Sashe 4
Tantiriya A Gidan Yari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shawarma Joint me kyau da shi Wanda ke dauke da katuwar wata rumfa an zuba kujeru da table masu kyau na Passion Wanda Idan mutum na bukatar zama yaci a wajen zai zauna,haka daga ciki ma akwai katon daki ya gaji da alatu Shima ciki kujeru ne da table na Yan gayu na cin abinci ga masu son zama cikin sirri,daga kofar wajen kuma ga hotunan abinda ake siyarwa nan shawarma,burger,chips and chicken da kayan sha Kuma, aikinsa yake yana ajiye Dan littafin Menu karami Wanda ke rubuce da iya abinda ake siyarwa yana bin ko wanne table yana ajiyewa da sauri,sabo da yana da lecture 4 to 5,a hankali wata mota me kyau tayi parking a gabansa da sauri ya barwa yaransa aikin ya koma ciki ya shirya cikin kana nan kaya masu kyan gaske ba karya yayi kyau ya fito rataye da jakarsa ya shiga gaban mota,ko kula abokin nasa baiyi ba,a hankali Abokin yace Rafeeq halina da Kai yanga sai kace masifa magana ma ta gagara wlh har mamaki nake da ake zuwa joint dinka siyen Shawarma Kai da Spark halinku baiyi ba,Spark ma ya fika rainin hankali duk da Yayanmu ne amma shi kake bi wlh Dan wulakanci ne turai ta kwance Masa Kai,mutum kullum ba Rahma ga shegiyar yanga kamar Dan gomna ga bala'i Kuma a gidan ma Spark ba Soja bane kaima haka amma kunfi sojojin ma,kaima ka koyi halinsa sabo da kuna gadara da kyau ko me oho, ka kyale spark yayi ya fika indai kyau ne,gashi da kudi shi idan yayi ba matsala tunda ya fika komai, shi dai Rafeeq ko kala bai ce ba wayarsa ya zaro Samsung yaci gaba da dannawa abinsa,a hankali cikin muryarsa me Dadi ya furta next month zanje Kano,me zaka yi? Ban taba zuwa ba yaron da akace yazo aiki ko ziyara ko me ya sawa Daddy guba an Yanke masa daurin rai da rai,yace kasan lokacin Makaranta sun Kai mu Egyft branch dinsu,so ban San yaron ba ban ma taba ganinsa ba,Islam Abokin Rafeeq yace Kai mene naka a ciki? dama Yan aikin nan Yan iska ne zasu iya gashi ance Dandaudu ne ma,Rafeeq yace Yaya Spark ne zai aikeni can wai yana da ja sabo da yasan Mummy dinsa yasan Halinta,yasan Kuma halin da suke ciki da mijinta Daddy, to me zaka masa Dandaudu na tsani Dandaudu? yace zanje ne nayi masa Yan tambayoyi ance sunansa Naila Hashim naji gidan Jamilu,Islam yace alright amma da mota zaka je? Kasan bani da mota muje ka rakani kawai,Allah ya kaimu no wahala,shi Spark din bazai bamu kudi ba? Yama bamu fa Yana accnt,tun daga haka Islam ne kadai yake labarinsa Rafeeq bai iya magana ba.
Naila tana gidan Yari kwananta biyar taga zalunci iri iri,ma'aikatan ma Idan kayi laifi zasu iya maka duk muguntar da suka ga dama iyakaci Idan ta asibiti ce a kaika asibitin gidan kason,ga wahalar ruwa,sai mutum yayi sati baiyi wanka ba sabo da kasar tamu ba ci gaba,kazanta kadai ya Isa ka kwashi cuta,komai yayi karanci a ciki,ga mutane masu laifi sunyi yawa ba wajen Saka mutane tunda Wanda ya saci akuya ma kaishi ake gidan Yari,a masu kudinmu Babu Wanda zai Kai musu agaji ya gyara musu tuka tuka ko toilet da dakin kwana musamman gomnati wannan hakkinta ne,musamman bangaren maza yafi Muni da kazanta za a hada mutum biyu a sarka daya a daure su ko Ina zasu je tare Idan daya zaiyi Kashi ko fitsari dole agaban daya zaiyi ko mene,Hakan yasa da yawa sun zama Yan gay suna Neman Yan uwansu maza haka matan ma da yawa Neman junansu suke maimakon a samu gyaran Halin sai Kuma a lalace a ciki,harkar daba da rashin gaskiya wasu duk a ciki suke koyowa,rashin kunya,taurin Kai da fitsara iri iri duk koyo akeyi a cikin gidan gyaran hali,Naila tana zaune a jikin wata bishiya sunci aiki sun koshi tun safe suke noma a can wani bangare suna gyara ciyawa,sun hada uban zufa,Basu samu Salama ba sai da suka yi nisa,duk haskenta tayi Dan duhu , jikinsu furu furu,Dan Indo ne ya zauna kusa da ita su ko a jikinsu har kiba ma wasu keyi a ciki,Naila bata San sanda hawaye ya fara zubo mata ba.
Dan Indo ya kalli Jamilu yayi dariya sosai yace ashe dai Jamilu Tantiriya Kai karamin dan iska ne? Da kace baka ji kai Tantiriya ne, Naila tana share hawayenta tace kana gani a haka zan kare rayuwata a wannan masifar wallahi sharri aka min ban aikata niyyar ko kisa ba,DanIndo yace da ka adana kalamanka ba maganin da zan Maka,kawai abinda zan fada Maka tunda baka da karfi sai taurin Kai ka kiyaye yiwa mutane nan rashin kunya,wlh watarana Idan suka gaji zasu karairaya ka su watsar,kayi biyayya,mun fika iskanci,Kai iskancinka na Daudu ne Amma tunda kaga muna musu biyayya to kawai kayi, kana gani dai a gabanka suka sa karfe suka cirewa Hamisu farcen babban yatsa Kuma ko a jikinsu, Naila ta goge hawayenta ba tare da tace komai ba,kafin ta rufe Ido a cikinsu aka zabi shugabanni suna sasu aiki Wanda ya kamata na tsafta da gyaran wajen kamar a makaranta,mazan sun dawo da tsawa da duka sun kora kowanne aiki,Amma Naila kin tashi tayi suka zaneta kuwa Amma ko gezau da uban taurin Kai take,Inda taci Sa'a duka gidan kaunarta suke haka kawai basu San ba gender dinsu daya ba.
Indo ce ta kwala mata Kira da Tantiriya dake yanzu kowa haka yake Kiran Naila da Jamilu Tantiriya domin ita ta radawa kanta sunan gata gata da farin jini Allah ya bata kowa Yana sonta suna daga mata kafa sosai amma bata da kunya ga taurin Kai,ta matsu iyayenta su kawo mata ziyara ko zata samu kayan canjawa da Dan kudin siyen abubuwa,a haka sai da taga dama sannan ta mike ta shiga cikin Yan gidan suka ci gaba da aikinsu amma sun rasa dalili Bata son cudanya da Maza sai ta ware kanta gefe,sannan namiji Bata bari ya riketa sai idan Bata sani ba,Hakan ya tabbatarwa da kowa ta shahara a harkar Daudu.
Naila tana noma ta Kalli wani Dan saurayi matashi kamar sa'anta ne amma ya fita girma da komai namiji da mace ba daya bane ko a halitta, suna Shiri dashi Amjad, tace Amjad ban taba ganin mace ba tunda nazo gashi har na kusa sati,oh ashe kallon mata ma Rahma ne,dariya Amjad yayi yace wlh ai in ba a Yan uwanki mace ta zo Miki ziyara ba baza kiga mace ba,Kai da kake Dandaudu Ina ruwanka da mata,Tantiriya tace to ai munfi Jin dadin rayuwa cikin mata sune muke kama, Allah sai dai irinku Maza haba shi yasa naga maza suna ta Neman junansu.
Ni a dangina ma bamu da mazaje Samari sai wani Dan banzan kanina me tafiyar tolo tolo sai uwata sai ubana, Wanda zai iya zuwar min Yaya Mohsin ne,kaga Ina da saurayi Kuma nasan zaizo, Amjad Baki ya tabe tace Dan uwanka ne fa namiji,Jamilu yace kamar ka sani yanda nake son Gambo beauty sai baza ayi ba ta furta da sugar Yan Daudu,Amjad ya sheke da dariya yace kunyi asara wlh.
Amjad ya sake cewa hala kai Hariji ne ne ko kana sex tun a gida? Yo mu yai muna layin gidan Kashi cewar Naila.
Naila a ranta tace a gidan Nan nasan ma cuta ta kamani ta ciwon sanyi sabo da kazanta wlh har kaikayi nake ji a gabana tabbas na kamu da ciwon sanyi.
Wani shahararren Dandaudu ne da ake kira da Skoler yazo wajen Tantiriya Yana rangwada yace Kawas ya kamata na fada miki kiyi taka tsantsan da toilet mu mata muna kamuwa da ciwon sanyi in kinji gaba na kaikayi sai kiyi magana zasu kaiki asibiti a baki magani ahayye ya tallafe kirji ya zaci da gaske Naila Jamilu ce,suna ta hirarsu har kusan dare sannan suka hau layin karben abincin dare abincin Dan kadan gashi ba Dadi,masu kudi suna ta siyen abinda suke so,a hakan ma Idan wani yafi karfinka ya samu ya masgeka ua kwace ya hade du ya cinye.
Naila tana layi aka zubo mata Miya da Katon sandararren tuwon masara,ta Kalli abincin ta bata fuska tace Kai masu girki kuji tsoron Allah Miya kamar yawun kaza haka gomnati tace kuyi? Wani Ma'aikacin cikin fursunonin yazo zai kwade Tantiriya Naila da duka sai yaji ya wani shiga ransa sai ya koma yayi mukus ya juya, amma Naila harda tana Allah ya Isa wlh ma'aikatan har sun gaji da Halin Jamilu Tantiriya duk abinda akace kar yayi sai yayi, duk mugunta iri iri Amma bata jin magana,rashin kunyar ta da taurin kanta kullum karuwa yake sabo da basa taba dukanta kowa jinta yake a rai tunaninsu ma namiji ne.
Washe gari da yamma yau ta samu tayi wanka Dan Indo ne Ara mata sabulu ta fito gabanta Yana ta mata kaikayi cutar sanyi ta kamata,ta rasa Inda zata sa kanta gashi ba abin ta fada ba a gano ta,Dama kayan Dan Ido ta Ara ta barma a jikinta a wanke suke,ta wanke nata tas ta shanya su,kayanta suna bushewa ta koma toilet ta shirya ta Saka abinta, yau fes take sai kaikayin da gabanta ke mata na hauka cikin dakinsu ta shiga Wanda yake da malamai a ciki,gado ma Babu na kirki wasu duk a kasa suke kwanciya ko shimfida babu a masu kwanciya a gado har Tantiriya Jamilu,,ta Ari bargon malam Sharu tace bani da lafiya bani aro ta kwanta ta lullube jikinta da shi a ciki ta samu ta tattale kafa ta hau sosa gabanta ba ji ba gani,a hankali kasa kasa tana cewa a bani cokali wannan susar sai da cokali.
Naila tana susarta tace yau Bado Yana cin ubansa da Susa,a fili Ashe ta furta Dariya su Malam suka yi sun zaci iskancin Yan Daudu ne kawai,Malam Jilani yace mene Bado? Naila tace gaban mata, ku baku ga yayi kama da Bado ba? Bado wannan Abar da take fitowa a cikin ruwa,Idan baku San Bado ba kuje kuyi bincike,malamai sai kunya ta lullube su,Malam Sharu yace Dan Allah ka koma cikin Yan uwanka Dandaudu Bai kamata kazo cikinmu ba muna malamai.
Naila tana gidan Yari kwananta biyar taga zalunci iri iri,ma'aikatan ma Idan kayi laifi zasu iya maka duk muguntar da suka ga dama iyakaci Idan ta asibiti ce a kaika asibitin gidan kason,ga wahalar ruwa,sai mutum yayi sati baiyi wanka ba sabo da kasar tamu ba ci gaba,kazanta kadai ya Isa ka kwashi cuta,komai yayi karanci a ciki,ga mutane masu laifi sunyi yawa ba wajen Saka mutane tunda Wanda ya saci akuya ma kaishi ake gidan Yari,a masu kudinmu Babu Wanda zai Kai musu agaji ya gyara musu tuka tuka ko toilet da dakin kwana musamman gomnati wannan hakkinta ne,musamman bangaren maza yafi Muni da kazanta za a hada mutum biyu a sarka daya a daure su ko Ina zasu je tare Idan daya zaiyi Kashi ko fitsari dole agaban daya zaiyi ko mene,Hakan yasa da yawa sun zama Yan gay suna Neman Yan uwansu maza haka matan ma da yawa Neman junansu suke maimakon a samu gyaran Halin sai Kuma a lalace a ciki,harkar daba da rashin gaskiya wasu duk a ciki suke koyowa,rashin kunya,taurin Kai da fitsara iri iri duk koyo akeyi a cikin gidan gyaran hali,Naila tana zaune a jikin wata bishiya sunci aiki sun koshi tun safe suke noma a can wani bangare suna gyara ciyawa,sun hada uban zufa,Basu samu Salama ba sai da suka yi nisa,duk haskenta tayi Dan duhu , jikinsu furu furu,Dan Indo ne ya zauna kusa da ita su ko a jikinsu har kiba ma wasu keyi a ciki,Naila bata San sanda hawaye ya fara zubo mata ba.
Dan Indo ya kalli Jamilu yayi dariya sosai yace ashe dai Jamilu Tantiriya Kai karamin dan iska ne? Da kace baka ji kai Tantiriya ne, Naila tana share hawayenta tace kana gani a haka zan kare rayuwata a wannan masifar wallahi sharri aka min ban aikata niyyar ko kisa ba,DanIndo yace da ka adana kalamanka ba maganin da zan Maka,kawai abinda zan fada Maka tunda baka da karfi sai taurin Kai ka kiyaye yiwa mutane nan rashin kunya,wlh watarana Idan suka gaji zasu karairaya ka su watsar,kayi biyayya,mun fika iskanci,Kai iskancinka na Daudu ne Amma tunda kaga muna musu biyayya to kawai kayi, kana gani dai a gabanka suka sa karfe suka cirewa Hamisu farcen babban yatsa Kuma ko a jikinsu, Naila ta goge hawayenta ba tare da tace komai ba,kafin ta rufe Ido a cikinsu aka zabi shugabanni suna sasu aiki Wanda ya kamata na tsafta da gyaran wajen kamar a makaranta,mazan sun dawo da tsawa da duka sun kora kowanne aiki,Amma Naila kin tashi tayi suka zaneta kuwa Amma ko gezau da uban taurin Kai take,Inda taci Sa'a duka gidan kaunarta suke haka kawai basu San ba gender dinsu daya ba.
Indo ce ta kwala mata Kira da Tantiriya dake yanzu kowa haka yake Kiran Naila da Jamilu Tantiriya domin ita ta radawa kanta sunan gata gata da farin jini Allah ya bata kowa Yana sonta suna daga mata kafa sosai amma bata da kunya ga taurin Kai,ta matsu iyayenta su kawo mata ziyara ko zata samu kayan canjawa da Dan kudin siyen abubuwa,a haka sai da taga dama sannan ta mike ta shiga cikin Yan gidan suka ci gaba da aikinsu amma sun rasa dalili Bata son cudanya da Maza sai ta ware kanta gefe,sannan namiji Bata bari ya riketa sai idan Bata sani ba,Hakan ya tabbatarwa da kowa ta shahara a harkar Daudu.
Naila tana noma ta Kalli wani Dan saurayi matashi kamar sa'anta ne amma ya fita girma da komai namiji da mace ba daya bane ko a halitta, suna Shiri dashi Amjad, tace Amjad ban taba ganin mace ba tunda nazo gashi har na kusa sati,oh ashe kallon mata ma Rahma ne,dariya Amjad yayi yace wlh ai in ba a Yan uwanki mace ta zo Miki ziyara ba baza kiga mace ba,Kai da kake Dandaudu Ina ruwanka da mata,Tantiriya tace to ai munfi Jin dadin rayuwa cikin mata sune muke kama, Allah sai dai irinku Maza haba shi yasa naga maza suna ta Neman junansu.
Ni a dangina ma bamu da mazaje Samari sai wani Dan banzan kanina me tafiyar tolo tolo sai uwata sai ubana, Wanda zai iya zuwar min Yaya Mohsin ne,kaga Ina da saurayi Kuma nasan zaizo, Amjad Baki ya tabe tace Dan uwanka ne fa namiji,Jamilu yace kamar ka sani yanda nake son Gambo beauty sai baza ayi ba ta furta da sugar Yan Daudu,Amjad ya sheke da dariya yace kunyi asara wlh.
Amjad ya sake cewa hala kai Hariji ne ne ko kana sex tun a gida? Yo mu yai muna layin gidan Kashi cewar Naila.
Naila a ranta tace a gidan Nan nasan ma cuta ta kamani ta ciwon sanyi sabo da kazanta wlh har kaikayi nake ji a gabana tabbas na kamu da ciwon sanyi.
Wani shahararren Dandaudu ne da ake kira da Skoler yazo wajen Tantiriya Yana rangwada yace Kawas ya kamata na fada miki kiyi taka tsantsan da toilet mu mata muna kamuwa da ciwon sanyi in kinji gaba na kaikayi sai kiyi magana zasu kaiki asibiti a baki magani ahayye ya tallafe kirji ya zaci da gaske Naila Jamilu ce,suna ta hirarsu har kusan dare sannan suka hau layin karben abincin dare abincin Dan kadan gashi ba Dadi,masu kudi suna ta siyen abinda suke so,a hakan ma Idan wani yafi karfinka ya samu ya masgeka ua kwace ya hade du ya cinye.
Naila tana layi aka zubo mata Miya da Katon sandararren tuwon masara,ta Kalli abincin ta bata fuska tace Kai masu girki kuji tsoron Allah Miya kamar yawun kaza haka gomnati tace kuyi? Wani Ma'aikacin cikin fursunonin yazo zai kwade Tantiriya Naila da duka sai yaji ya wani shiga ransa sai ya koma yayi mukus ya juya, amma Naila harda tana Allah ya Isa wlh ma'aikatan har sun gaji da Halin Jamilu Tantiriya duk abinda akace kar yayi sai yayi, duk mugunta iri iri Amma bata jin magana,rashin kunyar ta da taurin kanta kullum karuwa yake sabo da basa taba dukanta kowa jinta yake a rai tunaninsu ma namiji ne.
Washe gari da yamma yau ta samu tayi wanka Dan Indo ne Ara mata sabulu ta fito gabanta Yana ta mata kaikayi cutar sanyi ta kamata,ta rasa Inda zata sa kanta gashi ba abin ta fada ba a gano ta,Dama kayan Dan Ido ta Ara ta barma a jikinta a wanke suke,ta wanke nata tas ta shanya su,kayanta suna bushewa ta koma toilet ta shirya ta Saka abinta, yau fes take sai kaikayin da gabanta ke mata na hauka cikin dakinsu ta shiga Wanda yake da malamai a ciki,gado ma Babu na kirki wasu duk a kasa suke kwanciya ko shimfida babu a masu kwanciya a gado har Tantiriya Jamilu,,ta Ari bargon malam Sharu tace bani da lafiya bani aro ta kwanta ta lullube jikinta da shi a ciki ta samu ta tattale kafa ta hau sosa gabanta ba ji ba gani,a hankali kasa kasa tana cewa a bani cokali wannan susar sai da cokali.
Naila tana susarta tace yau Bado Yana cin ubansa da Susa,a fili Ashe ta furta Dariya su Malam suka yi sun zaci iskancin Yan Daudu ne kawai,Malam Jilani yace mene Bado? Naila tace gaban mata, ku baku ga yayi kama da Bado ba? Bado wannan Abar da take fitowa a cikin ruwa,Idan baku San Bado ba kuje kuyi bincike,malamai sai kunya ta lullube su,Malam Sharu yace Dan Allah ka koma cikin Yan uwanka Dandaudu Bai kamata kazo cikinmu ba muna malamai.