Sashe 40
Tantiriya A Gidan Yari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Scoler ne ya taho Yana karairaya yace oh ku kuwa ku kyale yarinya karku keta mata haddi wannan ba daidai bane tsakani da Allah,indai da so da Amana ai ruwa ba zai ci gwani ba,sabo da Allah da Manzo anbi an ishi Yar uwa,yarinya ta fita,tunda taimako kayi tsakani da Allah ku kyale Yan mata Dan Allah ta tafi da kayan nononta can Spark ya samu na zuka, dama watakila ya Saba a nan anga wajen hutawa yarinya taga me kudi ohh ke duniya ni naga kiyayya,yarinyar nan Jamilu kiri kiri taki kaunata anga me kudi an manne Masa ah ahayyeeee wuuuuuuu Ashe tana karbar Hallare inji Jamilu da fada tace Hallare,to Dan Ubansa wallahi ba ruwana da fadar Naila Jamilunsa sak babu batun canja suna,
Shewa Scoler ya sake yi tare da dukan cinya yace Shegen kaya Spark ai tunda naga Dan banzan dan Nan Yana wani shining Yana sheki Inda kasan da inji ake goge masa fata kullum nace ba banza ba Ashe dai madarar Nido yake samu wajen Jamilu,yarinya can fa ta tare wajensa inji washer daya Dan Daudun,ai dole Jamilu tayi kuka to an Saba kullum da bankade between inji bature yace Between her leg ahayyeee chassss Spark ansha gara.
Dan Indo yace shi yasa yarinyar nan bata taba shiga cikin gwamitsin Maza ba,ba a ganin sallarta,Ashe tasan me take boyewa,yau shekarata uku rabona da mace ah dole a dawo min da Jamilu karya ne wlh cewar Dan Indo ya mike Yana zaga wajen.
Goje yace har na hango kaina da Jamilu Ina ninkaya cikin bahar maliya,Yan Daudu suka saki shewa, Inshaallah baza ku samu sa'a akan Yar uwa Jamilu ba,bi'izinillah ta fita kenan wlh ah haka kawai kune kuka kera mata Between din? bafa ku bane,ita kanta hattana kirjinta Breast din Nan gani tayi sun fito rana tsaka kwatsam ta Sha jinyar abinta tun suna kurji har suka nuna yo sai ace za ayi mata Iko,Dan Indo Mari ya zubawa Scoler,Scoler ya kurma ihu yace naga wuta naga wuta Yana fifita fuskarsa da hannu yace washer zo mu bar wajen Yan mazan Nan kar su nakasa mutum, Kuma dukkanku kwalelenku Jamilu ya fita kenan ba dawowa.
Naila kuwa tunda suka fita da wasu mutum ashirin da biyu kowa ya tarwatse ya kama hanyarsa daban,Naila ita da Bajahilci suke sheka gudu,sabo da gudun tsira Bajahilci baiji sanda Naila tace ita macece ba Sam,sai yace Jamilu biyo ni kawai kasan ni Ba Jahilci sunana kaina baya kullewa muje karka je gida Kai popular ne wlh duk Wanda ya zama popular a waje to da wuri ake ganewa, Naila tana hakki tana gudu magana ta kasa sai daga Kai kawai,Dan bandage da aka daure kirji ma ya zame ya gudu garin gudu, amma basu tsaya ba yace bafa mu tsira ba Jamilu za a iya biyo mu Kaga Sha kwana ta wancen lungun ka san fa a wajen gari muke sosai ta barauniyar Hanya zamu bi mu fada cikin gari idan muka bi direct hanyar mota za a iya kama mu.
Naila tasha kwana ga wani shegen katon gidan gona ana ginawa anyi Katanga da tsayi Kuma,Bajahilci yace haurawa zamuyi fa Jamilu,Naila tana hakki ta tsaya da kyar ta iya cewa bazan iya ba,Bajahilci yace bari na gani ko zan iya dagaka,ya kama kaurin Naila ya dagata sosai hannayensa a kaurinta tayi tsayi sannan ta kama Katanga tana Bajahilci matsa gaba gaba,ya matsa ta kama sosai ta haure ta dirga kasa,lokacin taji karar fadawar wani abu kamar karfe daga jikinta,amma Bata kawo komai ba,shima ya hauro yace Maza muje suka ci gaba da gudu yi suke ba ji ba gani har magriba ta fara,lokacin su Kuma yaran Dan Indo da mota suke ta yawo ita Kuma Naila Bajahilci ya hanata bin hanyar mota yace za a iya kama su.
Suna ta gudu har suka kusa isa titi,Bajahilci yace to Kaga nan ba a samun abin hawa na haya yanzu ka iya Hawa bishiya? ai Naila dama ita tun a kauye ta kware a rashin ji tace duk tsayin bishiya wlh kamar biri yace hau muje Jamilu,Naila ta kama wata katuwar bishiya dalaf dalaf ta haye can sama, Bajahilci ma ya hau,Naila tace kishirwa nake ji wlh,yace sai dai kuwa kayi hakuri,ni kaga daga nan tashar Lagos zan wuce sai Lagos kafin a gannni Kuma tab Allah yasa bani da iyaye,Naila tace ni gida zanyi yace wlh sai kayi a hankali Jamilu zasu iya bibiyarka har gida kayi suna a gidan,ka boye kanka wlh karka bari ko a layinku a San ka gudo yanzu shigar dare za muyi, Naila ta gaji ta kwanta a Saman reshen bishiya, ta kasa magana ma sabo da gajiya da yunwa ga kishirwa ta dameta,Aminu ba Jahilci yace Ina wayarka Jamilu ka cire layinka fa ka karya shi wlh Kai wayar ma kanta ka jefar da ita za a iya tracking,Naila ta fara duba waya a jikinta tasan tabbas da waya ta fito a garin gudu ta jefar da wayarta ma,tace ta Fadi a hanya wlh,wayyo Spark gashi ban rike number ba dame zan kira shi na gama yarda da wayata a hannuna,ai ni wannan fitowar da nayi bata da amfani,Bajahilci ko magana baiyi ba shi dai ya cire wayarsa ya rabata da layikansa.
10pm na dare Bajahilci yace yawwa yanzu zamu iya tafiya sauka Jamilu,Naila jikinta ya mutu murus ta gaji Kafadunta sun kumbura wani wajen ma taji ciwo,ta sakko a hankali shima ya dirga suka ware sai gefen hanya yace kar mu tsaya shiga Napep cire rigarki ta sama ki jefar, Naila ta cire ta jefar a kwalabati sai t-shirt me dogon hannu yace yanzu kin koma arniya kin gane karki nuna kamar a gigice muke.
Naila tace to suna tafiya Tantiriya komai da ruwanka da sunzo wajen mutane sai ta fara yiwa ba Jahilci yare tayi hauka ta hada da fillanci harda wani Chinese na hauka duk yi take,Bajahilci sai ya basar kawai Yana irin murmushi Yana kallonta Yana daga Kai irin Yana ganewa hira suke ai.
A haka suka kwashe kusan 3hrs sannan ya nemi Napep suka shiga,ya Kai Naila har kofar gidan Mohsin sannan yace kana zuwa ka canja kaya karka bari a San ka gudo ni na wuce Lagos,Naila tace na gode sosai,yace fara bugawa in aka bude sai na tafi,kamar yasan macece,Naila tace wlh Kaci sunanka Bajahilci yace dole wlh....ta dinga buga gida,sai da aka Dade Sannan Mohsin ya taso zai bude ga tsoro a ransa,yace waye?Naila tace Hidaya ce tayi Muryar Hidaya ta make Murya,ai ya zaci ko gidansu ne ba lafiya fit ya bude kofa ya fito,tace dalla da abin kisa ne shike nan haka akeyi?,kafin ma ta juyo Bajahilci yasa me Napep yayi gaba sun wuce .
Naila tace Yaya gudowa fa nayi,Mohsin yace Subhannallahi Ina murna Ina haushi, ya jawota cikin gida ya rufe kofa, yace Naila yanzu ya kenan zasu iya zuwa nemanki ko mutanen unguwa yanzu in suka San mutum case din kisa ne a kansa zuwa suke su fada a boye sai azo a sake kama mutum sabo da kar su zauna da makashi a unguwa,Naila tace cikin rada yi a hankali kar munafuka Hanan taji,yace ai tana daki a kwance ranga ranga kafarta hannunta daya ya kumbura sumtum kashinta ne ya tsage na hannu,sannan idonta duka biyun sun fashe sun kumbura sum ko gani bata yi,me ya sameka? Wai machine ne ya bugeta nidai nace karya ne ban yarda ba.
Yau fa da asuba zaki bar gidan nan dole Naila,Naila tace ai wlh sai naga iyayena,yace ko kauye fa baza ki koma ba za a iya bibiyarki wlh can za ayi tunaninki a can kar ma ki nufi can,Naila tace to Ina zani wa na sani? Wanda na sani number dinsa tana wayata Kuma wayar ta Fadi, Naila tace yanzu dai a dakin can zan zauna bana so matarka tasan Ina Nan kayi shuru yace to tace ruwa da abinci ta shige wani dakin daban a tsakar gidan,ya shiga kitchen ya zubo mata abinci da ruwa taci ta koshi ta Sha ruwa,ta kwanta tana hutawa,Nan take bacci ya kwasheta.
Da asuba ta riga kowa tashi taje tayi wanka sosai tayi alwala sannan ta nufi dakin Mohsin,bata so Hanan tasan tana gidan tunda ta kasa kunne taji basa love tace ahh Hallare tayi hakuri yau ba a abin,nasan asuba tayi lokacin fitinar Hallare ne gwara naje na dakko kayan kafin Hallare tayi tsiya,taleka tare da tura kofar a hankali,ta samu Mohsin Yana kwance can gefe Hanan tana gefe daya,Naila farin ciki ya kamata a hankali yanda ba Wanda zai ji tace Alhmdllh Yaya Mohsin ya tsani shegiya ai na zaci zan ganta a kirjinsa,Allah ya wargaza ku kamar yanda kuka yi kwanciyar Nan Allah yasa igiyar auren ma tayi haka, ta lallaba ta tabi ta gefe,Mohsin ta tabawa kafa ya farka,ya gane Naila ce,ya fice da sauri sabo da shima yayi sallah ya makara,Naila ta bude sip din kayan Hanan a hankali,ta zaro riga da skert na atamfa wacce take a wanke a goge sabuwa,ta duba layin mayafai Nan ma a hankali ta zaro kalar atambar tana haskawa da Yar wayar Hanan din Kuma a kusa da ita ta dauka,ta duba wajen takalma ta zabo me Dan rudu wani sabo shima silver kalar mayafin,ta dauki jakar Hanan sabuwa wacce jakar takalmin ce ta hada abinta, ta bude wayar Hanan ta zare layikanta ta zube mata a gefen pillow ta jefa wayar a jaka, a kan Hanan ta tsaya tace sai kace Ubanta ne ya siya wayar ko Dan koli ne ya siyo ta fada a hankali kasa kasa tace to na dauke ta yawwa na fada miki Kuma kinji sabo da haka na fita hakkinki ki ta juya tayi gaba.
Shewa Scoler ya sake yi tare da dukan cinya yace Shegen kaya Spark ai tunda naga Dan banzan dan Nan Yana wani shining Yana sheki Inda kasan da inji ake goge masa fata kullum nace ba banza ba Ashe dai madarar Nido yake samu wajen Jamilu,yarinya can fa ta tare wajensa inji washer daya Dan Daudun,ai dole Jamilu tayi kuka to an Saba kullum da bankade between inji bature yace Between her leg ahayyeee chassss Spark ansha gara.
Dan Indo yace shi yasa yarinyar nan bata taba shiga cikin gwamitsin Maza ba,ba a ganin sallarta,Ashe tasan me take boyewa,yau shekarata uku rabona da mace ah dole a dawo min da Jamilu karya ne wlh cewar Dan Indo ya mike Yana zaga wajen.
Goje yace har na hango kaina da Jamilu Ina ninkaya cikin bahar maliya,Yan Daudu suka saki shewa, Inshaallah baza ku samu sa'a akan Yar uwa Jamilu ba,bi'izinillah ta fita kenan wlh ah haka kawai kune kuka kera mata Between din? bafa ku bane,ita kanta hattana kirjinta Breast din Nan gani tayi sun fito rana tsaka kwatsam ta Sha jinyar abinta tun suna kurji har suka nuna yo sai ace za ayi mata Iko,Dan Indo Mari ya zubawa Scoler,Scoler ya kurma ihu yace naga wuta naga wuta Yana fifita fuskarsa da hannu yace washer zo mu bar wajen Yan mazan Nan kar su nakasa mutum, Kuma dukkanku kwalelenku Jamilu ya fita kenan ba dawowa.
Naila kuwa tunda suka fita da wasu mutum ashirin da biyu kowa ya tarwatse ya kama hanyarsa daban,Naila ita da Bajahilci suke sheka gudu,sabo da gudun tsira Bajahilci baiji sanda Naila tace ita macece ba Sam,sai yace Jamilu biyo ni kawai kasan ni Ba Jahilci sunana kaina baya kullewa muje karka je gida Kai popular ne wlh duk Wanda ya zama popular a waje to da wuri ake ganewa, Naila tana hakki tana gudu magana ta kasa sai daga Kai kawai,Dan bandage da aka daure kirji ma ya zame ya gudu garin gudu, amma basu tsaya ba yace bafa mu tsira ba Jamilu za a iya biyo mu Kaga Sha kwana ta wancen lungun ka san fa a wajen gari muke sosai ta barauniyar Hanya zamu bi mu fada cikin gari idan muka bi direct hanyar mota za a iya kama mu.
Naila tasha kwana ga wani shegen katon gidan gona ana ginawa anyi Katanga da tsayi Kuma,Bajahilci yace haurawa zamuyi fa Jamilu,Naila tana hakki ta tsaya da kyar ta iya cewa bazan iya ba,Bajahilci yace bari na gani ko zan iya dagaka,ya kama kaurin Naila ya dagata sosai hannayensa a kaurinta tayi tsayi sannan ta kama Katanga tana Bajahilci matsa gaba gaba,ya matsa ta kama sosai ta haure ta dirga kasa,lokacin taji karar fadawar wani abu kamar karfe daga jikinta,amma Bata kawo komai ba,shima ya hauro yace Maza muje suka ci gaba da gudu yi suke ba ji ba gani har magriba ta fara,lokacin su Kuma yaran Dan Indo da mota suke ta yawo ita Kuma Naila Bajahilci ya hanata bin hanyar mota yace za a iya kama su.
Suna ta gudu har suka kusa isa titi,Bajahilci yace to Kaga nan ba a samun abin hawa na haya yanzu ka iya Hawa bishiya? ai Naila dama ita tun a kauye ta kware a rashin ji tace duk tsayin bishiya wlh kamar biri yace hau muje Jamilu,Naila ta kama wata katuwar bishiya dalaf dalaf ta haye can sama, Bajahilci ma ya hau,Naila tace kishirwa nake ji wlh,yace sai dai kuwa kayi hakuri,ni kaga daga nan tashar Lagos zan wuce sai Lagos kafin a gannni Kuma tab Allah yasa bani da iyaye,Naila tace ni gida zanyi yace wlh sai kayi a hankali Jamilu zasu iya bibiyarka har gida kayi suna a gidan,ka boye kanka wlh karka bari ko a layinku a San ka gudo yanzu shigar dare za muyi, Naila ta gaji ta kwanta a Saman reshen bishiya, ta kasa magana ma sabo da gajiya da yunwa ga kishirwa ta dameta,Aminu ba Jahilci yace Ina wayarka Jamilu ka cire layinka fa ka karya shi wlh Kai wayar ma kanta ka jefar da ita za a iya tracking,Naila ta fara duba waya a jikinta tasan tabbas da waya ta fito a garin gudu ta jefar da wayarta ma,tace ta Fadi a hanya wlh,wayyo Spark gashi ban rike number ba dame zan kira shi na gama yarda da wayata a hannuna,ai ni wannan fitowar da nayi bata da amfani,Bajahilci ko magana baiyi ba shi dai ya cire wayarsa ya rabata da layikansa.
10pm na dare Bajahilci yace yawwa yanzu zamu iya tafiya sauka Jamilu,Naila jikinta ya mutu murus ta gaji Kafadunta sun kumbura wani wajen ma taji ciwo,ta sakko a hankali shima ya dirga suka ware sai gefen hanya yace kar mu tsaya shiga Napep cire rigarki ta sama ki jefar, Naila ta cire ta jefar a kwalabati sai t-shirt me dogon hannu yace yanzu kin koma arniya kin gane karki nuna kamar a gigice muke.
Naila tace to suna tafiya Tantiriya komai da ruwanka da sunzo wajen mutane sai ta fara yiwa ba Jahilci yare tayi hauka ta hada da fillanci harda wani Chinese na hauka duk yi take,Bajahilci sai ya basar kawai Yana irin murmushi Yana kallonta Yana daga Kai irin Yana ganewa hira suke ai.
A haka suka kwashe kusan 3hrs sannan ya nemi Napep suka shiga,ya Kai Naila har kofar gidan Mohsin sannan yace kana zuwa ka canja kaya karka bari a San ka gudo ni na wuce Lagos,Naila tace na gode sosai,yace fara bugawa in aka bude sai na tafi,kamar yasan macece,Naila tace wlh Kaci sunanka Bajahilci yace dole wlh....ta dinga buga gida,sai da aka Dade Sannan Mohsin ya taso zai bude ga tsoro a ransa,yace waye?Naila tace Hidaya ce tayi Muryar Hidaya ta make Murya,ai ya zaci ko gidansu ne ba lafiya fit ya bude kofa ya fito,tace dalla da abin kisa ne shike nan haka akeyi?,kafin ma ta juyo Bajahilci yasa me Napep yayi gaba sun wuce .
Naila tace Yaya gudowa fa nayi,Mohsin yace Subhannallahi Ina murna Ina haushi, ya jawota cikin gida ya rufe kofa, yace Naila yanzu ya kenan zasu iya zuwa nemanki ko mutanen unguwa yanzu in suka San mutum case din kisa ne a kansa zuwa suke su fada a boye sai azo a sake kama mutum sabo da kar su zauna da makashi a unguwa,Naila tace cikin rada yi a hankali kar munafuka Hanan taji,yace ai tana daki a kwance ranga ranga kafarta hannunta daya ya kumbura sumtum kashinta ne ya tsage na hannu,sannan idonta duka biyun sun fashe sun kumbura sum ko gani bata yi,me ya sameka? Wai machine ne ya bugeta nidai nace karya ne ban yarda ba.
Yau fa da asuba zaki bar gidan nan dole Naila,Naila tace ai wlh sai naga iyayena,yace ko kauye fa baza ki koma ba za a iya bibiyarki wlh can za ayi tunaninki a can kar ma ki nufi can,Naila tace to Ina zani wa na sani? Wanda na sani number dinsa tana wayata Kuma wayar ta Fadi, Naila tace yanzu dai a dakin can zan zauna bana so matarka tasan Ina Nan kayi shuru yace to tace ruwa da abinci ta shige wani dakin daban a tsakar gidan,ya shiga kitchen ya zubo mata abinci da ruwa taci ta koshi ta Sha ruwa,ta kwanta tana hutawa,Nan take bacci ya kwasheta.
Da asuba ta riga kowa tashi taje tayi wanka sosai tayi alwala sannan ta nufi dakin Mohsin,bata so Hanan tasan tana gidan tunda ta kasa kunne taji basa love tace ahh Hallare tayi hakuri yau ba a abin,nasan asuba tayi lokacin fitinar Hallare ne gwara naje na dakko kayan kafin Hallare tayi tsiya,taleka tare da tura kofar a hankali,ta samu Mohsin Yana kwance can gefe Hanan tana gefe daya,Naila farin ciki ya kamata a hankali yanda ba Wanda zai ji tace Alhmdllh Yaya Mohsin ya tsani shegiya ai na zaci zan ganta a kirjinsa,Allah ya wargaza ku kamar yanda kuka yi kwanciyar Nan Allah yasa igiyar auren ma tayi haka, ta lallaba ta tabi ta gefe,Mohsin ta tabawa kafa ya farka,ya gane Naila ce,ya fice da sauri sabo da shima yayi sallah ya makara,Naila ta bude sip din kayan Hanan a hankali,ta zaro riga da skert na atamfa wacce take a wanke a goge sabuwa,ta duba layin mayafai Nan ma a hankali ta zaro kalar atambar tana haskawa da Yar wayar Hanan din Kuma a kusa da ita ta dauka,ta duba wajen takalma ta zabo me Dan rudu wani sabo shima silver kalar mayafin,ta dauki jakar Hanan sabuwa wacce jakar takalmin ce ta hada abinta, ta bude wayar Hanan ta zare layikanta ta zube mata a gefen pillow ta jefa wayar a jaka, a kan Hanan ta tsaya tace sai kace Ubanta ne ya siya wayar ko Dan koli ne ya siyo ta fada a hankali kasa kasa tace to na dauke ta yawwa na fada miki Kuma kinji sabo da haka na fita hakkinki ki ta juya tayi gaba.