Sashe 17
Tantiriya A Gidan Yari Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
*👭GARKUWAR MATA👭*
*Ina Matan suke? mata na ke kira ba muna mata ba, duk wacce ta amsa sunanta na 'Ya mace ta na tattalin kanta da lafiyarta, Mace 'yar gayu ce mace 'yar kwalisa ce, kuma aka ce mace bata tsufa 💯muddin tana gyara kanta, duk yawan shekarunki idan kina tattalin kanki za ki ci zamaninki sannan ki ce na wasu, Ka da na cika ku da surutu GARUWAR MATA👭 ta zo muku da ingantattun magungun mata masu kyau da inganci🌿🌿🌴🌴 Mussaman maganin gyaran Nono da mafi akasarin Mata suke da damuwa da matsalarsa, to shakuruminki 'Yar uwa muna da sahihin maganin gyaran nono da zai dawo miki da martabarki duk lalacewarsa muddin ki ka yi amfani da maganinmu za ki yi godiya, sannan muna sayar da maganin sanyi mai kyau wanda yake kassaara kowane irin sanyi na fili da 'boye, akwai supplement gangariya masu kyau irin wadanda ba su da matsala sai dai su gyara garkuwar jiki. Muna kuma sayar da turarukan wuta humra perfumes sabulan gyaran fata dilka kayan gyaran jiki na amare dahuwar kaza da ciccibi zuma gumba garin daka tsumi turaran tsuguno miski da duk nau'in abubuwan da suke kankaro da martabar duk wata 'Ya mace! GARKUWAR MATA 👭👭 fatan mu shine mu bada gudumuwa domin samun zaman lafiya a zamantakewa, Muna garin Kano amma muna tura kayanmu kowane gari cikin farashi mai sauki da rahusa! kuma muna bada sari cikin girma da mutunci*
*GA*
*Kadan daga cikin abubuwan da muke sayarwa*
Rage tumbi💯
Nono💯
Sanyi💯
Karin kiba💯
girmar hips💯
Ni'ima💯
Sabulai💯
Humra💯
Turarukan wuta💯
Matsi💯
Miski💯
Dilka💯
Gangariyar Supplement din da zai mayar dake tauraruwar mace fatarki ta yi luwai kamar kina rayuwa a turai😀 ke dai 'Yar kada ki yi kasa guiwa cikin saukin farashi kalilan za ki kankaro da martabarki
GARKUWAR MATA👭 Tana maraba da masu siyan daya da kuma masu bukatar sari DOMIN NEMAN K'ARIN BAYANI
08089965176
07084653262
Yau ma akwai kidan koroso da rawa kusan kullum sai an musu kidan koroso da rawa a gidan yari amma iya bangaren masu daurin rai da rai watarana harda Yan solo ana kawo musu domin nishadinsu,wani lokacin Kuma akwai ranar Yan drama suma suna zuwa ciki bangaren Yan life in prison a musu sabo da nishadi,yau ranar koroso ce za ayi da yamma har zuwa magriba.
Ko wanne yazo Inda Tantiriya Naila yau tazo tayi kallo itace bakuwa, Naila tace ba kidane a gabana ba in fita daga gidan nan shine target dina,duk kansu Jin Jamilu suke a shashasha,Dan Indo Yana Shan sigari yace idan ka fita kayi magana na baka babban aiki wlh,kaje a baka bindiga banza ka zauna ana maka sharri a banza kayi na gaske akwai binda Dan kutmar...kai Allah, Naila dariya tayi tace Allah ya tsare ni da kisan Kai tana maganar Yan Daudu harda shanye hannu, tace ni Jamilu duk wani iya shege Dani ake farashi,ai mune wakilan shedan ehehehayye...Dan Indo zuciyarsa ta buga wani birge shi Jamilu Dandaudu yayi,haka kawai yaji Yana masifar kaunar Jamilu,a ransa yace Ina ma mace ne Jamilu,ko ace ni Dan neman Maza ne da na kwashi harka a wajen Jamilu.
A hankali ya faki idon Naila Tantiriya ya rike damtsenta tare da jawowa,yaji wani laushin masifa ya wani jawo shi talau,ashar ya dura tare da ja da baya ya dafe kirji Yana kallon Jamilu yace amma Kai tun a cikin uwarka dama Dandaudu ne?, Naila ta tsuke baki tare da furta tunda na fado duniya ni dama babarmu tace kukana da nake yi maimakon aji Inya Inya sai aji Ina cewa Zaniiiiii....Zaniii....idan na shide sai aji kukan ya canja sauti Dan.....Dankwaaaaaa......liiiii....DanIndo ya kwashe da dariya, Muler Dake gefensu Yana Jin hirarsu Yana ta dariya yace Kai Jamilu amma uwarka ta haifo Dan iska,Naila tayi fari da Ido tare da shanye hannu tana tsuke baki ta wani lashi labbanta sannan tace ya ranka ka daina gatsa sunana kamar kana gatsar rake ka kirani da Jamilu Tantiriya haka nake,sai ta dauki mintuna kafin tayi magana sai ta tsaya ta gama karairaya da wani lankwashewa sannan take magana.
Wani me suna Farau Farau shine ya Kalli T.k ya Masa rada yace nifa tunda aka kawo yaron can Jamilu wlh na fada matsananciyar kaunarsa ni ba me neman Maza ba abin nan Yana damuna,Tk yace abinda zan fada Maka ka rigani kenan wlh abin Yana damuna,kusan duk mutanen gidan Nan kaunar Jamilu suke anya ba asirin farin jini ne da shi ba kuwa,Cikin rada Farau Farau yace kaga kaga kalli Yana murmushi Kalli... Dan Allah baiyi kama da mace ba? Tk yace a macen ma full option,ance jikinsa laushi kamar me,muje mu taba Muji,Muler da Tk suka taso da niyyar taba hannun Jamilu su ji,sai kuwa Dan Indo yaji wani uban kishi ya make hannun Muler yace wlh kana taba Jamilu sai na rushe Maka hakora,sun san DanIndo sai suka koma Inda suka taso,Naila a ranta taji dadi Sam DanIndo ya tsaya mata ba Wanda ke kawo mata wasan shirme sabo da suna ganin abokin Dan Indo ne.
Naila ta juya ta Kalli Dan Indo tace Ina baka labari abokina,yace Ina jinka,ai Ina fada Maka ni idan nazo waje shedan ya kan bace yace oga tazo har gisuwa yake kawo min ida na shirga wata tsiyar,badan gidan yari ba da yanzu na kashe auren Yaya na, amma kisan Kai bada ni ba,Dan Indo ya furta mene a cikin kisa ai kawai Wanda yayi akuya kawai ka caccaka Masa wuka,ai ni billahillazi da me zarto nake amfani cewar wani me suna Baballe da ya tsomo musu baki, shi da yake babban Dattijo ne ma,ya kunna sigari yace maganin shege sai Dan Banza Tantiriya Jamilu,ai karka sake a kawo ma raini ko a gidanku ne,Naila tana Jin halin kowa iri iri.
Tunda tazo gidan yari Dan ragowar tsoronta ya gudu, Uban Dawa yana wajen yace ni ka san daga Ina tsiyata ta fara? Maza nakewa fyade,in ketawa Namiji haddinsa ba komai bane duk girman gardi nayi niyyar lashe Masa Timber karya yake ko ubansa waye,Baki suka hada suka yi wata shaharriyar shewa da ihu harda,suna da masifar yawa a wajen sun hada uwar daba,wani da ake kira da Goje yace ke Tantiriya wanne tsiya kika yi a kasar Nan ta alfahari? Wacce kai da kanka Jamilu idan ka tuna kake jinjinawa kanka? Naila tace Ni Jamilu nine wanda na saka Budurcina a caca tun farkon fara Daudu nawohoho suka furta kamar Wanda suke shuka abin arziki haka suke hirarsu,
Fitsara da rashin mutunci a cikinsu ba a magana,akwai Yan iskan da su tsirara ma sukeyi watarana a ciki uban kowa ya gansu,duk wani sabon me laifi da aka kawo shi gidan yari Wala mace ko namiji tofa kowa sai yaji labarin an kawo sabo, sai Kuma an San waye,duk iskancin mutum akwai Wanda ya ninka shi sau dari a ciki,suna zaune Naila taja DanIndo da Goje wanda suka fi mutunci tace kwana nan zan bace a gidan nan,Goje yace ta wacce hanya Tantiriya? Naila tace ta bangaren Mata zan koma nayi shigar mata,dariya suka saki,tace wlh da gaske nake,ta bangaren Mata Anfi samun damar guduwa idan ta kama,daga part din Mata sai bayan Daji Kunga kuwa sai fecewa,Goje yace ai kuwa kana haurawa zaki karairaye, ka Kalli uban katangar gidan,tunaninka katangar banza ce,a banza zaka ga kartai sun kasa tserewa, gashi yanzu an Kara kwalabe da wayoyin shocking kana tabawa sai mutuwa,Naila tace bazan yarda daku ba,to munji yanzu ta ya zaka shiga bangaren matan har ka zauna ba a ganeka ba,Bari zaku gani bari yayana yazo zai kawo min kayan Mata ku gani.
Bikin Spark an saka rana an saka bikin a kurkusa, babu bata lokaci Mummy ta matsa Masa ba yanda ya iya,sai masifa yake yi,yau gidan su Asmau yaje har gaban iyayenta ya musu warning yace idan kuka aura min yarku ba ruwana da Yar uwa ce zan iya kashe ta nine ajalinta gwara ma ku janye ato ba abinda zai hadani da ita ya fada ne Dan ya tsorata su a fasa auren,yaci gaba da furta me zanci da yarku bana sonta ko dole ne ana so dole ne Dan kawai Kuna Yan uwana sai ku takura min.
Baban Asmau kuwa masifar son 'ya'ya ne da shi,sai abinda yaransa suka ga dama shi suke yi ba a yiwa yaransa fada bare ace ba a sonsu,shi indai kana son yaronsa to ka gama da shi,tunda ya fuskanci Spark baya kaunar yarsa shike nan ya tsani Spark yake mugun Jin haushinsa,sabo da yaga iyakarsa shi yasa ya dage ayi aurensa da yarsa ko tsawa idan yayi yarsa ya sa a ransa sai ya daure shi,sai yayi amfani da mukaminsa da hanya da kudinsa yaga karshen Spark a duniya, Suna jin Spark ya gama masifarsa ya fice ya bar gidan tare da shiga motocinsa suka bar gidan,Baban Asmau yace ni Kuma bari naga karyarsa bari a dawo da bikin nan da sati daya idan ya isa ya mata ko tsawa ya gani ni Kuma ba rangwame wallahi sai ya kare rayuwarsa a gidan yari Kuma bazan ma barshi a gidan yarin Abuja ba kar ma suje suyi cin hanci,l,Lagos zansa a batar da shi,ni dama bana son yaron nan tunda ya taba kwace min wata Kwangila da gomnati ta bani.
*Ina Matan suke? mata na ke kira ba muna mata ba, duk wacce ta amsa sunanta na 'Ya mace ta na tattalin kanta da lafiyarta, Mace 'yar gayu ce mace 'yar kwalisa ce, kuma aka ce mace bata tsufa 💯muddin tana gyara kanta, duk yawan shekarunki idan kina tattalin kanki za ki ci zamaninki sannan ki ce na wasu, Ka da na cika ku da surutu GARUWAR MATA👭 ta zo muku da ingantattun magungun mata masu kyau da inganci🌿🌿🌴🌴 Mussaman maganin gyaran Nono da mafi akasarin Mata suke da damuwa da matsalarsa, to shakuruminki 'Yar uwa muna da sahihin maganin gyaran nono da zai dawo miki da martabarki duk lalacewarsa muddin ki ka yi amfani da maganinmu za ki yi godiya, sannan muna sayar da maganin sanyi mai kyau wanda yake kassaara kowane irin sanyi na fili da 'boye, akwai supplement gangariya masu kyau irin wadanda ba su da matsala sai dai su gyara garkuwar jiki. Muna kuma sayar da turarukan wuta humra perfumes sabulan gyaran fata dilka kayan gyaran jiki na amare dahuwar kaza da ciccibi zuma gumba garin daka tsumi turaran tsuguno miski da duk nau'in abubuwan da suke kankaro da martabar duk wata 'Ya mace! GARKUWAR MATA 👭👭 fatan mu shine mu bada gudumuwa domin samun zaman lafiya a zamantakewa, Muna garin Kano amma muna tura kayanmu kowane gari cikin farashi mai sauki da rahusa! kuma muna bada sari cikin girma da mutunci*
*GA*
*Kadan daga cikin abubuwan da muke sayarwa*
Rage tumbi💯
Nono💯
Sanyi💯
Karin kiba💯
girmar hips💯
Ni'ima💯
Sabulai💯
Humra💯
Turarukan wuta💯
Matsi💯
Miski💯
Dilka💯
Gangariyar Supplement din da zai mayar dake tauraruwar mace fatarki ta yi luwai kamar kina rayuwa a turai😀 ke dai 'Yar kada ki yi kasa guiwa cikin saukin farashi kalilan za ki kankaro da martabarki
GARKUWAR MATA👭 Tana maraba da masu siyan daya da kuma masu bukatar sari DOMIN NEMAN K'ARIN BAYANI
08089965176
07084653262
Yau ma akwai kidan koroso da rawa kusan kullum sai an musu kidan koroso da rawa a gidan yari amma iya bangaren masu daurin rai da rai watarana harda Yan solo ana kawo musu domin nishadinsu,wani lokacin Kuma akwai ranar Yan drama suma suna zuwa ciki bangaren Yan life in prison a musu sabo da nishadi,yau ranar koroso ce za ayi da yamma har zuwa magriba.
Ko wanne yazo Inda Tantiriya Naila yau tazo tayi kallo itace bakuwa, Naila tace ba kidane a gabana ba in fita daga gidan nan shine target dina,duk kansu Jin Jamilu suke a shashasha,Dan Indo Yana Shan sigari yace idan ka fita kayi magana na baka babban aiki wlh,kaje a baka bindiga banza ka zauna ana maka sharri a banza kayi na gaske akwai binda Dan kutmar...kai Allah, Naila dariya tayi tace Allah ya tsare ni da kisan Kai tana maganar Yan Daudu harda shanye hannu, tace ni Jamilu duk wani iya shege Dani ake farashi,ai mune wakilan shedan ehehehayye...Dan Indo zuciyarsa ta buga wani birge shi Jamilu Dandaudu yayi,haka kawai yaji Yana masifar kaunar Jamilu,a ransa yace Ina ma mace ne Jamilu,ko ace ni Dan neman Maza ne da na kwashi harka a wajen Jamilu.
A hankali ya faki idon Naila Tantiriya ya rike damtsenta tare da jawowa,yaji wani laushin masifa ya wani jawo shi talau,ashar ya dura tare da ja da baya ya dafe kirji Yana kallon Jamilu yace amma Kai tun a cikin uwarka dama Dandaudu ne?, Naila ta tsuke baki tare da furta tunda na fado duniya ni dama babarmu tace kukana da nake yi maimakon aji Inya Inya sai aji Ina cewa Zaniiiiii....Zaniii....idan na shide sai aji kukan ya canja sauti Dan.....Dankwaaaaaa......liiiii....DanIndo ya kwashe da dariya, Muler Dake gefensu Yana Jin hirarsu Yana ta dariya yace Kai Jamilu amma uwarka ta haifo Dan iska,Naila tayi fari da Ido tare da shanye hannu tana tsuke baki ta wani lashi labbanta sannan tace ya ranka ka daina gatsa sunana kamar kana gatsar rake ka kirani da Jamilu Tantiriya haka nake,sai ta dauki mintuna kafin tayi magana sai ta tsaya ta gama karairaya da wani lankwashewa sannan take magana.
Wani me suna Farau Farau shine ya Kalli T.k ya Masa rada yace nifa tunda aka kawo yaron can Jamilu wlh na fada matsananciyar kaunarsa ni ba me neman Maza ba abin nan Yana damuna,Tk yace abinda zan fada Maka ka rigani kenan wlh abin Yana damuna,kusan duk mutanen gidan Nan kaunar Jamilu suke anya ba asirin farin jini ne da shi ba kuwa,Cikin rada Farau Farau yace kaga kaga kalli Yana murmushi Kalli... Dan Allah baiyi kama da mace ba? Tk yace a macen ma full option,ance jikinsa laushi kamar me,muje mu taba Muji,Muler da Tk suka taso da niyyar taba hannun Jamilu su ji,sai kuwa Dan Indo yaji wani uban kishi ya make hannun Muler yace wlh kana taba Jamilu sai na rushe Maka hakora,sun san DanIndo sai suka koma Inda suka taso,Naila a ranta taji dadi Sam DanIndo ya tsaya mata ba Wanda ke kawo mata wasan shirme sabo da suna ganin abokin Dan Indo ne.
Naila ta juya ta Kalli Dan Indo tace Ina baka labari abokina,yace Ina jinka,ai Ina fada Maka ni idan nazo waje shedan ya kan bace yace oga tazo har gisuwa yake kawo min ida na shirga wata tsiyar,badan gidan yari ba da yanzu na kashe auren Yaya na, amma kisan Kai bada ni ba,Dan Indo ya furta mene a cikin kisa ai kawai Wanda yayi akuya kawai ka caccaka Masa wuka,ai ni billahillazi da me zarto nake amfani cewar wani me suna Baballe da ya tsomo musu baki, shi da yake babban Dattijo ne ma,ya kunna sigari yace maganin shege sai Dan Banza Tantiriya Jamilu,ai karka sake a kawo ma raini ko a gidanku ne,Naila tana Jin halin kowa iri iri.
Tunda tazo gidan yari Dan ragowar tsoronta ya gudu, Uban Dawa yana wajen yace ni ka san daga Ina tsiyata ta fara? Maza nakewa fyade,in ketawa Namiji haddinsa ba komai bane duk girman gardi nayi niyyar lashe Masa Timber karya yake ko ubansa waye,Baki suka hada suka yi wata shaharriyar shewa da ihu harda,suna da masifar yawa a wajen sun hada uwar daba,wani da ake kira da Goje yace ke Tantiriya wanne tsiya kika yi a kasar Nan ta alfahari? Wacce kai da kanka Jamilu idan ka tuna kake jinjinawa kanka? Naila tace Ni Jamilu nine wanda na saka Budurcina a caca tun farkon fara Daudu nawohoho suka furta kamar Wanda suke shuka abin arziki haka suke hirarsu,
Fitsara da rashin mutunci a cikinsu ba a magana,akwai Yan iskan da su tsirara ma sukeyi watarana a ciki uban kowa ya gansu,duk wani sabon me laifi da aka kawo shi gidan yari Wala mace ko namiji tofa kowa sai yaji labarin an kawo sabo, sai Kuma an San waye,duk iskancin mutum akwai Wanda ya ninka shi sau dari a ciki,suna zaune Naila taja DanIndo da Goje wanda suka fi mutunci tace kwana nan zan bace a gidan nan,Goje yace ta wacce hanya Tantiriya? Naila tace ta bangaren Mata zan koma nayi shigar mata,dariya suka saki,tace wlh da gaske nake,ta bangaren Mata Anfi samun damar guduwa idan ta kama,daga part din Mata sai bayan Daji Kunga kuwa sai fecewa,Goje yace ai kuwa kana haurawa zaki karairaye, ka Kalli uban katangar gidan,tunaninka katangar banza ce,a banza zaka ga kartai sun kasa tserewa, gashi yanzu an Kara kwalabe da wayoyin shocking kana tabawa sai mutuwa,Naila tace bazan yarda daku ba,to munji yanzu ta ya zaka shiga bangaren matan har ka zauna ba a ganeka ba,Bari zaku gani bari yayana yazo zai kawo min kayan Mata ku gani.
Bikin Spark an saka rana an saka bikin a kurkusa, babu bata lokaci Mummy ta matsa Masa ba yanda ya iya,sai masifa yake yi,yau gidan su Asmau yaje har gaban iyayenta ya musu warning yace idan kuka aura min yarku ba ruwana da Yar uwa ce zan iya kashe ta nine ajalinta gwara ma ku janye ato ba abinda zai hadani da ita ya fada ne Dan ya tsorata su a fasa auren,yaci gaba da furta me zanci da yarku bana sonta ko dole ne ana so dole ne Dan kawai Kuna Yan uwana sai ku takura min.
Baban Asmau kuwa masifar son 'ya'ya ne da shi,sai abinda yaransa suka ga dama shi suke yi ba a yiwa yaransa fada bare ace ba a sonsu,shi indai kana son yaronsa to ka gama da shi,tunda ya fuskanci Spark baya kaunar yarsa shike nan ya tsani Spark yake mugun Jin haushinsa,sabo da yaga iyakarsa shi yasa ya dage ayi aurensa da yarsa ko tsawa idan yayi yarsa ya sa a ransa sai ya daure shi,sai yayi amfani da mukaminsa da hanya da kudinsa yaga karshen Spark a duniya, Suna jin Spark ya gama masifarsa ya fice ya bar gidan tare da shiga motocinsa suka bar gidan,Baban Asmau yace ni Kuma bari naga karyarsa bari a dawo da bikin nan da sati daya idan ya isa ya mata ko tsawa ya gani ni Kuma ba rangwame wallahi sai ya kare rayuwarsa a gidan yari Kuma bazan ma barshi a gidan yarin Abuja ba kar ma suje suyi cin hanci,l,Lagos zansa a batar da shi,ni dama bana son yaron nan tunda ya taba kwace min wata Kwangila da gomnati ta bani.