Sashe 26
Tantiriya A Gidan Yari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Gidan Baban Asmau tuni sunyi hakuri suna ta uzurinsu an daure Spark,Amma Maman Asmau wato marikiyarta itakam Yar uwar Maman su Spark ce itama kanwarsu ce,abin Yana damunta bata ji dadin kulle Spark ba ai shima danta ne,a dalilin haka gashi Mima ta daina shiga harkarta bare Mummy kamar ba Yan uwa ba gaba suke da ita,Kanwar Asmau wace ake kira da Safna itama zata kai 26yrs ta gama degree har aiki tanayi a asibiti,itace kadai tafi kowa damuwa a gidan ta shiga wani hali,tunda aka kashe Asmau take ta faman ramewa tana damuwa sosai watarana ma sai ta kulle daki tayi ta faman kuka,kowa yasan yanda suka Shaku da Asmau kamar me kullum suna tare dakinsu daya,har addua ake mata sabo da yanda ta fice a hayyacinta,aikin ma ta daina zuwa ba irin lallabata da ba ayi ba taki hakuri,ta samu babansu tace wlh Abbu Spark bazai kashe Asmau ba,kawai furuci yayi a dai dai kaddara ta fada Masa,Dan Allah kasa a sake shi idan yaso tunda ana so lallai sai an hadin zumunci ni me zai Hana na maye gurbin Asmau ko da ace baya so na nima zanyi hakuri na zauna dashi sabo da na cikawa Asmau Yar uwata burinta,Ni a maye gurbin Asmau Dani,Abbu ya Kifa mata Mari ya sake Kifa mata Mari yayi ball da ita yace har abada bani ba hada alaka da Spark Kuma bazai taba fitowa ba,mahaukaciya wacce Bata kishin Yar uwarta Dabba wacce bata San me take ba get out,ta mike Zumbur ta fice tana sharbar kuka tace Allah kaga niyyata ta alkhairi ce amma Abbu yaki ta fada dakin Mahaifiyarsu Tana kuka Mama kinga Abbu ne akan nace ya saki Spark ni a maye gurbin Asmau dani shine ya mareni ya min duka, Mama tace maganinki kenan ai na hanaki zancen,nifa so nake na taimaki Spark a fitar dashi,Mama tace duk da bani na haifi Asmau ba wlh ko ba a kulle Spark ba bazai aureki ba kema,wannan yaron bashi da ta Ido shi yasa nake baya baya da shi,kina dai gani Yan uwana sun san Asmau bani na haifeta ba amma gaba suke dani,abin ya kwabe da yawa kiyi hakuri.
Sharhi Dan Allah
Free page
Accnt no
0175487861
Katin MTN
08061929616
Yan Niger
+22790795939
AsmaBaffa
[12/8/2023, 6:56 PM] AsmaBaffa: 🏫 TANTIRIYA 🏫
A GIDAN YARI
26-30
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE
GARE KI❤️
AIDA MAMAN TASNIM
Page naki ne
YAR LELEN ROYAL STAR
MASU AUDIO BAN YARDA A JUYA MIN NOVEL ZUWA AUDIO BA IZINI BA
*_Albishir! Albishir!! Albishir!!!_*
*_Jama'ar Annabi inayi muku Albishir da cewa nakawo muku wannan shahararre Kuma ingantaccen gida, gidan da suka darje suka rairaye suke kawo Muku kayiyyaki masu dankaren kyau da Kuma inganci abisa farashi dai dai da Aljihun ku_*
*_Hajiyata, kanwata, Aunty na, kinaso kisamu kaya Wadanda ba kamarasu? Kayanda idan kika shirya kika fito kizama abin kallo a wurin Yan uwanki?_*
*_dama wadanda zasu ganki ahanya?_*
*_sbd yadda Zaki fita daban da saura?_*
*_Kinaso Idan kikayi shiri arinka tambayanki a ina kika saye wannan kayan?_*
*_Zakije gidan biki ko gidan suna Amma kina tunanin kayan dazaki saka saboda kiyi fita ta Alfarma ta kece raini?_*
```ARZUQLANA GALLERY```
*_sunkawo muku duk Wani abu Wanda zakuna bukata kama daga:_*
```Laces
Atampha
Shadda
Abayas
Materials
Gyale
Takalma
Jaka
Kayan Kitchen
Bangles n jewelries```
*And many more*
```GIDAN KYAU, GIDAN QUALITY, GIDAN SAUKI, GIDAN KWALISA, DA ADO```
*_Wani abin sedai kunbiyomu zaku Gani da idanunku_*
*_sunayin kasuwancinsu bisa gaskia da Amana, ba cuta ba cutarwa_*
*_koda bakida kudin Siya Muna gayyatarki dan ki tallata kema kisamu naki_*
*_Yar uwa kasance a gidan, da abaki labari gwanda ki bayar_*
https://chat.whatsapp.com/FRJAnQZXm0t7rAroZWlMnQ
Spark suna zaune Yana faman Jin me Jamilu ke fada Yana ta Shan zagi a wajen Jamilu shi da Mummy, katseta yayi yace yanzu ka samo min me aikin? Naila tace gani wai zanyi indai zaka biyani,Kai ba karfi ba kace zaka yi,Ae zanyi haka Ina so,yace ba damuwa,Naila tace bari na tafi dare zaiyi,ka zauna a nan mana zan biya Maka kudin kwana mu zauna tare nima na huta zaman shuru,Naila tace a'a tafiya zanyi,Baki ya tabe tare da furta alright you can go,Naila tace aha sai da safe,ko kula Jamilu baiyi ba ya mike Yana taku dai dai ya shige bedroom dinsa,Naila ta juya ta fice.
Tana fita taga kartai sun hargitsa gidan suna ta fada ana kokarin rabasu,tsoro taji ta juyo da gudu tana haki ta shiga dukan kofar Spark kamar zata balleta domin shi ya sa key,wanka yake yi amma ihun Jamilu yaji Yana cewa abude wayyo,da sauri ya daura towel Dan guntu jikinsa duk kumfa ya bude kofar,ta fado ciki tana haki zata yi kuka tace fada akeyi saura kadan jifan dutse ya fasa min Ido,murmushi ya saki tare da furta shine Kuma abin kuka ko kunya baka ji sai kace mace yaja tsaki tare shigewa toilet abinsa,sai bayan ya gama wankansa sannan ya fito,jikinsa Naila ta saci kallonsa a ranta ta furta wow idonta ta dauke a kansa kar ya kamata taga bai son kallo, gashinsa yake gogewa da Karamin towel,Naila sai faman kallonsa take ta saki baki,kamar wata wawiya, Juyowa ya sake yi da sauri tayi kasa da kanta ta koma kallon kafafunsa masu kyau farare sanye cikin takalma slifas, gashinsa ya busar ya fara taje shi,Naila taga duk su lotion dinsa masu tsada da sauri ta Kalli skin dinta ita, tace shi yasa ni bana shining Dan hasken nawa ma sai guduwa yake,wai ni ya haka ne ai kuwa bai isa ba wlh duk da ya fini haske sai na kamo shi.
Juyowa yayi haka kawai yaji shi Sam a mace yake kallon Jamilu ya rasa dalili magana yayi a gadarance yace koma Palo zan shirya,Jamilu yayi murmushi Yana kallon Spark yace Ina namiji me zan gani a jikinka,ni ko towel dinka ka cire ba ruwana ba abinda zan Gani abinda kake dashi nima Ina da shi, Spark yace Allah? tace sosai fa,yace to a Kalli juna wallahi na yarda ka tube wandonka ni ma zan cire towel din, Naila a ranta tace wannan fa ya uzura min tsakani da Allah kar ya gane ni,a fili tace sai kace wasu yara,wato na ganeka so kake yi muyi wasan bayan murfin kofa na yara to bazan yi ba na girma ni,idan mace kake bukata ka San ya zaka yi ka samu wata ta bude Maka Garejinta ka shiga amma ni namiji ne,me yasa kuke zargin macece ni ta ya zan shugo Nan ba a gane ba Kuma,to a wajen Yan sanda ma daga ni sai gajeren wando da singlet,Inama kasan Mummy da nace ka tambayeta kaji ai ita ta ganni a haka,Spark yace na yarda to ka fiye surutu Kuma ka daina kallona.
Naila da sauri ta dauke kanta amma ta manta ta sake sakin baki tana kallon kyakyawar surar Spark, ta wani bude baki ta sake shi,a haka ya fara shafa mai Yana Juyowa again ya kama Jamilu,da sauri Naila ta mike zumbur tace na tafi,ko magana baiyi ba Yana jinta ta bude kofa ta fice, a tsorace take tafiya tana addua a bakinta har ta fada dakinsu Inda ta samu malaman sun fara bacci ma,tace an gaji da tilawar kenan,tazo ta kwanta tare da jawo sabuwar wayarta ta kunna tana Gani ta hadu a fili tace wannan tafi karfina kyan wayar Nan Yaya Mohsin wlh shine Dan gayu ni Ina gidan yari wa zan birge da waya Ina cikin wahala ai gara na rike Yar karamata burin kwaila, ta jona abarta a charge ta cika full sannan ta zare ta Maida cikin kwalin ta ajiye tace sai sunzo ziyara na bashi ita.
Bangaren mata a gidan yari Beauty kwance take a Saman gadonta tana ta faman tunanin Jamilu tana matukar kaunar Jamilu,Surarsa take kissimawa a ranta kawai ta hango Jamilu wani kyakyawan matashi hadadde me dauke da faffadan kirji, damatsansa wasu manya alamar Yana Gym,murmushi ta saki cike da shauki ta juya a Saman bed din tare da rungume wata teddy dinta da Maminsu ta kawo mata, ta sake juyawa tayi mika tare da sake kankame pillow tace wato Allah haka yake ikonsa idan yaga dama ba Inda bazai hadaka da mijinka ba,gashi nan shima sharri aka Masa kamar yanda nima haka bari Daddyna ya fitar dani wlh sai na fitar da Jamilu ko arzikin Daddy zai kare muje muyi auren mu,wayyoooo jamiluna ta fara Shure Shure a Saman pillow tace yanda nake Allah ya bani kyau na ba laifi, gani da haske na, chass dani,nasan sai na birge Jamiluna.
Sake hango damatsan Jamilu tayi a ranta Yana taku ingarman namiji take ta hangowa,wani irin zaratan Maza,ranar haka Beauty ta kwana tana faman nazari akan Jamilu masoyinta, Garzali kuwa a daren har Istihara yayi ko zai samu a nuna masa a mafarkin ko Jamilu mace ne amma sai ya hango Jamilu da katon Hajiya Babba,a firgice ya farka Yana neman tsari da wannan mafarkin shi Kam,yace inshaallah ba haka bane idan kuwa hakane to Jamilu mata Maza ne,haka ya koma ya kwanta.
Washe gari da asuba Naila suna tafiya masallaci tayi sauri ta tashi tare da yin alwala tayi sallarta tayi addua sosai Allah ya rufa mata asiri kar a ganeta,tace naga makiya sun fara sa Ido a kaina,tana cire Hijab din Malam Sharu Yana shugowa saura kadan ya kamata Allah ya kiyaye amma yaga kamar ta zare abu daga kanta, gashi da sauran duhu da sauri ta daga bargonta ta jefa a kasa ya kunna haske da sauri yaga ba komai ya kalleta sosai Naila ta daga hannu haka tana addua,Malam Sharu yace wai Kai Jamilu wanne addini kake yi? ayi mutum baya zuwa jam'i,Naila tace ban yarda da limamin ba bazan taba bin kowa sallah ba a gidan Nan duk babu na gari bare a bishi sallah,kowa shegen kansa ne mummunan Abu ya aikata aka kawo shi akan me zanbi mutum sallah, bazan bi kowa ba,ban yarda da Imanin kowa ba a gidan Nan, tawa Sallar nake yi.
Sharhi Dan Allah
Free page
Accnt no
0175487861
Katin MTN
08061929616
Yan Niger
+22790795939
AsmaBaffa
[12/8/2023, 6:56 PM] AsmaBaffa: 🏫 TANTIRIYA 🏫
A GIDAN YARI
26-30
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE
GARE KI❤️
AIDA MAMAN TASNIM
Page naki ne
YAR LELEN ROYAL STAR
MASU AUDIO BAN YARDA A JUYA MIN NOVEL ZUWA AUDIO BA IZINI BA
*_Albishir! Albishir!! Albishir!!!_*
*_Jama'ar Annabi inayi muku Albishir da cewa nakawo muku wannan shahararre Kuma ingantaccen gida, gidan da suka darje suka rairaye suke kawo Muku kayiyyaki masu dankaren kyau da Kuma inganci abisa farashi dai dai da Aljihun ku_*
*_Hajiyata, kanwata, Aunty na, kinaso kisamu kaya Wadanda ba kamarasu? Kayanda idan kika shirya kika fito kizama abin kallo a wurin Yan uwanki?_*
*_dama wadanda zasu ganki ahanya?_*
*_sbd yadda Zaki fita daban da saura?_*
*_Kinaso Idan kikayi shiri arinka tambayanki a ina kika saye wannan kayan?_*
*_Zakije gidan biki ko gidan suna Amma kina tunanin kayan dazaki saka saboda kiyi fita ta Alfarma ta kece raini?_*
```ARZUQLANA GALLERY```
*_sunkawo muku duk Wani abu Wanda zakuna bukata kama daga:_*
```Laces
Atampha
Shadda
Abayas
Materials
Gyale
Takalma
Jaka
Kayan Kitchen
Bangles n jewelries```
*And many more*
```GIDAN KYAU, GIDAN QUALITY, GIDAN SAUKI, GIDAN KWALISA, DA ADO```
*_Wani abin sedai kunbiyomu zaku Gani da idanunku_*
*_sunayin kasuwancinsu bisa gaskia da Amana, ba cuta ba cutarwa_*
*_koda bakida kudin Siya Muna gayyatarki dan ki tallata kema kisamu naki_*
*_Yar uwa kasance a gidan, da abaki labari gwanda ki bayar_*
https://chat.whatsapp.com/FRJAnQZXm0t7rAroZWlMnQ
Spark suna zaune Yana faman Jin me Jamilu ke fada Yana ta Shan zagi a wajen Jamilu shi da Mummy, katseta yayi yace yanzu ka samo min me aikin? Naila tace gani wai zanyi indai zaka biyani,Kai ba karfi ba kace zaka yi,Ae zanyi haka Ina so,yace ba damuwa,Naila tace bari na tafi dare zaiyi,ka zauna a nan mana zan biya Maka kudin kwana mu zauna tare nima na huta zaman shuru,Naila tace a'a tafiya zanyi,Baki ya tabe tare da furta alright you can go,Naila tace aha sai da safe,ko kula Jamilu baiyi ba ya mike Yana taku dai dai ya shige bedroom dinsa,Naila ta juya ta fice.
Tana fita taga kartai sun hargitsa gidan suna ta fada ana kokarin rabasu,tsoro taji ta juyo da gudu tana haki ta shiga dukan kofar Spark kamar zata balleta domin shi ya sa key,wanka yake yi amma ihun Jamilu yaji Yana cewa abude wayyo,da sauri ya daura towel Dan guntu jikinsa duk kumfa ya bude kofar,ta fado ciki tana haki zata yi kuka tace fada akeyi saura kadan jifan dutse ya fasa min Ido,murmushi ya saki tare da furta shine Kuma abin kuka ko kunya baka ji sai kace mace yaja tsaki tare shigewa toilet abinsa,sai bayan ya gama wankansa sannan ya fito,jikinsa Naila ta saci kallonsa a ranta ta furta wow idonta ta dauke a kansa kar ya kamata taga bai son kallo, gashinsa yake gogewa da Karamin towel,Naila sai faman kallonsa take ta saki baki,kamar wata wawiya, Juyowa ya sake yi da sauri tayi kasa da kanta ta koma kallon kafafunsa masu kyau farare sanye cikin takalma slifas, gashinsa ya busar ya fara taje shi,Naila taga duk su lotion dinsa masu tsada da sauri ta Kalli skin dinta ita, tace shi yasa ni bana shining Dan hasken nawa ma sai guduwa yake,wai ni ya haka ne ai kuwa bai isa ba wlh duk da ya fini haske sai na kamo shi.
Juyowa yayi haka kawai yaji shi Sam a mace yake kallon Jamilu ya rasa dalili magana yayi a gadarance yace koma Palo zan shirya,Jamilu yayi murmushi Yana kallon Spark yace Ina namiji me zan gani a jikinka,ni ko towel dinka ka cire ba ruwana ba abinda zan Gani abinda kake dashi nima Ina da shi, Spark yace Allah? tace sosai fa,yace to a Kalli juna wallahi na yarda ka tube wandonka ni ma zan cire towel din, Naila a ranta tace wannan fa ya uzura min tsakani da Allah kar ya gane ni,a fili tace sai kace wasu yara,wato na ganeka so kake yi muyi wasan bayan murfin kofa na yara to bazan yi ba na girma ni,idan mace kake bukata ka San ya zaka yi ka samu wata ta bude Maka Garejinta ka shiga amma ni namiji ne,me yasa kuke zargin macece ni ta ya zan shugo Nan ba a gane ba Kuma,to a wajen Yan sanda ma daga ni sai gajeren wando da singlet,Inama kasan Mummy da nace ka tambayeta kaji ai ita ta ganni a haka,Spark yace na yarda to ka fiye surutu Kuma ka daina kallona.
Naila da sauri ta dauke kanta amma ta manta ta sake sakin baki tana kallon kyakyawar surar Spark, ta wani bude baki ta sake shi,a haka ya fara shafa mai Yana Juyowa again ya kama Jamilu,da sauri Naila ta mike zumbur tace na tafi,ko magana baiyi ba Yana jinta ta bude kofa ta fice, a tsorace take tafiya tana addua a bakinta har ta fada dakinsu Inda ta samu malaman sun fara bacci ma,tace an gaji da tilawar kenan,tazo ta kwanta tare da jawo sabuwar wayarta ta kunna tana Gani ta hadu a fili tace wannan tafi karfina kyan wayar Nan Yaya Mohsin wlh shine Dan gayu ni Ina gidan yari wa zan birge da waya Ina cikin wahala ai gara na rike Yar karamata burin kwaila, ta jona abarta a charge ta cika full sannan ta zare ta Maida cikin kwalin ta ajiye tace sai sunzo ziyara na bashi ita.
Bangaren mata a gidan yari Beauty kwance take a Saman gadonta tana ta faman tunanin Jamilu tana matukar kaunar Jamilu,Surarsa take kissimawa a ranta kawai ta hango Jamilu wani kyakyawan matashi hadadde me dauke da faffadan kirji, damatsansa wasu manya alamar Yana Gym,murmushi ta saki cike da shauki ta juya a Saman bed din tare da rungume wata teddy dinta da Maminsu ta kawo mata, ta sake juyawa tayi mika tare da sake kankame pillow tace wato Allah haka yake ikonsa idan yaga dama ba Inda bazai hadaka da mijinka ba,gashi nan shima sharri aka Masa kamar yanda nima haka bari Daddyna ya fitar dani wlh sai na fitar da Jamilu ko arzikin Daddy zai kare muje muyi auren mu,wayyoooo jamiluna ta fara Shure Shure a Saman pillow tace yanda nake Allah ya bani kyau na ba laifi, gani da haske na, chass dani,nasan sai na birge Jamiluna.
Sake hango damatsan Jamilu tayi a ranta Yana taku ingarman namiji take ta hangowa,wani irin zaratan Maza,ranar haka Beauty ta kwana tana faman nazari akan Jamilu masoyinta, Garzali kuwa a daren har Istihara yayi ko zai samu a nuna masa a mafarkin ko Jamilu mace ne amma sai ya hango Jamilu da katon Hajiya Babba,a firgice ya farka Yana neman tsari da wannan mafarkin shi Kam,yace inshaallah ba haka bane idan kuwa hakane to Jamilu mata Maza ne,haka ya koma ya kwanta.
Washe gari da asuba Naila suna tafiya masallaci tayi sauri ta tashi tare da yin alwala tayi sallarta tayi addua sosai Allah ya rufa mata asiri kar a ganeta,tace naga makiya sun fara sa Ido a kaina,tana cire Hijab din Malam Sharu Yana shugowa saura kadan ya kamata Allah ya kiyaye amma yaga kamar ta zare abu daga kanta, gashi da sauran duhu da sauri ta daga bargonta ta jefa a kasa ya kunna haske da sauri yaga ba komai ya kalleta sosai Naila ta daga hannu haka tana addua,Malam Sharu yace wai Kai Jamilu wanne addini kake yi? ayi mutum baya zuwa jam'i,Naila tace ban yarda da limamin ba bazan taba bin kowa sallah ba a gidan Nan duk babu na gari bare a bishi sallah,kowa shegen kansa ne mummunan Abu ya aikata aka kawo shi akan me zanbi mutum sallah, bazan bi kowa ba,ban yarda da Imanin kowa ba a gidan Nan, tawa Sallar nake yi.