Sashe 2
Tantiriya A Gidan Yari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Fuska Abban ya bata sabo da Umma ta zuga shi, yace babu me zuwa yanzu sai Nan gaba,Mohsin yace a gidan yari fa take Abba,ah idan sun kulleta su jefa mukullin a rijiya Dan tani kar ta fito a kulle ta har kwatagwan, uban waye yace ta Maida kanta namiji shedar bata da gaskiya ,Mohsin shuru yayi kawai ya juya zai tafi kenan sai ya tsinci Muryar Abba yace zo ka bani Dari biyar ni,Juyowa yayi tare da zaro dubu daya ya mika Masa ya juya ya tafi,Abba dai kwanciya yayi ya koma baccinsa yace barayi ku kuka sani Kuma, ato idan kuka sata Allah Yana kallon ku ni dai nayi iya yina, ya lumshe Ido sai bacci
Mohsin gidansa ya koma duk ya damu Yana shiga Dan gidansa me kyau madaidaici yasha tiles ko Ina,ga matarsa Hanan me tsafta da ita ko Ina Kal Kal Yana kamshi,sanye take cikin kana Nan kaya ta matse ta tsuke gata da kyan diri Yar gayu ce ta gaske,Yana shugowa Palo ta mike ta rungume shi hannayensa yasa tare da zagayeta tsam a jikinsa Yana shakar kamshinta,fuskarsa ta karewa kallon tana Masa wani kallon so a hankali cikin salo ta furta waye ya taba min mijina,Amal ce ta kwalla ihu tana ture Hanan tana taba mata Daddynta,dariya suka yi Hanan tace Sorry Amal ta matsa gefe Amal ta koma wajen Daddy dinta ta makale,zama suka yi sannan yace kinyi min zobon kuwa? Fuska ta yatsina tace kayi hakuri na gaji ne shi yasa,Ya danji haushinta sabo da bai taba cewa tayi Masa Abu tayi ba sai idan itace taga dama, shuru yayi kawai.
Cikin gidan yari dake garin Kano,lungu da Sako ake tafiya da ita an tasa keyarta gaba sanye cikin Kayan dake jikinta Wanda aka kamata dasu wato wandon jean blue na Maza gashi barmeme katon gaske,sai riga me dogon hannu da wata rigar jean din a sama itama me dogon hannu komai na Maza ne a jikinta har takalmi,sai hula da ta saka irin ta Yan acaba a kanta, sai ka rantse da Allah dan kyakyawan saurayi ne,sai dai ace Yana kalar mace amma ba me tabbatarwa macece.
Ko nononta ba'a Gani ta sa wani yankin kyalle ta dame kirjinta tasa seletape ta zagayo tun daga bayanta har zuwa gaban kirjinta ta manne breast dinta da fatarta dam sannan ta sa vest ta Dora riga ta sake Dora wata rigar me nauyi ta jean da ta tafi da ita.
Suna tafiya amma taki sauri wani jibgegen namiji ne wanda yake Ma'aikaci ne a gidan yarin kana ganinsa kaga rashin mutunci zalla tsawa ya dakawa yarinyar matashiyar burdurwa tunaninsa namiji ne yace sauri mana.
Allah ya taimaketa basu ce ta cire kayanta ba sannan basu mata komai ba har aka gama case din tare da yanke mata hukunci,Allah ya amshi adduar Naila basu ganeta ba,dama tsoronta kenan shi yasa kullum a addua take kar a gano macece ita.
Naila ta fara wani uwar tafiyar kamar Dandaudu tana wani yanga tana doro tana kwambo ta sake rage saurin tafiyar tata tana wani gadara tana ciccije lips,wata mahaukaciyar tsawa Ma'aikacin yayi yace zan sassaba Maka kamanni shege criminal,Naila ko a jikinta tana jin mutumin yana cewa an kaika aiki gidan me kudi ka kashe uban gidan naka kayi asara,gashi hukuncin daurin rai da rai ba fita, ka godewa Allah ma duk bangaren masu daurin rai da rai suna shanawa, yana ta masifarsa.
Ko a jikin budurwar sai juyowa ma tayi fuskarta dauke da murmushi sabo da tsananin kyawun wannan budurwa shi kanshi Ma'aikacin kasa kyafta idonsa yayi yana kallonsa,Budurwar ta kalleshi tayi Muryar Maza tare da furta da Allah akwai Yan Daudau Irina? Ni Dandaudu ne,harka ce ta Takashi akeyinta,ni idan ba Takashi bazan iya rayuwa ba,ni yanzu ma breziyya nake nema haba sai kace muna Maza ne, kirji wani rashanene haka sabo da Allah, Dan kana gidan yari sai a Maida ka akuya sabo da Allah Kalli fa ni Abu ba kyan zubi ba sai kace an dura ruwa a bakar Leda ba a gane farkonsa da karshensa yanzu kafin na fice daga gidan nan ai sunyi muguwar faduwa sun zube a kasa ku taimaka min karku rage min farashi gandroba kuke ko me,karku ganmu Maza ku raina mu ni dai na koma mace tun da dadewa ehe, ku shigar damu wajen gomnati a samo mana brazeyya available mu Yan Daudu,kar a barmu suyi zubar gado gashi Allah ya kawo mu rayuwa cikin gardawa, wallahi Wanda ya taba ni ban yafe ba ehe.
Har ga Allah Ma'aikacin ya zaci Dandaudun gaske ne,yace Kai ya sunanka? Naila tayi fari irin Dandaudu tare da furta Tantiriya nake idan ya Maka wahala zaka iya cewa Terror, sunan da aka yanka min rago Kuma Jamilu
Ma'aikacin sai yanzu ya daina kallon Dandaudun kawai ya kwashe shi da Mari, Naila ta dafe kumatu da sauri ta saki Kara tace ya shige ni wlh Allah ya Isa Idan na yafe Maka Kabila nake,Idan na yafe Maka kace ba Sunana Jamilu ba kace ba Yar Nigeria bace ni,Ma'aikacin kamar Allah ya aiko shi ya samu budurwa ya fara jibgarta tunaninsa Dandaudu ne amma abinda ya bashi mamaki laushi jikinsa,sai yayi tunanin ko Dan yaro ne,tsayawa yayi ya daina dukan ya shiga kallon hannayensa yanda yaji Laushi,sai da ya gaji sannan ya jata a kasa kiiiii.... ya jefata cikin wani daki Wanda yake cike makil da maza ridi ridi ba masaka tsinke, can gefe Naila ta koma,cikin Mazan wani Baki wuluk idanuwansa jajir dasu me suna Mula yace Kai ya sunanka,Naila ta tayi karairaya tare da furta Jamilu, Nickname Dina Kuma Tantiriya,lokacin Ina soya doya a Tafa bakin tasha na samu suna Tantiriya
Wani a ciki shima DanIndo shine yazo tare da make bakin nata yace rufe mana baki ko yanzu na yaga Maka baki gida biyu uban me ka yi aka kawo ka nan Dandaudun banza? Nan bangaren ko wanne ka gani Yan hukuncin daurin rai da rai ne, Naila tace sharri aka min na kisan Kai,DanIndo yaja tsaki yace sharri ai gwara ma da kashewa kayi shine ka yi jarumta amma sharri aka Maka, ko ba komai sharrin yayi irinsa muke so,Amma wallahi da ace bashi kaci aka kawo ka nan babu ruwanmu da yaro ne,ba ruwanmu da Daudunka da sai na kusa kashe ka a gidan nan amma tunda harka ce ta kisa wannan shine dai dai, da Allah zai sa ka fita da na maka hanya an baka bindigar aiki,ka Ganni nan Hirer killer ne ni nan.
DanIndo ya sake dukan kirji yace billahillazi gidan yari da ka gani a wajena ya zamar min kamar gidan gado Kuma muna da yawa irinmu dan uban babanka Jamilu,Naila ta saki baki tana kallon ikon Allah,DanIndo har Yara ne da shi a gidan yarin sai abinda yace suke yi,group group ne kowacce kungiya suna da leader wanda yafi kowa iya shege da Yara a karkashinsa yana bautar da su,a gidan yarin suka hadu kawai Idan anfi karfinka shike nan sai dai ka zauna a kasan wasu Wanda suke bangaren Yan daurin rai da rai kenan.
Naila kuwa tunda aka kawota taga wasu a ciki suna ta fitowa da Maka makan wayoyi ko wanne da tasa suna harkokinsu,suna da freedom zasu iya siyen abinda suke so suci ko su Sha, har su sigari abubuwa da dama duk bangaren daurin rai da rai ana barinsu suna yi,sannan kullum akwai ranar kidan koroso za ayi rawa a cashe ta koroso,akwai ranar da Yan Solo ke zuwa suyi musu wasanni a cashe,duk wani wasanni suna yinsa,ga sana'ar hannu,ga musulmai dole suje makarantar addini Data boko, bangaren mata ma daban na masu ciki daban,duniya guda ce,amma duk Wanda su masu daurin rai da rai ne to sunfi kowa more rayuwa a ciki sabo da su an San har abada ba fitowa,sabo da nishadinsu aka tanadar musu abubuwan nishadi,haka lokacin maulidi ma ba a barinsu a baya.
Naila tana ta Shan kallon Yan iska iya Yan iska,a ranta tace dole na zama tsagera Tantiriya,a Nan sunana na daji Tantiriya zai min amfani,bangaren daurin rai da rai ko ma'aikatan ciki basa shiga wajen sai da dalili sabo da zasu iya kashe wasu iya Kaci dai hukunci daya ne dai Wanda suke ciki daurin rai da rai tunda yanzu in ance Wanda ya kashe a kashe shi to fa ba a kashewar, gomnati bata sa hannu, a haka ma masu kwakwaran hanya da kudi ake fitar dasu ba a sani ba.
Tantiriya dai ganin an dameta da kallo suna nema su ganeta sai daki ta canja na wasu malamai ne Wanda kaddara ta fada musu, su biyar ne a dakin shi yasa ta koma can taga suna da tsoron Allah baza suyi mata komai ba,Bata son cudanya da mazan. malaman ban sai kallon Naila suke tunaninsu Namiji ne Dandaudu,Sallama tayi da Muryar data canja ta dole ta Maza amma duk da haka sai aji kamar ta mata, Malaman Nan tana shugowa duk wanda ya Kalli Jamilu Terror sai yaji gabansa ya Fadi sai yaji Yana wani son Dandaudun,gaba dayansu,basu sake shiga wani hali sai da Naila tayi magana, babban malamin cikinsu a kalla zai Kai 50yrs a hankali ya hadiyi yawu wani tsoro ya kamashi sai istingifari yake Yana furta a ransa Allah na tuba na kamu da son Dandaudu Allah ka kubutar dani,shima Malam Jilani Yana kallon Jamilu Terror sai kuwa yaga ya saki murmushi,wani narkewa yayi a zaune wani matsananciyar kaunar Dandaudun yaji lokaci guda,Malam Usama kuwa har baya son ya kyafta Ido da kallon Yaron Dandaudun,Naila kuwa dariya take a ranta a fili kuwa ta maze,wani gadon karfensu ta ja gefe can karshen bango ta Kai bed din ta kwanta a abinta.
Mohsin gidansa ya koma duk ya damu Yana shiga Dan gidansa me kyau madaidaici yasha tiles ko Ina,ga matarsa Hanan me tsafta da ita ko Ina Kal Kal Yana kamshi,sanye take cikin kana Nan kaya ta matse ta tsuke gata da kyan diri Yar gayu ce ta gaske,Yana shugowa Palo ta mike ta rungume shi hannayensa yasa tare da zagayeta tsam a jikinsa Yana shakar kamshinta,fuskarsa ta karewa kallon tana Masa wani kallon so a hankali cikin salo ta furta waye ya taba min mijina,Amal ce ta kwalla ihu tana ture Hanan tana taba mata Daddynta,dariya suka yi Hanan tace Sorry Amal ta matsa gefe Amal ta koma wajen Daddy dinta ta makale,zama suka yi sannan yace kinyi min zobon kuwa? Fuska ta yatsina tace kayi hakuri na gaji ne shi yasa,Ya danji haushinta sabo da bai taba cewa tayi Masa Abu tayi ba sai idan itace taga dama, shuru yayi kawai.
Cikin gidan yari dake garin Kano,lungu da Sako ake tafiya da ita an tasa keyarta gaba sanye cikin Kayan dake jikinta Wanda aka kamata dasu wato wandon jean blue na Maza gashi barmeme katon gaske,sai riga me dogon hannu da wata rigar jean din a sama itama me dogon hannu komai na Maza ne a jikinta har takalmi,sai hula da ta saka irin ta Yan acaba a kanta, sai ka rantse da Allah dan kyakyawan saurayi ne,sai dai ace Yana kalar mace amma ba me tabbatarwa macece.
Ko nononta ba'a Gani ta sa wani yankin kyalle ta dame kirjinta tasa seletape ta zagayo tun daga bayanta har zuwa gaban kirjinta ta manne breast dinta da fatarta dam sannan ta sa vest ta Dora riga ta sake Dora wata rigar me nauyi ta jean da ta tafi da ita.
Suna tafiya amma taki sauri wani jibgegen namiji ne wanda yake Ma'aikaci ne a gidan yarin kana ganinsa kaga rashin mutunci zalla tsawa ya dakawa yarinyar matashiyar burdurwa tunaninsa namiji ne yace sauri mana.
Allah ya taimaketa basu ce ta cire kayanta ba sannan basu mata komai ba har aka gama case din tare da yanke mata hukunci,Allah ya amshi adduar Naila basu ganeta ba,dama tsoronta kenan shi yasa kullum a addua take kar a gano macece ita.
Naila ta fara wani uwar tafiyar kamar Dandaudu tana wani yanga tana doro tana kwambo ta sake rage saurin tafiyar tata tana wani gadara tana ciccije lips,wata mahaukaciyar tsawa Ma'aikacin yayi yace zan sassaba Maka kamanni shege criminal,Naila ko a jikinta tana jin mutumin yana cewa an kaika aiki gidan me kudi ka kashe uban gidan naka kayi asara,gashi hukuncin daurin rai da rai ba fita, ka godewa Allah ma duk bangaren masu daurin rai da rai suna shanawa, yana ta masifarsa.
Ko a jikin budurwar sai juyowa ma tayi fuskarta dauke da murmushi sabo da tsananin kyawun wannan budurwa shi kanshi Ma'aikacin kasa kyafta idonsa yayi yana kallonsa,Budurwar ta kalleshi tayi Muryar Maza tare da furta da Allah akwai Yan Daudau Irina? Ni Dandaudu ne,harka ce ta Takashi akeyinta,ni idan ba Takashi bazan iya rayuwa ba,ni yanzu ma breziyya nake nema haba sai kace muna Maza ne, kirji wani rashanene haka sabo da Allah, Dan kana gidan yari sai a Maida ka akuya sabo da Allah Kalli fa ni Abu ba kyan zubi ba sai kace an dura ruwa a bakar Leda ba a gane farkonsa da karshensa yanzu kafin na fice daga gidan nan ai sunyi muguwar faduwa sun zube a kasa ku taimaka min karku rage min farashi gandroba kuke ko me,karku ganmu Maza ku raina mu ni dai na koma mace tun da dadewa ehe, ku shigar damu wajen gomnati a samo mana brazeyya available mu Yan Daudu,kar a barmu suyi zubar gado gashi Allah ya kawo mu rayuwa cikin gardawa, wallahi Wanda ya taba ni ban yafe ba ehe.
Har ga Allah Ma'aikacin ya zaci Dandaudun gaske ne,yace Kai ya sunanka? Naila tayi fari irin Dandaudu tare da furta Tantiriya nake idan ya Maka wahala zaka iya cewa Terror, sunan da aka yanka min rago Kuma Jamilu
Ma'aikacin sai yanzu ya daina kallon Dandaudun kawai ya kwashe shi da Mari, Naila ta dafe kumatu da sauri ta saki Kara tace ya shige ni wlh Allah ya Isa Idan na yafe Maka Kabila nake,Idan na yafe Maka kace ba Sunana Jamilu ba kace ba Yar Nigeria bace ni,Ma'aikacin kamar Allah ya aiko shi ya samu budurwa ya fara jibgarta tunaninsa Dandaudu ne amma abinda ya bashi mamaki laushi jikinsa,sai yayi tunanin ko Dan yaro ne,tsayawa yayi ya daina dukan ya shiga kallon hannayensa yanda yaji Laushi,sai da ya gaji sannan ya jata a kasa kiiiii.... ya jefata cikin wani daki Wanda yake cike makil da maza ridi ridi ba masaka tsinke, can gefe Naila ta koma,cikin Mazan wani Baki wuluk idanuwansa jajir dasu me suna Mula yace Kai ya sunanka,Naila ta tayi karairaya tare da furta Jamilu, Nickname Dina Kuma Tantiriya,lokacin Ina soya doya a Tafa bakin tasha na samu suna Tantiriya
Wani a ciki shima DanIndo shine yazo tare da make bakin nata yace rufe mana baki ko yanzu na yaga Maka baki gida biyu uban me ka yi aka kawo ka nan Dandaudun banza? Nan bangaren ko wanne ka gani Yan hukuncin daurin rai da rai ne, Naila tace sharri aka min na kisan Kai,DanIndo yaja tsaki yace sharri ai gwara ma da kashewa kayi shine ka yi jarumta amma sharri aka Maka, ko ba komai sharrin yayi irinsa muke so,Amma wallahi da ace bashi kaci aka kawo ka nan babu ruwanmu da yaro ne,ba ruwanmu da Daudunka da sai na kusa kashe ka a gidan nan amma tunda harka ce ta kisa wannan shine dai dai, da Allah zai sa ka fita da na maka hanya an baka bindigar aiki,ka Ganni nan Hirer killer ne ni nan.
DanIndo ya sake dukan kirji yace billahillazi gidan yari da ka gani a wajena ya zamar min kamar gidan gado Kuma muna da yawa irinmu dan uban babanka Jamilu,Naila ta saki baki tana kallon ikon Allah,DanIndo har Yara ne da shi a gidan yarin sai abinda yace suke yi,group group ne kowacce kungiya suna da leader wanda yafi kowa iya shege da Yara a karkashinsa yana bautar da su,a gidan yarin suka hadu kawai Idan anfi karfinka shike nan sai dai ka zauna a kasan wasu Wanda suke bangaren Yan daurin rai da rai kenan.
Naila kuwa tunda aka kawota taga wasu a ciki suna ta fitowa da Maka makan wayoyi ko wanne da tasa suna harkokinsu,suna da freedom zasu iya siyen abinda suke so suci ko su Sha, har su sigari abubuwa da dama duk bangaren daurin rai da rai ana barinsu suna yi,sannan kullum akwai ranar kidan koroso za ayi rawa a cashe ta koroso,akwai ranar da Yan Solo ke zuwa suyi musu wasanni a cashe,duk wani wasanni suna yinsa,ga sana'ar hannu,ga musulmai dole suje makarantar addini Data boko, bangaren mata ma daban na masu ciki daban,duniya guda ce,amma duk Wanda su masu daurin rai da rai ne to sunfi kowa more rayuwa a ciki sabo da su an San har abada ba fitowa,sabo da nishadinsu aka tanadar musu abubuwan nishadi,haka lokacin maulidi ma ba a barinsu a baya.
Naila tana ta Shan kallon Yan iska iya Yan iska,a ranta tace dole na zama tsagera Tantiriya,a Nan sunana na daji Tantiriya zai min amfani,bangaren daurin rai da rai ko ma'aikatan ciki basa shiga wajen sai da dalili sabo da zasu iya kashe wasu iya Kaci dai hukunci daya ne dai Wanda suke ciki daurin rai da rai tunda yanzu in ance Wanda ya kashe a kashe shi to fa ba a kashewar, gomnati bata sa hannu, a haka ma masu kwakwaran hanya da kudi ake fitar dasu ba a sani ba.
Tantiriya dai ganin an dameta da kallo suna nema su ganeta sai daki ta canja na wasu malamai ne Wanda kaddara ta fada musu, su biyar ne a dakin shi yasa ta koma can taga suna da tsoron Allah baza suyi mata komai ba,Bata son cudanya da mazan. malaman ban sai kallon Naila suke tunaninsu Namiji ne Dandaudu,Sallama tayi da Muryar data canja ta dole ta Maza amma duk da haka sai aji kamar ta mata, Malaman Nan tana shugowa duk wanda ya Kalli Jamilu Terror sai yaji gabansa ya Fadi sai yaji Yana wani son Dandaudun,gaba dayansu,basu sake shiga wani hali sai da Naila tayi magana, babban malamin cikinsu a kalla zai Kai 50yrs a hankali ya hadiyi yawu wani tsoro ya kamashi sai istingifari yake Yana furta a ransa Allah na tuba na kamu da son Dandaudu Allah ka kubutar dani,shima Malam Jilani Yana kallon Jamilu Terror sai kuwa yaga ya saki murmushi,wani narkewa yayi a zaune wani matsananciyar kaunar Dandaudun yaji lokaci guda,Malam Usama kuwa har baya son ya kyafta Ido da kallon Yaron Dandaudun,Naila kuwa dariya take a ranta a fili kuwa ta maze,wani gadon karfensu ta ja gefe can karshen bango ta Kai bed din ta kwanta a abinta.