Sashe 27
Tantiriya A Gidan Yari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Malam Sharu yace Allah ya shiryeka ka gane jam'i ba abin wasa bane,Naila tace Ameen shi yasa ni ka ganni PHD ne dani wajen minding business dina,kaga shi yasa akace babu kyau shiga abinda ba ruwanka kasan irin hujja ta ne? Ina da hujja me tsauri amma mutane baku San wane mutum ba ko me yake Shirin yi sai ku dinga shiga lamarinsa,ko ka manta hadisin ne Yana daga kyan musulunci ka bar abinda ba ruwanka,to mu a arewa yanzu kowa nunawa yake yafi kowa ilimi,hankali,da wayewa,kowa yayi addininsa Malam Sharu nima addina nake yi ba ruwanku.
Malam Sharu yace mu dai gaskiya ce sai mun fada ko za a sa kanmu gabas a fille sai mun jawo aya da hadisin idan mutum bai dauka ba ruwansa,Naila tayi murmushi Allah ya bada sa'a, Kuma Ina tabbatar muku watarana sai kunji kunya,Kun sa min Ido,Kun San dalilina a dakin nan? Yace sai ka fada,Naila tace wani Assignment nake amsawa Ina gamawa zaku ga dalilin,Allah ya kaimu Jamilu cewar Malam Sharu.
Baccinta ta koma ta barsu sai wurin 11 ta tashi ko makarantar gidan yari Naila bata taba zuwa ba amma Spark shi Kuma Yana zuwa duka boko da ta addini,sai da tayi wanka ta shirya duk a cikin toilet sannanta fito da kayan data cire,tace ga zafi ga manyan kaya Ina fama wlh,ta wuce bangaren Spark masu tsaron wajen suka ce ya tafi makaranta,Naila ta dinga mamaki ta nufi makarantar, tun kafin ta karasa ta hango gashin kansa Yana sheki,dariya ta kamata tace dole kanwar naki shegiya wuya ta sake shekewa da dariya,Juyowa Spark yayi kenan ya hango Jamilu a window Yana ta faman Masa dariya,suna hada Ido tace ajeboooo.....ajeboota an koma yaki da jahilci sai dariya....dariya ma ta bawa Spark yace yaron nan ya takura min a rayuwa.
Ball taje ta karbo tace ba wata makaranta da zanyi wai shi irin yasan darajar ilimi to ai ba Wanda ya isa ya min dole sabo da haka ni ball zanyi,harda daga Masa ball din ya gani,tayi gaba filin wasan sai da yamma yawanci ake yin ball ita kadai a fili tana ta wasanta da ball bata iya komai ba,Spark ko gama lecture bai bari anyi ba ya fito ya taho wajen Jamilu,a hankali yake tafiya ana wani gayu ana basarwa hannu daya a aljihu anci kana nan kaya tracksuits ne a jikinsa rigar me hula a baya, bakake da ratsin fari,kafarsa sanye da Sneakers,Naila tace shegu kudi ko a Ina suke basa buya wa zai ce shi a gidan yari yake,ji yanda ma duk Yan bangaren da suke a VIP din nan sai kyau suke da kiba to zasu ci abinda suke so gashi basu fita ko Ina uhmm.
Karasowa yayi Inda Jamilu ke ball dinsa shi kadai,hannayensa duka ya zuba a aljihu yace saka muyi,Jamilu ya jefa ball suka fara Yana ta zubawa Jamilu yanka da oc ta ko Ina bai iya komai ba,sai dariya take tana so ta kwace ball din sai faman yanke Jamilu yake hannayensa ma a aljihu sai yanzu ya cire hannayen,Naila sai taro shi takeyi kar ya wuce da ball ya cinyeta, zuwa tayi tasa kafa a Jikin tasa kafar zata kwace kwallon ai sai ta Fadi tim a kasa,Jamilu ba karfi ko na anini,dariya yayi yace ka dinga sakin jiki haka wai ko yaro ne indai namiji ne ai Yana da karfi duk da Kai yaro ne,Naila sai tayi halin matan na son girma tace wlh a'a da kadan ka girmeni tab, Spark ya kalleta yace anya Jamilu anya kuwa,Mene? ta furta tana dariya, zo na taba kirjinka Jamilu,Naila ta hade rai tace idan gay kake yi ka Fadi gaskiya malam, kyale zancen yayi yace a ransa sai na taba kirjin Jamilu dole wlh, suka ci gaba da ball dinsu, Naila sai faduwa take ana zuba mata yanka, taci sa'a ta kwaci ball amma Bata yi komai ba ya kwace tace wlh ban yarda ba ya kamata a kawo rapefree,yace to a samo.
Goje ne yazo wucewa Naila tace Goje yawwa tsaya ka zama alkalin wasannan idan anyi mugunta ka busa please,Goje ba usur ba komai yace ai na Saba da fito wajen kiran karena sanda Ina gida ku fara,suka fara har su Naila suka samu Yan kallo a wajen da yawa suka tsaya suna kallon Jamilu domin shike kawo su wajen, Spark Dan girman Kai ne baya harkar kowa.
Goje ya shiga da gajeren wandonsa da singleti ya saka kwallo a tsakiya sannan yayi fito da baki yace ku fara,Spark ya cillawa Naila ball ta fara tafiya yazo ya kwace Yana rabarta ta zube a kasa ta Fadi wai ya bigeta,alkalin wasa ya busa fiiit aka mikawa Naila ball ta buga wai an bugata da kasa, ta bugo kwallo Spark yaje ya kwace ta bishi zata kwace ya dinga yanketa Yana wasan kura da Naila Jamilu a filin, ta gaji ta manta ta rungumo kugunsa ta rike shi Kam Kam tana haki, Spark kamar gunki haka yayi poster ga Goje Yana ta busa anyi rike amma basa jinsa sai faman fito yake bakinsa har ya gaji,Yana zuwa ya dagawa Naila hannu yace an baki red card, sai lokacin suka dawo hayyacinsu ta sake shi da sauri tana dariya cikin hakki tace to kana gani zai kashe ni da gudu,Red card aka baki ki fita.
Akwai Wanda suke kira da Muler ya shugo yace shi suyi da Spark yace to,suka fara ball da Spark da Muler,Muler mugun kwaro ne a ball har ya fi ma Spark iyawa,Naila tana waje tsaiwa ta gagareta ma sabo da gajiya sai zama tayi a kujerar Yan kallo tana hutawa, mazan suna ta zuwa karshe ma shiga suka yi da yawa aka raba kwallo, harda Spark ko wanne gida da Goal keeper, suna ta yi Naila tana ta kallo tana nishadinta ganin yanda Spark yake kokari a ciki,ya iya ball sosai,sai da suka kwashe kusan 2hrs sannan Spark ya fito a gajiye ya barsu suna yi wani ya shiga a madadinsa,Naila da su Scoler Yan Daudu sun taru suna ta kallo su a dole mata ne,Scoler yace Ina zan iya hada jiki da Maza su balla ni Ina zaune cikin rufin asiri,wani labaran yace Kai Jamilu ka Mori saurayi Kalli yanda yake tafiya Inama nice,Naila tace gata sunanta Spark ai Yar budurwar tayi tsaya ma kuga ta karaso, Scoler harda fifita da hannunsa yace Dan Allah ya jikin Spark din Yana sparking kuwa ahhhh ahayye ke Kam Jamilu kin caba ga farin jini ,ni dai gaskiya kinci amanta ,Jamilu ya Kalli Scoler yace ai kasan so shi tsuntsu ne tashi yake daga kan wannan ya koma kan wannan,Labaran ya furta ai ni bana bakin ciki Kun dace tunda ban sameka ba Jamilu to uban kowa ya rasa,Tantiriya ta mike tace mun tafi Shan shayi ni da Baby Spark,Spark ya jita ya daure fuska ya tsani Dandaudu a duniya,ta bi bayan Spark suka tafi,Spark shi tunda ta rungumo kugunsa abinda yake ji a jikinsa game da Jamilu ya tashi hankalinsa, Sam tunani yake sosai akan abin Nan, me yasa wai ko ya suka hada jiki sai yaji shock,tsaki ya ja yana tafiya ya juyo ya Kalli Jamilu yace a Ina ake soya kwai? Jamilu yace kawo a siyo Maka,kudi ya zaro dubu daya yace guda biyu za a soya sai tea,Ina da bread,Naila tace to ni uku za a soya min Kai biyu tea cup biyu,yace karka sake ka kawo min a bude,Jamilu yace an gama ta juya ta tafi tace banza ta Fadi,ta tafi wajen masu siyen tea Maza ne dankam suna ta Shan tea, can ta iske DanIndo tace ya man how far,Yace a dey woo da wata katuwar muryarsa,flask Dinka dayan nan zaka bani,Dan Indo ya kurbe ragowar shayinsa yace let's go, suka tafi taje ta karbo shi, sabo Dan karami da shi me kyau,Dan Indo shi Yan dabarsu da basu fada gidan yari ba suke kawo Masa duk abinda yake so,yanzu zai sa a gama da mutum Yana daga gidan yari,Kuma manya har kiransa suke Yana gidan yari Yana bawa yaransa na gida umarni ana zaluntar bayin Allah, su kashe duk Wanda suka ga dama,kullum cikin Kwangila yake iri iri da shugo da miyagun kwayoyi, Naila Allah ya dorata a kansa,Yana ji da ita,yayi yayi ta bashi dama yasa a kwato mata hakkinta taki tace sai ta fita tukun, ta karba ta sake dauraye flask din sannan ta siyo shayin ya Sha hadi sosai,aka soya musu kwai ita uku shi Kuma biyu, harda siyo wata butter ta leda ta karasa kashe kudin duka.
Tana dawowa ta shiga sai taga wannan karon ba a hanata shiga ba,samunsa tayi yayi wanka ya canja kaya,ya Kalli Jamilu yace kayi wanka,Jamilu bai San tarko ya hada Masa ba so yake ya ganshi ko ba namiji bane,sai ta shiga toilet dinsa tsaf da ita,ta saka key sannan ta tube tayi wanka,Bata zo da seletape da bandage ba bare ta mamme boobs dinta sai ta tsallake boobs din tayi,bata zubawa bandage din ruwa ba kar ya lalace ya cire tunda tayi wanka da safe,kayanta ta karkade ta mayar ta shirya sosai ta fito,Yana jira yaga ya fito daure da towel sai yaga ya fito da shirinsa yanda ya shiga sai dai ga alama yayi wankan,yace ga lotion dina ka tube kayan ka shafa mai,yace a'a zafi bana shafa mai ni da zafi, Spark yace hmmm a ransa yace zan Tara a gaba dole da sai na ganka Jamilu,a fili Kuma ya jawo flask yaga ta hado da wani Dan cup Wanda kana Sha zaka jefar, na take away ne in mutum na so ana basu idan ka siya tea.
Malam Sharu yace mu dai gaskiya ce sai mun fada ko za a sa kanmu gabas a fille sai mun jawo aya da hadisin idan mutum bai dauka ba ruwansa,Naila tayi murmushi Allah ya bada sa'a, Kuma Ina tabbatar muku watarana sai kunji kunya,Kun sa min Ido,Kun San dalilina a dakin nan? Yace sai ka fada,Naila tace wani Assignment nake amsawa Ina gamawa zaku ga dalilin,Allah ya kaimu Jamilu cewar Malam Sharu.
Baccinta ta koma ta barsu sai wurin 11 ta tashi ko makarantar gidan yari Naila bata taba zuwa ba amma Spark shi Kuma Yana zuwa duka boko da ta addini,sai da tayi wanka ta shirya duk a cikin toilet sannanta fito da kayan data cire,tace ga zafi ga manyan kaya Ina fama wlh,ta wuce bangaren Spark masu tsaron wajen suka ce ya tafi makaranta,Naila ta dinga mamaki ta nufi makarantar, tun kafin ta karasa ta hango gashin kansa Yana sheki,dariya ta kamata tace dole kanwar naki shegiya wuya ta sake shekewa da dariya,Juyowa Spark yayi kenan ya hango Jamilu a window Yana ta faman Masa dariya,suna hada Ido tace ajeboooo.....ajeboota an koma yaki da jahilci sai dariya....dariya ma ta bawa Spark yace yaron nan ya takura min a rayuwa.
Ball taje ta karbo tace ba wata makaranta da zanyi wai shi irin yasan darajar ilimi to ai ba Wanda ya isa ya min dole sabo da haka ni ball zanyi,harda daga Masa ball din ya gani,tayi gaba filin wasan sai da yamma yawanci ake yin ball ita kadai a fili tana ta wasanta da ball bata iya komai ba,Spark ko gama lecture bai bari anyi ba ya fito ya taho wajen Jamilu,a hankali yake tafiya ana wani gayu ana basarwa hannu daya a aljihu anci kana nan kaya tracksuits ne a jikinsa rigar me hula a baya, bakake da ratsin fari,kafarsa sanye da Sneakers,Naila tace shegu kudi ko a Ina suke basa buya wa zai ce shi a gidan yari yake,ji yanda ma duk Yan bangaren da suke a VIP din nan sai kyau suke da kiba to zasu ci abinda suke so gashi basu fita ko Ina uhmm.
Karasowa yayi Inda Jamilu ke ball dinsa shi kadai,hannayensa duka ya zuba a aljihu yace saka muyi,Jamilu ya jefa ball suka fara Yana ta zubawa Jamilu yanka da oc ta ko Ina bai iya komai ba,sai dariya take tana so ta kwace ball din sai faman yanke Jamilu yake hannayensa ma a aljihu sai yanzu ya cire hannayen,Naila sai taro shi takeyi kar ya wuce da ball ya cinyeta, zuwa tayi tasa kafa a Jikin tasa kafar zata kwace kwallon ai sai ta Fadi tim a kasa,Jamilu ba karfi ko na anini,dariya yayi yace ka dinga sakin jiki haka wai ko yaro ne indai namiji ne ai Yana da karfi duk da Kai yaro ne,Naila sai tayi halin matan na son girma tace wlh a'a da kadan ka girmeni tab, Spark ya kalleta yace anya Jamilu anya kuwa,Mene? ta furta tana dariya, zo na taba kirjinka Jamilu,Naila ta hade rai tace idan gay kake yi ka Fadi gaskiya malam, kyale zancen yayi yace a ransa sai na taba kirjin Jamilu dole wlh, suka ci gaba da ball dinsu, Naila sai faduwa take ana zuba mata yanka, taci sa'a ta kwaci ball amma Bata yi komai ba ya kwace tace wlh ban yarda ba ya kamata a kawo rapefree,yace to a samo.
Goje ne yazo wucewa Naila tace Goje yawwa tsaya ka zama alkalin wasannan idan anyi mugunta ka busa please,Goje ba usur ba komai yace ai na Saba da fito wajen kiran karena sanda Ina gida ku fara,suka fara har su Naila suka samu Yan kallo a wajen da yawa suka tsaya suna kallon Jamilu domin shike kawo su wajen, Spark Dan girman Kai ne baya harkar kowa.
Goje ya shiga da gajeren wandonsa da singleti ya saka kwallo a tsakiya sannan yayi fito da baki yace ku fara,Spark ya cillawa Naila ball ta fara tafiya yazo ya kwace Yana rabarta ta zube a kasa ta Fadi wai ya bigeta,alkalin wasa ya busa fiiit aka mikawa Naila ball ta buga wai an bugata da kasa, ta bugo kwallo Spark yaje ya kwace ta bishi zata kwace ya dinga yanketa Yana wasan kura da Naila Jamilu a filin, ta gaji ta manta ta rungumo kugunsa ta rike shi Kam Kam tana haki, Spark kamar gunki haka yayi poster ga Goje Yana ta busa anyi rike amma basa jinsa sai faman fito yake bakinsa har ya gaji,Yana zuwa ya dagawa Naila hannu yace an baki red card, sai lokacin suka dawo hayyacinsu ta sake shi da sauri tana dariya cikin hakki tace to kana gani zai kashe ni da gudu,Red card aka baki ki fita.
Akwai Wanda suke kira da Muler ya shugo yace shi suyi da Spark yace to,suka fara ball da Spark da Muler,Muler mugun kwaro ne a ball har ya fi ma Spark iyawa,Naila tana waje tsaiwa ta gagareta ma sabo da gajiya sai zama tayi a kujerar Yan kallo tana hutawa, mazan suna ta zuwa karshe ma shiga suka yi da yawa aka raba kwallo, harda Spark ko wanne gida da Goal keeper, suna ta yi Naila tana ta kallo tana nishadinta ganin yanda Spark yake kokari a ciki,ya iya ball sosai,sai da suka kwashe kusan 2hrs sannan Spark ya fito a gajiye ya barsu suna yi wani ya shiga a madadinsa,Naila da su Scoler Yan Daudu sun taru suna ta kallo su a dole mata ne,Scoler yace Ina zan iya hada jiki da Maza su balla ni Ina zaune cikin rufin asiri,wani labaran yace Kai Jamilu ka Mori saurayi Kalli yanda yake tafiya Inama nice,Naila tace gata sunanta Spark ai Yar budurwar tayi tsaya ma kuga ta karaso, Scoler harda fifita da hannunsa yace Dan Allah ya jikin Spark din Yana sparking kuwa ahhhh ahayye ke Kam Jamilu kin caba ga farin jini ,ni dai gaskiya kinci amanta ,Jamilu ya Kalli Scoler yace ai kasan so shi tsuntsu ne tashi yake daga kan wannan ya koma kan wannan,Labaran ya furta ai ni bana bakin ciki Kun dace tunda ban sameka ba Jamilu to uban kowa ya rasa,Tantiriya ta mike tace mun tafi Shan shayi ni da Baby Spark,Spark ya jita ya daure fuska ya tsani Dandaudu a duniya,ta bi bayan Spark suka tafi,Spark shi tunda ta rungumo kugunsa abinda yake ji a jikinsa game da Jamilu ya tashi hankalinsa, Sam tunani yake sosai akan abin Nan, me yasa wai ko ya suka hada jiki sai yaji shock,tsaki ya ja yana tafiya ya juyo ya Kalli Jamilu yace a Ina ake soya kwai? Jamilu yace kawo a siyo Maka,kudi ya zaro dubu daya yace guda biyu za a soya sai tea,Ina da bread,Naila tace to ni uku za a soya min Kai biyu tea cup biyu,yace karka sake ka kawo min a bude,Jamilu yace an gama ta juya ta tafi tace banza ta Fadi,ta tafi wajen masu siyen tea Maza ne dankam suna ta Shan tea, can ta iske DanIndo tace ya man how far,Yace a dey woo da wata katuwar muryarsa,flask Dinka dayan nan zaka bani,Dan Indo ya kurbe ragowar shayinsa yace let's go, suka tafi taje ta karbo shi, sabo Dan karami da shi me kyau,Dan Indo shi Yan dabarsu da basu fada gidan yari ba suke kawo Masa duk abinda yake so,yanzu zai sa a gama da mutum Yana daga gidan yari,Kuma manya har kiransa suke Yana gidan yari Yana bawa yaransa na gida umarni ana zaluntar bayin Allah, su kashe duk Wanda suka ga dama,kullum cikin Kwangila yake iri iri da shugo da miyagun kwayoyi, Naila Allah ya dorata a kansa,Yana ji da ita,yayi yayi ta bashi dama yasa a kwato mata hakkinta taki tace sai ta fita tukun, ta karba ta sake dauraye flask din sannan ta siyo shayin ya Sha hadi sosai,aka soya musu kwai ita uku shi Kuma biyu, harda siyo wata butter ta leda ta karasa kashe kudin duka.
Tana dawowa ta shiga sai taga wannan karon ba a hanata shiga ba,samunsa tayi yayi wanka ya canja kaya,ya Kalli Jamilu yace kayi wanka,Jamilu bai San tarko ya hada Masa ba so yake ya ganshi ko ba namiji bane,sai ta shiga toilet dinsa tsaf da ita,ta saka key sannan ta tube tayi wanka,Bata zo da seletape da bandage ba bare ta mamme boobs dinta sai ta tsallake boobs din tayi,bata zubawa bandage din ruwa ba kar ya lalace ya cire tunda tayi wanka da safe,kayanta ta karkade ta mayar ta shirya sosai ta fito,Yana jira yaga ya fito daure da towel sai yaga ya fito da shirinsa yanda ya shiga sai dai ga alama yayi wankan,yace ga lotion dina ka tube kayan ka shafa mai,yace a'a zafi bana shafa mai ni da zafi, Spark yace hmmm a ransa yace zan Tara a gaba dole da sai na ganka Jamilu,a fili Kuma ya jawo flask yaga ta hado da wani Dan cup Wanda kana Sha zaka jefar, na take away ne in mutum na so ana basu idan ka siya tea.