Sashe 6
Tantiriya A Gidan Yari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kafin sati biyu farcenta sunyi mugun Zako Zako duk ta fita a hayyacinta ta rame tayi duhu duk haskenta amma sai da ya ragu,ana gobe Ziyara Rafeeq da abokinsa Islam a Kano suka kwana a hotel kowanne da dakinsa,washe gari da safe bayan sunci lafiyayyen Kari ,Islam ya fito shirye cikin hadaddiyar Shaddarsa me kyau sea blue Dinkin Yan gayu na Yan zamani yana kamshi ya Saka hula kalar kayan yayi knocking dakin Rafeeq yayi yana tsaye yana fesa turaruka shi sanye yake cikin kana nan kaya masu mugun kyau na Yan gayu Riga me dogon hannu me tafe da hula bata da nauyi Sam sannan ya sauke hular a bayansa,da wandonsa fari cif cif shi ya tsuke, gashinsa ya gyara bai wani sharce ba sabo da an wani murmude sumar ne gata da yawa an kwashe bayan keyar duka ba gashi sai kadan,gefe da gafe ma an kwashe anyi wani irin gyara wajen yayi shape sosai daga tsakiya zuwa gaba sai tarin sumar me shegen tsayi an murmurdeta a tsaitsaye gyaran fuskar ya fito ras gashi da sajensa me kyau kadan sai gemunsa dan chass da shi Wanda ya kawata farar fuskarsa,abunka da me kyau gashi yana da Dan haskensa baza ace Masa baki ko wankan tarwada ba Kuma hasken ba me yawa ba,mutum gashi da cikar zati da kyan sura kana ganinsa kasan zai wahala ace ba ruwa biyu bane, yana bulbula kamshi ya fito,Islam ya Mika masa hannu suka tafa irin na Yan zamani yace let's go mun makara fa,suka fito a tare zuwa cikin motar Islam wacce ta sha wanka ta hadu suka saki kidan zamani tare da Jan motar, Rafeeq ke driving, da tambaya sannan suna duba location a waya map a haka suka Isa gidan yarin,Dan cin hanci Islam ya Mikawa masu tsaron gidan aka bude musu ana girmamasu aka basu shedar shiga ciki, suka yi parking sannan Wanda suka bawa cin hancin suka tambaya ya shiga da su har inda ake ganin Yan gidan yarin maza da aka zowa ziyara,suna ta fitowa gasu nan iri iri dattijai da Yan matasa ba kalar da Babu,Suna shiga suka fadi sunan Jamilu,Rafeeq yace Jamilu Hashim,akwai wani Ma'aikaci nan yake ya gane yace wani me kama da mata ko,ya bada Umarni aje Azo mata da Tantiriya Jamilu,Nan take Rafeeq da Islam suka Kalli juna mamaki ya kamasu,su gashi basu San waye bama Jamilu Tantiriya bare su tabbatar,gashi gidan yarin duk Wanda aka zowa ziyara a gaban kowa za ayi hira a gaban masu tsaro da sauran da ake zuwarwa ziyara suma suna ta hirar su ana jin na kowa.
Naila tana zaune ita kadai a dakinsu tayi tagumi aka zo akace Kai Jamilu fito Yan uwanka sunzo,ihu ta saki da murna tace nasan Yaya Mohsin ne,ni sanan Abba ma zai hakura ai nasan Umma ma dole zata huce,gaskiya Iyayena suna so na,gashi banyi tsafta ba haka ta fito tana uban sauri itama baki har kunne zata ga Umma,har ta fito inda ake ganin mutane Naila ta shiga zare Ido bata ga kowa nata Wanda ta sani ba,Amma kallo ya dauke mata Ido tace wai yaushe rabon da na ga mota kunga yau na hango motoci ta window,Mika tayi da hamma tace Allah mun gode maka da ka halicci Nasara ka Bawa bature ikon kera mota, ashe Kallonsu ma Rahma ne amma da kullum sai Maza kartai nake ta kallo Yan banza sai kayan wari,yau maza Kun shiga uku a wajena,ta fara zare Ido tana washe baki tace ga maza Yan gayu ba masu wari ba yau,maza mutanenmu,ana jinta ana ta dariya a wajen Banda masu tsaro duk dariyarsu sai dai suna gazawa suna danneta suke yi wai ba raini.
Kai baka ga Wanda ke jiranka bane wannan yaron baka ji wlh,Rafeeq Yana zaune yana ta danna waya ko kallon Naila baiyi ba Yana dai jin surutun kamar mace kamar namiji bai sani ba ko shine sai da Islam yace gashi fa yazo,sai lokacin Rafeeq ya dago a hankali ya Kalli Naila ya ganshi yaro ne ma matashi,da riga da wando manya na maza kayan dukun dukun wandon ma ya dan yage,Islam yasan Rafeeq bata musu lokaci zaiyi kawai shi yasa yayi magana yace kaine Jamilu?
Tace ae nine Tantiriya Jamilu mana,wajenka muka zo,ta dawo benchin da suke zaune ta zauna a gefen Rafeeq,kamar an tsira masa Allura haka ya tashi tsam ya tsaya a tsaye,cikin masu tsaron ne sunga kalar kudi harda sake mikawa Rafeeq kujera ta daban ya zauna shi daya tare da harde kafa Daya kan daya kamar yana Palon ubansa,ko kallon Naila baiyi ba,Islam ne yayi magana yace kaine Jamilu Hashim ko? tace ae a sanyaye ganin kyamar da Rafeeq ya mata,yace kaine ka je Abuja ka kashe me gidan ko? Naila tace aka yi min sharri dai sannan ni Kuma ina da gata na ba aiki naje ba,labarin Zaka bamu Muji ko zamu iya wani abu akai,sai lokacin Rafeeq ya dago yana kallonta sabo ya gane labarin nata karya ne ko gaskiya ne,mamaki ya kamashi ganinta kamar mace haka.
Amma kafin ta fara labarin wani kaikayin ciwon sanyinta ya hada ta gaba daya ta rasa inda zata Saka kanta gashi so take ta Sosa gashi maza ne a wajen sannan tana tsoro kar a kamata, a ranta tace Kai uban wa na ajiye wai in Sosa abina,a ranta tace ai da kunya Kuma a gaban maza,Zullo tayi tana daga zaune tare da Jan yaji shiiiiiiiii.......kafarta ta dora kan daya tana mutsu mutsu,taji kaikayi ba sauki dai ta mike tsaye ta sake komawa ta zauna tana so ta Sosa, duk sai kallonta akeyi banda Rafeeq da Islam ba kikawai har ma'aikatan, Naila tace gashi ba a komawa ciki a dawo Kai wannan rashin yanci da yawa yake Susa ma ba dama mutum yayi.
Bakinta ta toshe da sauri ashe maganar a fili ta furta,tunawa tayi a cikin gidan kaso su Kam Babu kunya ba shayi,Islam waya ya daga ya mike ya matsa gefe,ganin Islam ya tashi ta saci kallon Rafeeq tunaninta baya kallonta ta saci kallon mutane taga kowa harkarsa yake
Baki ta tamke kamar me tsotsar alawa tasa hannu a gabanta Saman wando ta haka ta Sosa kadan ta sake satar kallon Rafeeq da mutane ta sake sosawa da karfi,harda lumshe ido taji Kam Salama sai ta manta ma taci gaba da susarta,Rafeeq yana ta kallonta dariya ta cika masa ciki a ransa yace yaron nan bashi da lafiya,dagowa yayi da sauri ta cire hannunta,cikin muryarsa me kasa kasa da gadarar gaske yace me kake sosawa?
Kai mene haka kaikayi?a wajen neman mazan ka kwasowa kanka? ya tambaya, ko kunya ya daga masa Kai a hankali yace ance sanyi ne ya kamani Dan Allah baka taho da Dan wani karfe ba? Wani mugun kallo ya mata Wanda ba Shiri tayi mukus tana tsiri tsiri da Ido
A hankali yace sabo da kana da infection sai ka dinga Susa a gaban kowa baza ka iya hakuri ba,Naila tace a'a wlh bani da shi ya jumbo Yana kaikayi ace bazan Sosa ba kasan kuwa bala'in da nake ji,Kuna da asibiti kaje mana shuru tayi yace karka bata min lokaci ka bamu labarinka,lokacin Islam ya dawo Shima ya zauna yana Sauraren labarin Jamilu,tiryan tiryan ta basu labarinta kaf amma suma binne su tayi ta barsu a namiji ce ita Kuma sun yarda.
Wace Naila
WANNAN LITTAFIN SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM
❤️❤️❤️
FREE PAGE
WANNAN NOVEL NAIRA 300 NE
Account number
0175487861
Asmau Garba Muhammad
Gtbank
KATIN MTN
08061929616
'YAN NIGER GA NUMBER
+22790795939
Kar a manta da Sharhi fans please.
Ina godiya gare ku masu godiya da masu addua
AsmaBaffa
[12/4/2023, 2:39 AM] AsmaBaffa: 🏫 TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA
GARE KI❤️
AIDA MAMAN TASNIM
6-10
Page naki ne
AUTARESS
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/LAizQA6PofSLoFhQ7XeaQx
Ina kuke masu burin suga sun kawata gadajensu da hadaddun bedsheets? Ko Kuma blankets kike nema? Masu aurar da yara ko kannai da ke kanki uwargida indai kitchen utensils kike bukata
To kukanki yazo karshe.kuyi joining group din R&U exclusive kitchen and more
Ku more wa idanun ku da kayan kitchen Yan yayi na gayu da zannuwan gado na kowanne kasa Zaki samu acikin farashi Mai sauki
Kuma Maza Bata barku abaya ba idan Kuna bukatar a hada muku lefe nagani na fada na amarya Kona uwargida wato na fadar kishiya duk Zata hadamuku acikin kwanciyar hankali.idan ma akwatunan kawai kuke bukata duk inkuka tuntubi Rumaisa zaku ganewa idanuwanku
Tana Kano state Kuma Tana tura Kaya kowanne state afadin nageria harma da kasashen da muke makwagtaka dasu
Zaku iya tuntubarta ta wannan number
07034559202
NAILA HASHIM asalin sunanta, Hashimu Dolo asalin Fulani ne dake zaune a yankin Jos,yawan fada tsakanin arna da musulmai ya shafi Fulanin yankin Jos Inda ake musu asarar dabbobi da rayuka,wannan yasa Iyayen Hashimu suka tashi suka shiga Minna Inda Daji ne sosai ko Yan Fulani kafin ka samu gidan wani sai ka Sha wahala,a hankali suka dinga karuwa a dajin,ko wanne bafillace yazo ya samu wajen zama har suka hada ruga guda da matansu da yaransu.
Tunda mahaifin Hashimu suka dawo wannan daji da matarsa basu taba haihuwa ba tsawon rayuwa,suna ta neman magani Ido rufe,sune gidan wannan malami sune can har Allah yasa mahaifiyar Hashim katsam ta samu juna biyu ,suka haifi dansu Hashimu,amma tunda aka haife shi halittarsa take kamar irin gaula gaula haka,irin dolaye kullum bakinsa na dalalar da yawu,tunda ya taso komai na duniya bai iya ba a haka ya girma har ya zama saurayi ya samu ilimin addini sama sama amma dalalar da yawu sai da ya girma sannan ya daina da kyar,Yana da tsafta sosai.
Hashimu lokacin da ya isa aure, neman aure ma kasawa yayi, idan aka samo Masa budurwa tofa sai kunya sai ya gudu ma ya kauracewa gari kullum Yana cikin gonaki,karshe da Mahaifinsa ya gaji sai ya samu abokinsa Sagiru Wanda yake da budurwar yarinya kwaya daya tal Kubra,sai ya nemawa Hashimu aurenta ya Masa gini aka Masa aure,ba Wanda ya zaci wai Hashimu zai iya tsinanawa mace wani Abu amma watanni uku aka ga matarsa da ciki kowa yayi mamaki a dolancin Hashimu ga matarsa da ciki
Naila tana zaune ita kadai a dakinsu tayi tagumi aka zo akace Kai Jamilu fito Yan uwanka sunzo,ihu ta saki da murna tace nasan Yaya Mohsin ne,ni sanan Abba ma zai hakura ai nasan Umma ma dole zata huce,gaskiya Iyayena suna so na,gashi banyi tsafta ba haka ta fito tana uban sauri itama baki har kunne zata ga Umma,har ta fito inda ake ganin mutane Naila ta shiga zare Ido bata ga kowa nata Wanda ta sani ba,Amma kallo ya dauke mata Ido tace wai yaushe rabon da na ga mota kunga yau na hango motoci ta window,Mika tayi da hamma tace Allah mun gode maka da ka halicci Nasara ka Bawa bature ikon kera mota, ashe Kallonsu ma Rahma ne amma da kullum sai Maza kartai nake ta kallo Yan banza sai kayan wari,yau maza Kun shiga uku a wajena,ta fara zare Ido tana washe baki tace ga maza Yan gayu ba masu wari ba yau,maza mutanenmu,ana jinta ana ta dariya a wajen Banda masu tsaro duk dariyarsu sai dai suna gazawa suna danneta suke yi wai ba raini.
Kai baka ga Wanda ke jiranka bane wannan yaron baka ji wlh,Rafeeq Yana zaune yana ta danna waya ko kallon Naila baiyi ba Yana dai jin surutun kamar mace kamar namiji bai sani ba ko shine sai da Islam yace gashi fa yazo,sai lokacin Rafeeq ya dago a hankali ya Kalli Naila ya ganshi yaro ne ma matashi,da riga da wando manya na maza kayan dukun dukun wandon ma ya dan yage,Islam yasan Rafeeq bata musu lokaci zaiyi kawai shi yasa yayi magana yace kaine Jamilu?
Tace ae nine Tantiriya Jamilu mana,wajenka muka zo,ta dawo benchin da suke zaune ta zauna a gefen Rafeeq,kamar an tsira masa Allura haka ya tashi tsam ya tsaya a tsaye,cikin masu tsaron ne sunga kalar kudi harda sake mikawa Rafeeq kujera ta daban ya zauna shi daya tare da harde kafa Daya kan daya kamar yana Palon ubansa,ko kallon Naila baiyi ba,Islam ne yayi magana yace kaine Jamilu Hashim ko? tace ae a sanyaye ganin kyamar da Rafeeq ya mata,yace kaine ka je Abuja ka kashe me gidan ko? Naila tace aka yi min sharri dai sannan ni Kuma ina da gata na ba aiki naje ba,labarin Zaka bamu Muji ko zamu iya wani abu akai,sai lokacin Rafeeq ya dago yana kallonta sabo ya gane labarin nata karya ne ko gaskiya ne,mamaki ya kamashi ganinta kamar mace haka.
Amma kafin ta fara labarin wani kaikayin ciwon sanyinta ya hada ta gaba daya ta rasa inda zata Saka kanta gashi so take ta Sosa gashi maza ne a wajen sannan tana tsoro kar a kamata, a ranta tace Kai uban wa na ajiye wai in Sosa abina,a ranta tace ai da kunya Kuma a gaban maza,Zullo tayi tana daga zaune tare da Jan yaji shiiiiiiiii.......kafarta ta dora kan daya tana mutsu mutsu,taji kaikayi ba sauki dai ta mike tsaye ta sake komawa ta zauna tana so ta Sosa, duk sai kallonta akeyi banda Rafeeq da Islam ba kikawai har ma'aikatan, Naila tace gashi ba a komawa ciki a dawo Kai wannan rashin yanci da yawa yake Susa ma ba dama mutum yayi.
Bakinta ta toshe da sauri ashe maganar a fili ta furta,tunawa tayi a cikin gidan kaso su Kam Babu kunya ba shayi,Islam waya ya daga ya mike ya matsa gefe,ganin Islam ya tashi ta saci kallon Rafeeq tunaninta baya kallonta ta saci kallon mutane taga kowa harkarsa yake
Baki ta tamke kamar me tsotsar alawa tasa hannu a gabanta Saman wando ta haka ta Sosa kadan ta sake satar kallon Rafeeq da mutane ta sake sosawa da karfi,harda lumshe ido taji Kam Salama sai ta manta ma taci gaba da susarta,Rafeeq yana ta kallonta dariya ta cika masa ciki a ransa yace yaron nan bashi da lafiya,dagowa yayi da sauri ta cire hannunta,cikin muryarsa me kasa kasa da gadarar gaske yace me kake sosawa?
Kai mene haka kaikayi?a wajen neman mazan ka kwasowa kanka? ya tambaya, ko kunya ya daga masa Kai a hankali yace ance sanyi ne ya kamani Dan Allah baka taho da Dan wani karfe ba? Wani mugun kallo ya mata Wanda ba Shiri tayi mukus tana tsiri tsiri da Ido
A hankali yace sabo da kana da infection sai ka dinga Susa a gaban kowa baza ka iya hakuri ba,Naila tace a'a wlh bani da shi ya jumbo Yana kaikayi ace bazan Sosa ba kasan kuwa bala'in da nake ji,Kuna da asibiti kaje mana shuru tayi yace karka bata min lokaci ka bamu labarinka,lokacin Islam ya dawo Shima ya zauna yana Sauraren labarin Jamilu,tiryan tiryan ta basu labarinta kaf amma suma binne su tayi ta barsu a namiji ce ita Kuma sun yarda.
Wace Naila
WANNAN LITTAFIN SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM
❤️❤️❤️
FREE PAGE
WANNAN NOVEL NAIRA 300 NE
Account number
0175487861
Asmau Garba Muhammad
Gtbank
KATIN MTN
08061929616
'YAN NIGER GA NUMBER
+22790795939
Kar a manta da Sharhi fans please.
Ina godiya gare ku masu godiya da masu addua
AsmaBaffa
[12/4/2023, 2:39 AM] AsmaBaffa: 🏫 TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA
GARE KI❤️
AIDA MAMAN TASNIM
6-10
Page naki ne
AUTARESS
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/LAizQA6PofSLoFhQ7XeaQx
Ina kuke masu burin suga sun kawata gadajensu da hadaddun bedsheets? Ko Kuma blankets kike nema? Masu aurar da yara ko kannai da ke kanki uwargida indai kitchen utensils kike bukata
To kukanki yazo karshe.kuyi joining group din R&U exclusive kitchen and more
Ku more wa idanun ku da kayan kitchen Yan yayi na gayu da zannuwan gado na kowanne kasa Zaki samu acikin farashi Mai sauki
Kuma Maza Bata barku abaya ba idan Kuna bukatar a hada muku lefe nagani na fada na amarya Kona uwargida wato na fadar kishiya duk Zata hadamuku acikin kwanciyar hankali.idan ma akwatunan kawai kuke bukata duk inkuka tuntubi Rumaisa zaku ganewa idanuwanku
Tana Kano state Kuma Tana tura Kaya kowanne state afadin nageria harma da kasashen da muke makwagtaka dasu
Zaku iya tuntubarta ta wannan number
07034559202
NAILA HASHIM asalin sunanta, Hashimu Dolo asalin Fulani ne dake zaune a yankin Jos,yawan fada tsakanin arna da musulmai ya shafi Fulanin yankin Jos Inda ake musu asarar dabbobi da rayuka,wannan yasa Iyayen Hashimu suka tashi suka shiga Minna Inda Daji ne sosai ko Yan Fulani kafin ka samu gidan wani sai ka Sha wahala,a hankali suka dinga karuwa a dajin,ko wanne bafillace yazo ya samu wajen zama har suka hada ruga guda da matansu da yaransu.
Tunda mahaifin Hashimu suka dawo wannan daji da matarsa basu taba haihuwa ba tsawon rayuwa,suna ta neman magani Ido rufe,sune gidan wannan malami sune can har Allah yasa mahaifiyar Hashim katsam ta samu juna biyu ,suka haifi dansu Hashimu,amma tunda aka haife shi halittarsa take kamar irin gaula gaula haka,irin dolaye kullum bakinsa na dalalar da yawu,tunda ya taso komai na duniya bai iya ba a haka ya girma har ya zama saurayi ya samu ilimin addini sama sama amma dalalar da yawu sai da ya girma sannan ya daina da kyar,Yana da tsafta sosai.
Hashimu lokacin da ya isa aure, neman aure ma kasawa yayi, idan aka samo Masa budurwa tofa sai kunya sai ya gudu ma ya kauracewa gari kullum Yana cikin gonaki,karshe da Mahaifinsa ya gaji sai ya samu abokinsa Sagiru Wanda yake da budurwar yarinya kwaya daya tal Kubra,sai ya nemawa Hashimu aurenta ya Masa gini aka Masa aure,ba Wanda ya zaci wai Hashimu zai iya tsinanawa mace wani Abu amma watanni uku aka ga matarsa da ciki kowa yayi mamaki a dolancin Hashimu ga matarsa da ciki