ki turo accnt ta kashe wayarta.
Naila tana ajiye wayarta Mohsin ya sake kira,ta daga tare da furta Darling Ina Kwana,Spark ya kalleta ta kira wani da Darling,ji yayi ta furta laaa Yaya Umma ta haihu? Innalillahi Ina tsoron wannan lamari yanzu ai da kunya haka zanyi aure Ina haihuwa Umma tana haihuwa sabo da Allah ai da kunya,Ni na haihu Umma ma tazo sabo da Allah,uwa da ciki ya da ciki shike nan mu da Umma kowa yasan muna kwalbewa da miji,dariya ce ta kama Spark,yayi tari ya danne abarsa, to yanzu me ta haife? Mace ta haifa cewar Mohsin Yana cewa mene abin kunya nima ai kwalbewar nake da Hanan, kiyi sauri ki auren nan,Allah ya raya Yaya amma harga Allah Kai naso aure amma kazo a yayana baka kyauta min ba wai sabo da Allah maimakon kazo a Dan gidan Malam Isa sai ka fado a gidan Malam Hashimu Dolo,Mohsin yayi dariya yace ya zanyi nima haka na ganni,kwalele Kuma,dariya tayi tace Yaya ya lafiyar Hallare?
Mohsin yace karki dameni kina Ina ne Abuja din? Naila ta saci kallon Spark suka hada Ido tace ae Ina can,yace ki rike mutuncinki fa karki ga kamar baki da mafadi wlh kina yin badaidai sai kinci ubanki nasan halinki,Kuma karki biyewa kawayen banza,karki biyewa zuciya kizo kina aikin danasani,karki ji tausayina indai matsalar kudi ce ki fada min, karki kasa fada min kice zaki ji tausayina ko nauyi yayi min yawa kawai ki fada min,duk abinda kike so Ina nan,sannan ma kina Ina a Abuja din ni fa hankalina ba a kwance yake ba,Naila tace Yaya ka kwantar da halinka kamar kayi bako ya mutu, ba abinda zai faru inshaallah,Ina gidan su Beauty,yace to kiyi zamanki a nan Banda samarin banza,Banda daukan fansar Nan kiyi hakuri Allah zai saka miki,Naila a ranta tace nima ai Ina so na dawo gida na zauna a gaban iyayena ya kamata a kai Mummy gidan yari na samu nayi free,a fili to tace kawai.
Tana kashewa ta turawa Chikar gayu 100k sannan ta kira Umma suka gaisa tayi mata Allah raya tace Umma iceko lafiya kike? Umma tace sosai ma sai dai yaron nan Mohsin nake tausayi wlh Kinga bashi da kudi gashi a tsakiyar wata,gashi shine zaiyi komai a gidan nan abin Nan Yana damuna duk yaron bashi da sukuni ga gidansa ga gidanmu,ni kudina na biyawa su Hidaya kudin term a haka ma bashi ake bina,Naila tace Umma Inda naje Abuja na samu aikin yi har an fara biya na albashi ma sannan Baban Beauty ya bamu kudi da yawa Umma kirki ne da shi,Umma tace Allah? Naila tace Allah a gidan wasu attajirai sai shegen kudi,yaron gidan sunansa Ashraf dabban kudi ne da shi, rabona nazo ci,Spark ya kalleta yayi dariya a ransa.
Ki fadawa Yaya zan tura Masa kudin,kema ki tura min naki na saka miki wani abin,Umma tace mashaallah na daina zagin yarana daga yau Allah ya miki albarka naga ranar haihuwa,ai kuwa haihuwa yanzu na fara,na dinga haihuwa kenan cewar Umma,Naila tace dan Allah a'a ki hakura haka,yanzu idan nayi aure shike nan ana yi min ciki kema ana miki Umma bazan ji dadi,sai kace akuyoyi,mijina ai sai yaga iyayena a mutanen banza,Umma kowa aka ganshi da ciki an San me yayi Dan Allah Umma ki rufa min asiri ko zaku yi abinku kuyi Allura,ni bazan hanaku kwalbewa ba,kinga ba wanda yasan me kuke yi,Umma ki rufa min asiri Dan Allah nidai shike nan sai mijina yaji uwata da ciki,abin kunyar da akeyi a boye ya fito fili.
Umma tace Allah ya shiryeki Naila na rasa ma me zance dake,yanzu na daina zagi Allah ya shiryeni,to nidai kiyi Allura a tsayar da ita idan kunyi abinku ma ba Wanda ya sani.
Dama Umma da son a bata kudi ko masifa Bata yiwa Naila ba,taji kudi sai dai tace Allah ya shirya,Nan take ta tura, Naila ta tura mata 50k,ta turawa Mohsin 150k,ta turawa Abba 20k a accnt din Mohsin tace ya bawa Abba,Mohsin yace aikin uban me kike haka da zaki samu kudi? Naila tace ,Yaya wallahi ba cinikin Bado na nayi ba,ba Wanda ya siya,abina yana Nan yayi kwantai Ina ta fama da shi an rasa me siya ya aureni ma wlh,zuwa dare zan kiraka na Maka bayani,yace Ina jira baza mu taba kudi ba sai kin mana gamsashen bayani,tace to sarkin tarbiyya wai Kai na kwarai,dariya Mohsin yayi yace oh Naila case wannan fitsara yaushe zata daina ne ta kashe wayar,Mohsin yace bari kiyi auren yarinya miji zai kashe bakinki.
Spark Yana jinta bai nuna yaji ba Yana latsa waya Yana kora tea dinsa,sai yanzu yake sake jinjina Tantiranci Naila yace Umma guda take fadawa haka yo aini Alhmdllh nayi dace,dama bana son mace wani Sumi Sumi nafi so me ji da balaga da iskanci Yar Karuwa Karuwa haka yawwa tafi,dawowa tayi ta zauna tace ya naga baka cin chips din ne? banza ya mata.
Ta kalle shi kawai ta hada nata ta ja plate din nasa gaba ya janye abinsa ya dawo da shi gabansa ba tare da yace komai ba,Naila a ranta sai murna take tace yaji dadin girkina wayyo,kasa rike murnarta tayi bata San ma ta saki murmushi ba da sauri ta rufe bakinta da hannu ta mike tana rufe da bakinta kamar wacce zata yi amai duk da ta rufe bakinta idonta da fuskarta ya nuna lallai dariya take yi,da sauri ta nufi hanyar bedroom,tsawa ya mata kee....ta juyo da sauri yace wa kike wa dariya,tace uhm uhm zuciyata ce take shi,ta shige bedroom da gudu.
Dariya ma ta bashi yace yarinya kamar Aljana,zama yayi tare da shafa cikinsa yace har yanzu banji sign na wani ciwo ba bata sa komai ba maybe,ko sai a hankali zai ci jikina cuta ta kamani,Ido ya zaro shi kadai yace mutuwa Allah ka taimakeni sai na samu yarinyar nan nayi harkoki,Spark ango ahh ranar tab sai harkoki.
Naila wayarta ta manta a dining,daukan wayar yayi ya duba missed calls Wanda tayi waya da shi yagani ta sa Darling,number din yayi sauri ya dauka ya shigar a wayarsa sannan ya ajiye mata wayarta,sai da ya gama karyawa abinsa Naila tana dakinta wata Yar aiki ta shugo tare da gaida spark ta fara gyara gidan,ba a gidan take kwana ba kullum zuwa take tana gyara gidan Banda dakinsa.
Dakinsa Kuma da kansa yake zagewa ya gyara kullum ko da safe ko da yamma idan ya dawo daga Office.
Kamal ne yayi Sallama ya shugo palon, Spark Yana zaune Saman wani Lilo da ake sashi a palor can bangare daban me circle Yana ciki a zaune Yana danna waya lilon Yana Lila shi kadan kadan,Kamal yace ya akayi suka gaisa yace please zo ka rakani unguwa,da safen nan?
Suna haka Daddyn su Asmau ya shugo tare da yarsa kanwar Asmau wacce ake kira da Wahida,Spark yayi mamakin ganinsu a gidansa,kallonsu yayi kawai,Mahaifin Asmau zuwa yayi gaban Spark cike da nadama,Spark yace Ina Kwana,Bai zaci zai gaishe shi ba yanda Spark yake ji da tsageranci,amsawa yayi yace dama zuwa muka yi mu baka hakuri Dan Allah ka yafe min,Na yafe Maka cewar Spark,Daddy da mamaki yace haka da wuri? Spark ya furta ai Dan Adam ajizi ne dukkan mu muna kuskure,share kawai ya wuce Allah yaji kanta.