Sashe 63
Tantiriya A Gidan Yari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Abba yaji sabon Suna harda sosa keya Yana murmushi,yace Uhum Uhum Uhum...Allah yaji kan Yagana ana lahira,Uhmm ko su Yagana kamanni sun canja oho, su Yagana an mutu ana gulma,sun zaci ni Dolo ne sai su dinga gulmar mutane Ina jinsu ni kuwa in nade tsab a kaina, sai naje na fadawa mutumin da suka yi gulmarsa nace Yagana tace Maka kaza,Naila ta kwashe da dariya tana kuka tana dariya,Babar Hashimu ce guda amma yake fadar haka,Umma tace Inshaallah tana Aljanna Allah zai yafe mata, Abba yace Ina mata addua kullum Allah ya yafe mata amma har ta mutu tana zuwa wajen malamai wai sai ta Kara haihuwa,nace Yagana nima da ya kuka sameni ki fawwalawa Allah, amma Yagana taki ji,kullum baza suyi hirar duniya ba sai zancen wasu,ni Kuwa Ina ji duk na kwashe naje na fadawa mutumin,Ina ta mata nasiha sai ta zazzageni,to yanzu wa gari ya waya? Sai dai nayi mata addua idan Allah ya yafe mata shike nan,idan Kuma bata dace ba yanzu walakiri ya sassaba mata kamanni,Umma tace Dan Allah ka dinga fadar Alkhairi,Abba yace ni na sata tayi gulmar? yanzu haka da za a dawo da Yagana duniya bazan ganeta ba tsabar dukan walakiri.
Naila sai dariya suke kamar ba gobe.
Naila tana hawaye Umma ta gasa mata kafa, Spark Yana ta kira,yau bugu daya Dake shagwaba ce har ta daga tana kuka,yace menene? tace uwar gidan yayavce ta kusa karyani,Spark yace amma dai baki karye ba ko? tace ae tana shesheka tana cewa kafata jini take yi sai da aka kaini asibiti yanzu ma Likita yace gobe da sassafe lallai na karya da hantar rago,Spark dariya yayi yace to ai ta kwana gidan sauki indai zaki warke.
Tace Kuma yace da ice cream da daddare kullum sai na Sha,sai me? Spark ya tambaya,tace da tsire me Laushi,yace wannan ciwon ai da sauki,yace wannan bata da Imani gaskiya,Naila tace ai shegiya sai nayi sanadin sakinta wlh bazan yarda ba,an fasa kawo Maka Amarya Nan da kwanaki kadan sai na dau fansa,Spark yace a'a please Dan girman Allah a kawoki sai muzo tare mu dauki fansa,amma Ina wani kar a kawoki ai bazai yuwu ba,Spark yace ki rabu da ita Allah zai saka miki,ai dama na ganta duk wata ya muka kwana ce,duk ta zama wata Rasss da Kwassss,Naila tayi dariya tace ko tayi kwalliya ma bata kyau,Spark yace ai shine Rasss da Kwass din tayi expire kenan.
Yace ki rabu da ita a kawoki gidan mijinki yarinya Kisha madarar Nido inji Scoler,dariya suka yi,Naila bata San Hallare ba Sam ta zaci wasa ne,tace Yama sunan style din da akeyi? Spark yace suna da yawa fa akwai su
Snake in the monkey shadow, su Bend down,Naila tace na gane bend down dai kamar zaka Koma shekarar 2001? Spark yace Ehem ashe kin gane, sun Dade suna hira kamar zasu kwana a haka, yau Spark yasha nishadi da farin ciki da wuri ya Sha baccinsa me dadi,Naila kuwa sai bayan sun gama ta tuna ai aji take ja fushi ma take yi da shi.
Shuru tayi Umma ta fito daga daki tace lafiya? Naila tace nidai soyayya tana cutata Umma idan ya kira sai na manta komai na dinga farin ciki,Abba da yanzu ya shugo ya tsinci zancen,yace ai haka so yake Naila ki tambayi Kubra,Kubra ya sanda aka turani zance wajenki na dinga guduwa Ina Jin kunyarki,Umma tace Dan Allah daga masallaci ka dawo ka tafi Palo a kawo Maka abinci,Naila tana ta boye dariyarta,tace ko Dan Abba ai ka so zaman gidan nan wlh.
Su Naila ana ta gyaran jiki ba daga kafa ko Ina gyara yake Sha ita da beauty,sunyi kyau sun Kara haske ko Ina suka gifta sai kamshi,Naila har wani kiba ta danyi, Hanan taga biki ya taho ta haukace,Mohsin yayi mata lefe akwati uku Amarya akwati shida amma tace bata so,ta fatalo akwatunan kofar gida sai kwashewa yayi ya Maida su gida wajen Umma,Ya Bata kudi ko zata yi wani abu taki karba ta watsa Masa abinsa,Baban Beauty shi ya zuba musu furniture amma kowacce da kalar nata,Hanan sabo da kishi da tasan zata tare duk tasa almajirai suka fitar da kayan ta kaisu ta siyar da na bangarenta ta dauke kudin kayan ta Kai gidansu ajiya,ta kawo kwararrabarbun kayanta tsofaffin ta zuba a part dinta,gidane hadadde yasha alatu part biyu ko wacce 3bedroom da Palo,ko Ina a tsakar gidan yaji flower da interluck, ga motarsa shi Mohsin lafiya Lau abinsa,Chikar gayu anyi dinkuna sunyi anko har Naila da sauran kawayen su Beauty Naila ita bata da kawaye a birni sai kauye,Kuma sai da ta fadawa kaka a gayyato mata kawayenta na kauye,Kuma an basu alawa zasu zo su hudu.
Ana gobe daurin aure ko wanne bangare an cika gida ana shiri har dinner Mohsin zaiyi lafiyayya,Naila da iyayi harda kiran Spark lallai sai an kawo mata motar Hawa sabo da zirga zirga,yo abinka da amarya ana zumudi sai gashi ansa wani ya kawo Mata in ta gama amfani da ita za a zo a dauka.
Gobe ce ranar Dinner Hanan tace dole taje da kawayenta sai sunga tsiyar da za ayi a can,Naila itace gidan Beauty itace gidansu,gata itace babba mace a gidan da ita Umma ke shawarar komai,abinci ma duk an Bada kwangilar yi,tukunya ko digo baza a a Dora ba a gidan sai dai a kawo a dire,Naila tace Umma Spark ni fried rice zan basu kar a kawo min wani abinci idan ba ita ba ranar daurin aure zaizo,Kuma zaizo Dinner ma gobe,Umma tace ai dai ranar daurin aure ai za bashi ko? Dinner ai akwai acan,ae ranar daurin aure,Allah ya kaimu.
Abba an kawo goro da yawa da alawa na daurin aure,sai cewa yake ni ta Hanan nake so a raba abata nata Dana danginta,ana rabawa cewa yake a fitarwa da Hanan fa nata Dana Yan uwanta.
Spark shi duk burinsa yazo Kano ya sace Naila a rubibi su kwana a masaukinsa,har Allah Allah yake gari ya waye ya tafi Kano.
A dinga sharhi fans
Masu Sharhi Ina godiya
AsmaBaffa
[12/20/2023, 12:35 PM] AsmaBaffa: Paid group only 300
Accnt no
0175487861
Asmau Garba Muhammad Gtbank
Katin MTN
08061929616
Yan Niger
+22790795939
🏫 TANTIRIYA 🏫
A GIDAN YARI
BOOK1
71-75
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM
PAGE NAKI NE
Baby Ak
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/LAizQA6PofSLoFhQ7XeaQx
Ina kuke masu burin suga sun kawata gadajensu da hadaddun bedsheets? Ko Kuma blankets kike nema? Masu aurar da yara ko kannai da ke kanki uwargida indai kitchen utensils kike bukata
To kukanki yazo karshe.kuyi joining group din R&U exclusive kitchen and more
Ku more wa idanun ku da kayan kitchen Yan yayi na gayu da zannuwan gado na kowanne kasa Zaki samu acikin farashi Mai sauki
Kuma Maza Bata barku abaya ba idan Kuna bukatar a hada muku lefe nagani na fada na amarya Kona uwargida wato na fadar kishiya duk Zata hadamuku acikin kwanciyar hankali.idan ma akwatunan kawai kuke bukata duk inkuka tuntubi Rumaisa zaku ganewa idanuwanku
Tana Kano state Kuma Tana tura Kaya kowanne state afadin nageria harma da kasashen da muke makwagtaka dasu
Zaku iya tuntubarta ta wannan number
07034559202
Washe gari kuwa Spark ko fadawa Naila baiyi ba ya taho sabo da sai taga dama take daga Masa waya,kawayenta na kauye sunzo da shigar Yan Fulaninsu gasu kyawawa sai kalle kalle suke yi,Rayya, Jidda,Nafee,Dije su hudu Wanda gasu yara ma Naila ta girme su duk an musu auren Fulani sun gudu daga gidan Mijin ma basa auren, yara kanana duk an sake su sabo da ba a basu time sunyi zabin su ba, wasu ma auren hadawa kawai akeyi yarinya ta dinga guje guje,karshe idan ta Saba da namiji tayi ta sheke ayarta.
Naila duk ta kira me lalle tayi musu,kayanta ma sun musu yawa ta fisu kiba da tsayi sai ta samo kayan Hidaya ta basu kala bibiyu,Hidaya tasan Naila zata basababbi bata ko hana ba ,sannan Kuma ta siya musu anko an Dinka musu su hudun tunda tun a waya tasan zasu zo,sai murna suke yi,ta siya musu Yan takalma haka masu kyau flat da wata ke siyarwa a makwafta,tace ko wacce ta zabi Wanda ya mata har da Yar jarkarsu Naila tayi musu kokari, dama sunyi kitsonsu gasu da gashi,tunda suka zo basa Hausa da Naila fulatancinsu suke ta yi Naila an samu Yan uwa,Umma sai da ta gaji tace Dan Allah kuyi Hausa ai sai ace gulma kuke ba dadi mutane na zaune Kun juya harshe.
Naila an Sha lalle hannu da kafa ya zuba kyau,sanye take cikin vest me siririn hannu da skert Dan kanti sun mata kyau abinka da me kyau gata Yar bulbul,gashi yasha gyara ya koma baki ta dole,babu ko dankwali a kanta tana zaune ana karasawa Rayya lalle tana cire mata na hannu.
Ta juya baya tana aikin cire lalle taji Mohsin ya shugo danginsu Yan Fulani sai tsokanarsa suke yi ango ango, kado baya Jin fulatanci,Sallamar Spark Naila taji ashe tare suke da Mohsin,Naila a hankali tace Kai ga mijina nan,Rayya tace wayyo kunya ku miko Hijabi aradu a lullubeta,ango ne zai ganta tsirarar babu sutura,Dije tace shike nan Tantiriya ta gama yawo aradun Allah wai Ina zaki je da abin kunya hoodi jam,aradu ban iyawa cewar Nafee,Naila tace ni an fada muku kunyarsa nake ji,ai dama ke baki Jin kunya ko kado haka ya ganki ya kyaleki Tantiriya,tunda Yan kauyen suka zo ba Wanda ya kirata da Naila sai Tantiriya,Umma tayi tayi su daina fada sunki ji.
Spark kuwa da ita ya fara tozali Yana ta kokonto ko ba ita bace ne irin wannan chanji haka yayi yawa,ya sake kallonta a ransa yace Janare wannan haske da taka Kara haka,gashinta ya kalla yasan itace sabo da askin da taba yi gefe da gefe da aka kwashe Bai Kai tsakiya yawa ba.
Naila tana jinsa ma Bata juyo ba sai murmushi take ita kadai.
Naila sai dariya suke kamar ba gobe.
Naila tana hawaye Umma ta gasa mata kafa, Spark Yana ta kira,yau bugu daya Dake shagwaba ce har ta daga tana kuka,yace menene? tace uwar gidan yayavce ta kusa karyani,Spark yace amma dai baki karye ba ko? tace ae tana shesheka tana cewa kafata jini take yi sai da aka kaini asibiti yanzu ma Likita yace gobe da sassafe lallai na karya da hantar rago,Spark dariya yayi yace to ai ta kwana gidan sauki indai zaki warke.
Tace Kuma yace da ice cream da daddare kullum sai na Sha,sai me? Spark ya tambaya,tace da tsire me Laushi,yace wannan ciwon ai da sauki,yace wannan bata da Imani gaskiya,Naila tace ai shegiya sai nayi sanadin sakinta wlh bazan yarda ba,an fasa kawo Maka Amarya Nan da kwanaki kadan sai na dau fansa,Spark yace a'a please Dan girman Allah a kawoki sai muzo tare mu dauki fansa,amma Ina wani kar a kawoki ai bazai yuwu ba,Spark yace ki rabu da ita Allah zai saka miki,ai dama na ganta duk wata ya muka kwana ce,duk ta zama wata Rasss da Kwassss,Naila tayi dariya tace ko tayi kwalliya ma bata kyau,Spark yace ai shine Rasss da Kwass din tayi expire kenan.
Yace ki rabu da ita a kawoki gidan mijinki yarinya Kisha madarar Nido inji Scoler,dariya suka yi,Naila bata San Hallare ba Sam ta zaci wasa ne,tace Yama sunan style din da akeyi? Spark yace suna da yawa fa akwai su
Snake in the monkey shadow, su Bend down,Naila tace na gane bend down dai kamar zaka Koma shekarar 2001? Spark yace Ehem ashe kin gane, sun Dade suna hira kamar zasu kwana a haka, yau Spark yasha nishadi da farin ciki da wuri ya Sha baccinsa me dadi,Naila kuwa sai bayan sun gama ta tuna ai aji take ja fushi ma take yi da shi.
Shuru tayi Umma ta fito daga daki tace lafiya? Naila tace nidai soyayya tana cutata Umma idan ya kira sai na manta komai na dinga farin ciki,Abba da yanzu ya shugo ya tsinci zancen,yace ai haka so yake Naila ki tambayi Kubra,Kubra ya sanda aka turani zance wajenki na dinga guduwa Ina Jin kunyarki,Umma tace Dan Allah daga masallaci ka dawo ka tafi Palo a kawo Maka abinci,Naila tana ta boye dariyarta,tace ko Dan Abba ai ka so zaman gidan nan wlh.
Su Naila ana ta gyaran jiki ba daga kafa ko Ina gyara yake Sha ita da beauty,sunyi kyau sun Kara haske ko Ina suka gifta sai kamshi,Naila har wani kiba ta danyi, Hanan taga biki ya taho ta haukace,Mohsin yayi mata lefe akwati uku Amarya akwati shida amma tace bata so,ta fatalo akwatunan kofar gida sai kwashewa yayi ya Maida su gida wajen Umma,Ya Bata kudi ko zata yi wani abu taki karba ta watsa Masa abinsa,Baban Beauty shi ya zuba musu furniture amma kowacce da kalar nata,Hanan sabo da kishi da tasan zata tare duk tasa almajirai suka fitar da kayan ta kaisu ta siyar da na bangarenta ta dauke kudin kayan ta Kai gidansu ajiya,ta kawo kwararrabarbun kayanta tsofaffin ta zuba a part dinta,gidane hadadde yasha alatu part biyu ko wacce 3bedroom da Palo,ko Ina a tsakar gidan yaji flower da interluck, ga motarsa shi Mohsin lafiya Lau abinsa,Chikar gayu anyi dinkuna sunyi anko har Naila da sauran kawayen su Beauty Naila ita bata da kawaye a birni sai kauye,Kuma sai da ta fadawa kaka a gayyato mata kawayenta na kauye,Kuma an basu alawa zasu zo su hudu.
Ana gobe daurin aure ko wanne bangare an cika gida ana shiri har dinner Mohsin zaiyi lafiyayya,Naila da iyayi harda kiran Spark lallai sai an kawo mata motar Hawa sabo da zirga zirga,yo abinka da amarya ana zumudi sai gashi ansa wani ya kawo Mata in ta gama amfani da ita za a zo a dauka.
Gobe ce ranar Dinner Hanan tace dole taje da kawayenta sai sunga tsiyar da za ayi a can,Naila itace gidan Beauty itace gidansu,gata itace babba mace a gidan da ita Umma ke shawarar komai,abinci ma duk an Bada kwangilar yi,tukunya ko digo baza a a Dora ba a gidan sai dai a kawo a dire,Naila tace Umma Spark ni fried rice zan basu kar a kawo min wani abinci idan ba ita ba ranar daurin aure zaizo,Kuma zaizo Dinner ma gobe,Umma tace ai dai ranar daurin aure ai za bashi ko? Dinner ai akwai acan,ae ranar daurin aure,Allah ya kaimu.
Abba an kawo goro da yawa da alawa na daurin aure,sai cewa yake ni ta Hanan nake so a raba abata nata Dana danginta,ana rabawa cewa yake a fitarwa da Hanan fa nata Dana Yan uwanta.
Spark shi duk burinsa yazo Kano ya sace Naila a rubibi su kwana a masaukinsa,har Allah Allah yake gari ya waye ya tafi Kano.
A dinga sharhi fans
Masu Sharhi Ina godiya
AsmaBaffa
[12/20/2023, 12:35 PM] AsmaBaffa: Paid group only 300
Accnt no
0175487861
Asmau Garba Muhammad Gtbank
Katin MTN
08061929616
Yan Niger
+22790795939
🏫 TANTIRIYA 🏫
A GIDAN YARI
BOOK1
71-75
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM
PAGE NAKI NE
Baby Ak
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/LAizQA6PofSLoFhQ7XeaQx
Ina kuke masu burin suga sun kawata gadajensu da hadaddun bedsheets? Ko Kuma blankets kike nema? Masu aurar da yara ko kannai da ke kanki uwargida indai kitchen utensils kike bukata
To kukanki yazo karshe.kuyi joining group din R&U exclusive kitchen and more
Ku more wa idanun ku da kayan kitchen Yan yayi na gayu da zannuwan gado na kowanne kasa Zaki samu acikin farashi Mai sauki
Kuma Maza Bata barku abaya ba idan Kuna bukatar a hada muku lefe nagani na fada na amarya Kona uwargida wato na fadar kishiya duk Zata hadamuku acikin kwanciyar hankali.idan ma akwatunan kawai kuke bukata duk inkuka tuntubi Rumaisa zaku ganewa idanuwanku
Tana Kano state Kuma Tana tura Kaya kowanne state afadin nageria harma da kasashen da muke makwagtaka dasu
Zaku iya tuntubarta ta wannan number
07034559202
Washe gari kuwa Spark ko fadawa Naila baiyi ba ya taho sabo da sai taga dama take daga Masa waya,kawayenta na kauye sunzo da shigar Yan Fulaninsu gasu kyawawa sai kalle kalle suke yi,Rayya, Jidda,Nafee,Dije su hudu Wanda gasu yara ma Naila ta girme su duk an musu auren Fulani sun gudu daga gidan Mijin ma basa auren, yara kanana duk an sake su sabo da ba a basu time sunyi zabin su ba, wasu ma auren hadawa kawai akeyi yarinya ta dinga guje guje,karshe idan ta Saba da namiji tayi ta sheke ayarta.
Naila duk ta kira me lalle tayi musu,kayanta ma sun musu yawa ta fisu kiba da tsayi sai ta samo kayan Hidaya ta basu kala bibiyu,Hidaya tasan Naila zata basababbi bata ko hana ba ,sannan Kuma ta siya musu anko an Dinka musu su hudun tunda tun a waya tasan zasu zo,sai murna suke yi,ta siya musu Yan takalma haka masu kyau flat da wata ke siyarwa a makwafta,tace ko wacce ta zabi Wanda ya mata har da Yar jarkarsu Naila tayi musu kokari, dama sunyi kitsonsu gasu da gashi,tunda suka zo basa Hausa da Naila fulatancinsu suke ta yi Naila an samu Yan uwa,Umma sai da ta gaji tace Dan Allah kuyi Hausa ai sai ace gulma kuke ba dadi mutane na zaune Kun juya harshe.
Naila an Sha lalle hannu da kafa ya zuba kyau,sanye take cikin vest me siririn hannu da skert Dan kanti sun mata kyau abinka da me kyau gata Yar bulbul,gashi yasha gyara ya koma baki ta dole,babu ko dankwali a kanta tana zaune ana karasawa Rayya lalle tana cire mata na hannu.
Ta juya baya tana aikin cire lalle taji Mohsin ya shugo danginsu Yan Fulani sai tsokanarsa suke yi ango ango, kado baya Jin fulatanci,Sallamar Spark Naila taji ashe tare suke da Mohsin,Naila a hankali tace Kai ga mijina nan,Rayya tace wayyo kunya ku miko Hijabi aradu a lullubeta,ango ne zai ganta tsirarar babu sutura,Dije tace shike nan Tantiriya ta gama yawo aradun Allah wai Ina zaki je da abin kunya hoodi jam,aradu ban iyawa cewar Nafee,Naila tace ni an fada muku kunyarsa nake ji,ai dama ke baki Jin kunya ko kado haka ya ganki ya kyaleki Tantiriya,tunda Yan kauyen suka zo ba Wanda ya kirata da Naila sai Tantiriya,Umma tayi tayi su daina fada sunki ji.
Spark kuwa da ita ya fara tozali Yana ta kokonto ko ba ita bace ne irin wannan chanji haka yayi yawa,ya sake kallonta a ransa yace Janare wannan haske da taka Kara haka,gashinta ya kalla yasan itace sabo da askin da taba yi gefe da gefe da aka kwashe Bai Kai tsakiya yawa ba.
Naila tana jinsa ma Bata juyo ba sai murmushi take ita kadai.