Sashe 62
Tantiriya A Gidan Yari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Suna fita taga mota me kyau Sabuwa wata zata Kai ta 2m,Naila tace motar wa ka aro? yace ke baki sani ba to mijinki ne ya bawa Abba,Abba yace ya bar min ita nine Dan zamani Allah ya tsare shi da tuki,da fa wai siyarwa zaiyi Umma tace wlh ba Wanda zai siyar, Naila tace yayi kokari Spark gaskiya,nayi dacen miji,shi yasa nake sonsa fa,Mohsin dariya yayi ya fara driving,yace Naila na fahimci Baki San Hallare ba shi yasa kike wannan iskancin,wlh na Santa kaji Yaya to bari kaji na Santa sosai sau nawa Ina kare mata kallo,Mohsin yace ai shike nan magana ta wuce,yanzu me zaki siyawa Amaryar? Naila tace a siya mata turare mana,tace Yaya ya Hanan wai? Yau a gidanka zan kwana,Yace kishi take Abba ya fada mata zanyi aure in kika ga haukar da take ya Baci,Naila tace to ya nonon nata? Yace ai yanzu nake kallonsu kullum sai anyi yawo ba riga tun Ina kallo a dadin Rai har sun sire min,yanzu ma ni haushinsu nake ji,kullum Kuma sai an bude,Naila ta dinga dariya,tace duk duniya ban taba ganin Dabba irin Hanan ba,da haka ake birge miji,Mohsin yace uhm ni yanzu na Amarya nake Hange na gaji da nata Abu duk sun Sha iska sunyi Sanyi sun huce,Naila ta dinga dariya tace yau dole na kwana a gidan,yace a satin Nan zamu tare a sabon gida kafin ayi bikin.
Turarukan suka shiga Shopping mall zasu siya,Mohsin Zai biya kudin Naila tace Ina auren me kudi zaka siyi Abu Ina wajen matsa ni taje ta biya kudin sai gidan su Beauty,Naila taga har cikin gidan suka shiga, tace me zan gani wai? Wannan ai gidan su Beauty ne,dariya Mohsin yayi yace itace amaryar Ashe babanta shine nake zama Masa a shago,gashi ya bani gida sabo part biyu ba Nisa da daya gidan nawa ga Kuma yace naci gaba da juya wannan shagon halak malak,Naila tace amma nayi murna,Ashe Kai na dinga yiwa zance a gidan yari,yace wlh,Naila tace akwai tsiya Yaya Hanan da amarya fa za a gwabzu,Mohsin yace wannan bata fada,yarinya shuru shuru saliha ga iya soyayya ai Hanan sai dai ta zalunce ta.
Naila tayi dariya a ranta tace zaka ga Saliha ganin idonka.
Beauty ansha gayu cikin Abaya me tsada ta fito suka rungume da Naila tace amma wlh Kun raina min wayo amma naji dadi ko ba komai na nadaki a madadina tunda ban auri Yaya ba yayi Kuskuren zuwa a gidanmu, nasan zaki zama wakiliyata yawwa a adana min shi,Beauty harda Jin kunya wai ita ta gari Naila tace duk fake ne nasan komai yarinya,tafawa sukayi suna ta hira suka bar Mohsin a zaune shuru.
Ya gyaran Jikin? Beauty ta tambayi Naila,tace Inda kika min kwatancen na fara zuwa tuni ma suna goge min skin sun bani su lotion da sauransu,sai harkar kamshi,sai dare su Naila suka wuce gidan Mohsin.
Hanan tana Palo kawayenta sunzo sun zauna in banda tsinewa Mohsin da Maza baki daya ba abinda sukeyi suna zugata, wallahi karki sake Amarya ta takaki ko shi ya takaki,Hanan tace Ina zan yarda ai wlh tunda naji zancen nan shi da zaman lafiya sai dai ya Gani a makwafta,masifa da bala'i ya dinga ganinsa kenan.wata a cikin kawayen me hankali tace ni Kuma a shawara ki kwantar da hankalinki Kuskuren da kika San kinayi ki gyara,sannan karki tayar Masa da hankali domin zai sake tsanarki ne wlh,tun Yana sonki zai daina gaba daya,idan kuwa kika kwantar da hankalinki an San akwai ciwo amma daurewa akeyi, mijinki na gari ne ki daure ki lallaba abinki shine kadai zaki siyawa kanki mutunci.
Ko mutuwa zakiyi wallahi aure bazai fasa ba, Maza basa fasawa,idan kika daina nuna Masa kishi sai yafi Jin kunyarki ,surukarsa zaki zama wlh Kuma zai dinga tsoronki,duk abinda yake ciki akan auren sai kinji labarin ya fada miki,ke ko fada suka yi sai ya fada miki,kece uwar gida amma mu muke Bada kanmu har a kawo wata sama ta Kai tazo ta kwace mijin ko tayi sanadin mutuwar aurenka.....da masifa suka hayayyako mata to sannu ustaziya mu zakiwa wa'azi to baza ta kwantar da Kai ba salon a takata kenan Yar bakin ciki,kawar wacce a cikinsu ma itace karamar tace shike nan Allah ya Bada sa'a,suka ce Ameen munafuka.
Naila ce tayi sallama kafin ta shugo a palon,da Sauri Hanan tace kanwarsa ce karku kulata itace ta je gidan yari taje a suffar Maza ta shiga cikin kartai wacce nake Baku labari ta hadu da me kudi ya dinga sex da ita sai da ya gama cinyeta tas sannan ya biya cin hanci suka fito ta bishi Abuja can ta dinga karuwanci yanzu karshe ya aureta Dake Yana da kudi tuni ya kashe case din taci banza, Kuma kisan Kai tayi, wata tace to ki dinga taka tsantsan da ita kar kema ta aikaki lahira,Hanan tace ai yayanta da iyayenta boyewa suke basa so asan zancen Kuma naji labari,Naila ce ta shugo Kai tsaye suka yi shuru basu kulata ba itama Bata kulasu ba ta zauna,tace Hanan? Tsaki Hanan ta ja tana harar Naila sabo da yayanta zai Kara mata kishiya.
Murmushi Naila tayi tace tare muke da Yaya mun fitar da ankon bikinsa namu zakiyi ko kuwa naku zaki fitar da kawayen naki? tun yanzu har Kun fara dannar kirjin ne? Ai dai kwa bari bikin yazo,Hanan ta fara dure duren ashar kamar mahaukaciya,duk uban da bai Kara min kishiya ba baya kaunar uwarsa da ubansa,Naila tace ai shi yasa zamu Kara tunda muna kaunar uwarmu da uban namu,Amarya me dadin tuwo da Miya gata da nonuwa lukwi lukwi Yaya idan yayi pillow dasu sai ya makara gasu jajir abinsa,dama shi yasa akace a dinga sirkawa idan uwar gida baka ce sai a Nemo fara,Mohsin ne ya shugo kawayen suka tashi sum sum suka bar gidan ita Kuma Hanan kawai zage zage take yi ba ma'ana ba lissafi.
Mohsin yace Naila bana son tashin hankali kin sani ko,Hanan tace duk wani matsiyaci dai dai nake dashi wallahi,duk tsiya kafin ayu daram akai kwandi,wallahi ba Dan shegiyar da zan ragawa ko uban da ya haife ki ne,Naila tace Abba kenan? Hanan tace ae,Naila tayi murmushi tace kin San dai me kayan Miya yafi Dan koli nagarta ko?ko a jari ba daya bane,Hanan ta sake tunzura tana zagi,Naila tace biyu da safe biyu da biyu da daddare, Amarya ce sai mun Kara sai dai ki mutu,Hallare dole ayi sharing dinta,idan ya Baki ya bawa Amarya yawwa,ta yayana tafi karfin mace daya lalura dole sai an raba muku ita,Hanan tace Inshaallah sai an miki kishiya in Allah ya yarda,Naila tace kema da za a miki ke kika yi wasa da damarki,ni nawa na isheshi tun Ina karama nake Shan madarar shanu akwai kayan aiki,ko baki ga jikina bane? Mohsin ne yayi alwala zai tafi masallaci yace Naila bana so fa bakya ji ne wai,Shuru tayi ta kyale Hanan tana ta kumfar Baki.
Naila alwala tayi ta dauki Sallaya, Hanan ta fisge tace ai ba Yayanki ne ya siya ba ubana ya siya min,Naila tace Hanan karfa ki haukace sallah zanyi,tsaki Hanan ta ja ta Maida sallayarta daki,Naila tace hmm kawai ta shimfida dankwalinta tayi sallah a Kai..
Jakarta ta bude ta dakko mata wayarta data taba dauka sanda ta fito daga gidan yari tace ga wayarki,ta zaro kayan sawar data dauka a wanke a goge tace gasu nan na biyaki abinki kar na tafi lahira da nauyi,Hanan tace barauniyar banza,Naila Tashi tayi ta shiga kitchen zata zuba abinci,Hanan ta shugo tana huci ta fisge plate dinta,tace ubana ya siya min,kular abincin Naila ta jawo Hanan tace wlh akan kici abincin Dana dafa gwara na zubar, ta kwada flask dinta da kasa sabo dashi, abincin ya watse ,Naila tace ikon Allah haka abin yayi tsamari? ashe haukar kullum shahara take.
Hanan kuwa tana huci ta chakumi wuyan Naila tana zage zage Naila ba karfi,kokawa suka fara Hanan ta hankada Naila Jikin kofa Naila ta bige kafarta,kofa ta ji mata rauni a kafa jini Yana zuba,turo Naila tayi waje tafado kasa,kafarta dayar ta gurde ta kasa tashi,Naila tace wlh sai nayi sanadin barinki gidan Nan sai an sakeki,kin jawa kanki,Kuma baza a sakeki ba sai kin Sha wahala a gidan Nan sannan a miki korar kare shegiya, sai kin koma gidan ubanki,dama ai kin tsufa tsohuwar banza
Mohsin ne ya shugo ya samu Naila a kasa ta kasa tashi tana ta kuka kafarta daya wajen yatsa Yana ta jini,Mohsin ya dagata da sauri yace sannu nace miki karki biye mata bata da hankali, muje na Maida ke gida,Kinga abinda nake gudu ko,yace yanzu idan na saketa ko na koreta mutane zagina zasu yi ace sabo da zan Kara aure ne,Naila tace karka saketa wlh sai ta kunshi bacin rai,tana dingishi ta dauki Jakarta da mayafi suka tafi,a chemist ya tsaya aka mata dressing suka koma gida.
Tana kuka tana Bada labari,Umma tace bar shegiya aure ne dai sai ya Kara,Abba yace Naila kema da tsokana ai dole tayi kishi ko wacece, baki kyauta ba ai sai ki kyaleta, Nan ga darasi a gidan nan nace zan Kara aure uwarku wacce hauka ce bata yi ba,Umma tace yaushe nayi haka? Hashimu kaji tsoron Allah,to ai dama ita uwa tana so ace Danta zaiyi aure musamman in basa shiri da uwar gidan Danta, amma idan akace ita za ayiwa to Kuma sai tsiya,Allah ya kiyaye min nayi wannan haukar a kanka cewar Umma.
Hashimu yace na nawa Kuma,a Hakan ana rainani a haka akayi kuka kina tsoro zan dinga yiwa wata girki,Umma tace to ka karo matar yanzu,yace sai da kika ga nayi kwantai zaki ce na Kara kowa ta gujeni,Batoolar ma ta gujeni, amma sanda Naje zance ai ta iya baza kunne taji Ina koya mata girki,Umma tace au har girki ka koya mata? Kaci Amanata,Abba yace Kinga ki gasawa Naila kafarta ni na riga nayi kwantai Kuma a gari, ya zanyi Kubra dai kullum Kubra kamar masifa,dariya Umma tayi tace Allah ya kyauta Maka Dan Yagana.
Turarukan suka shiga Shopping mall zasu siya,Mohsin Zai biya kudin Naila tace Ina auren me kudi zaka siyi Abu Ina wajen matsa ni taje ta biya kudin sai gidan su Beauty,Naila taga har cikin gidan suka shiga, tace me zan gani wai? Wannan ai gidan su Beauty ne,dariya Mohsin yayi yace itace amaryar Ashe babanta shine nake zama Masa a shago,gashi ya bani gida sabo part biyu ba Nisa da daya gidan nawa ga Kuma yace naci gaba da juya wannan shagon halak malak,Naila tace amma nayi murna,Ashe Kai na dinga yiwa zance a gidan yari,yace wlh,Naila tace akwai tsiya Yaya Hanan da amarya fa za a gwabzu,Mohsin yace wannan bata fada,yarinya shuru shuru saliha ga iya soyayya ai Hanan sai dai ta zalunce ta.
Naila tayi dariya a ranta tace zaka ga Saliha ganin idonka.
Beauty ansha gayu cikin Abaya me tsada ta fito suka rungume da Naila tace amma wlh Kun raina min wayo amma naji dadi ko ba komai na nadaki a madadina tunda ban auri Yaya ba yayi Kuskuren zuwa a gidanmu, nasan zaki zama wakiliyata yawwa a adana min shi,Beauty harda Jin kunya wai ita ta gari Naila tace duk fake ne nasan komai yarinya,tafawa sukayi suna ta hira suka bar Mohsin a zaune shuru.
Ya gyaran Jikin? Beauty ta tambayi Naila,tace Inda kika min kwatancen na fara zuwa tuni ma suna goge min skin sun bani su lotion da sauransu,sai harkar kamshi,sai dare su Naila suka wuce gidan Mohsin.
Hanan tana Palo kawayenta sunzo sun zauna in banda tsinewa Mohsin da Maza baki daya ba abinda sukeyi suna zugata, wallahi karki sake Amarya ta takaki ko shi ya takaki,Hanan tace Ina zan yarda ai wlh tunda naji zancen nan shi da zaman lafiya sai dai ya Gani a makwafta,masifa da bala'i ya dinga ganinsa kenan.wata a cikin kawayen me hankali tace ni Kuma a shawara ki kwantar da hankalinki Kuskuren da kika San kinayi ki gyara,sannan karki tayar Masa da hankali domin zai sake tsanarki ne wlh,tun Yana sonki zai daina gaba daya,idan kuwa kika kwantar da hankalinki an San akwai ciwo amma daurewa akeyi, mijinki na gari ne ki daure ki lallaba abinki shine kadai zaki siyawa kanki mutunci.
Ko mutuwa zakiyi wallahi aure bazai fasa ba, Maza basa fasawa,idan kika daina nuna Masa kishi sai yafi Jin kunyarki ,surukarsa zaki zama wlh Kuma zai dinga tsoronki,duk abinda yake ciki akan auren sai kinji labarin ya fada miki,ke ko fada suka yi sai ya fada miki,kece uwar gida amma mu muke Bada kanmu har a kawo wata sama ta Kai tazo ta kwace mijin ko tayi sanadin mutuwar aurenka.....da masifa suka hayayyako mata to sannu ustaziya mu zakiwa wa'azi to baza ta kwantar da Kai ba salon a takata kenan Yar bakin ciki,kawar wacce a cikinsu ma itace karamar tace shike nan Allah ya Bada sa'a,suka ce Ameen munafuka.
Naila ce tayi sallama kafin ta shugo a palon,da Sauri Hanan tace kanwarsa ce karku kulata itace ta je gidan yari taje a suffar Maza ta shiga cikin kartai wacce nake Baku labari ta hadu da me kudi ya dinga sex da ita sai da ya gama cinyeta tas sannan ya biya cin hanci suka fito ta bishi Abuja can ta dinga karuwanci yanzu karshe ya aureta Dake Yana da kudi tuni ya kashe case din taci banza, Kuma kisan Kai tayi, wata tace to ki dinga taka tsantsan da ita kar kema ta aikaki lahira,Hanan tace ai yayanta da iyayenta boyewa suke basa so asan zancen Kuma naji labari,Naila ce ta shugo Kai tsaye suka yi shuru basu kulata ba itama Bata kulasu ba ta zauna,tace Hanan? Tsaki Hanan ta ja tana harar Naila sabo da yayanta zai Kara mata kishiya.
Murmushi Naila tayi tace tare muke da Yaya mun fitar da ankon bikinsa namu zakiyi ko kuwa naku zaki fitar da kawayen naki? tun yanzu har Kun fara dannar kirjin ne? Ai dai kwa bari bikin yazo,Hanan ta fara dure duren ashar kamar mahaukaciya,duk uban da bai Kara min kishiya ba baya kaunar uwarsa da ubansa,Naila tace ai shi yasa zamu Kara tunda muna kaunar uwarmu da uban namu,Amarya me dadin tuwo da Miya gata da nonuwa lukwi lukwi Yaya idan yayi pillow dasu sai ya makara gasu jajir abinsa,dama shi yasa akace a dinga sirkawa idan uwar gida baka ce sai a Nemo fara,Mohsin ne ya shugo kawayen suka tashi sum sum suka bar gidan ita Kuma Hanan kawai zage zage take yi ba ma'ana ba lissafi.
Mohsin yace Naila bana son tashin hankali kin sani ko,Hanan tace duk wani matsiyaci dai dai nake dashi wallahi,duk tsiya kafin ayu daram akai kwandi,wallahi ba Dan shegiyar da zan ragawa ko uban da ya haife ki ne,Naila tace Abba kenan? Hanan tace ae,Naila tayi murmushi tace kin San dai me kayan Miya yafi Dan koli nagarta ko?ko a jari ba daya bane,Hanan ta sake tunzura tana zagi,Naila tace biyu da safe biyu da biyu da daddare, Amarya ce sai mun Kara sai dai ki mutu,Hallare dole ayi sharing dinta,idan ya Baki ya bawa Amarya yawwa,ta yayana tafi karfin mace daya lalura dole sai an raba muku ita,Hanan tace Inshaallah sai an miki kishiya in Allah ya yarda,Naila tace kema da za a miki ke kika yi wasa da damarki,ni nawa na isheshi tun Ina karama nake Shan madarar shanu akwai kayan aiki,ko baki ga jikina bane? Mohsin ne yayi alwala zai tafi masallaci yace Naila bana so fa bakya ji ne wai,Shuru tayi ta kyale Hanan tana ta kumfar Baki.
Naila alwala tayi ta dauki Sallaya, Hanan ta fisge tace ai ba Yayanki ne ya siya ba ubana ya siya min,Naila tace Hanan karfa ki haukace sallah zanyi,tsaki Hanan ta ja ta Maida sallayarta daki,Naila tace hmm kawai ta shimfida dankwalinta tayi sallah a Kai..
Jakarta ta bude ta dakko mata wayarta data taba dauka sanda ta fito daga gidan yari tace ga wayarki,ta zaro kayan sawar data dauka a wanke a goge tace gasu nan na biyaki abinki kar na tafi lahira da nauyi,Hanan tace barauniyar banza,Naila Tashi tayi ta shiga kitchen zata zuba abinci,Hanan ta shugo tana huci ta fisge plate dinta,tace ubana ya siya min,kular abincin Naila ta jawo Hanan tace wlh akan kici abincin Dana dafa gwara na zubar, ta kwada flask dinta da kasa sabo dashi, abincin ya watse ,Naila tace ikon Allah haka abin yayi tsamari? ashe haukar kullum shahara take.
Hanan kuwa tana huci ta chakumi wuyan Naila tana zage zage Naila ba karfi,kokawa suka fara Hanan ta hankada Naila Jikin kofa Naila ta bige kafarta,kofa ta ji mata rauni a kafa jini Yana zuba,turo Naila tayi waje tafado kasa,kafarta dayar ta gurde ta kasa tashi,Naila tace wlh sai nayi sanadin barinki gidan Nan sai an sakeki,kin jawa kanki,Kuma baza a sakeki ba sai kin Sha wahala a gidan Nan sannan a miki korar kare shegiya, sai kin koma gidan ubanki,dama ai kin tsufa tsohuwar banza
Mohsin ne ya shugo ya samu Naila a kasa ta kasa tashi tana ta kuka kafarta daya wajen yatsa Yana ta jini,Mohsin ya dagata da sauri yace sannu nace miki karki biye mata bata da hankali, muje na Maida ke gida,Kinga abinda nake gudu ko,yace yanzu idan na saketa ko na koreta mutane zagina zasu yi ace sabo da zan Kara aure ne,Naila tace karka saketa wlh sai ta kunshi bacin rai,tana dingishi ta dauki Jakarta da mayafi suka tafi,a chemist ya tsaya aka mata dressing suka koma gida.
Tana kuka tana Bada labari,Umma tace bar shegiya aure ne dai sai ya Kara,Abba yace Naila kema da tsokana ai dole tayi kishi ko wacece, baki kyauta ba ai sai ki kyaleta, Nan ga darasi a gidan nan nace zan Kara aure uwarku wacce hauka ce bata yi ba,Umma tace yaushe nayi haka? Hashimu kaji tsoron Allah,to ai dama ita uwa tana so ace Danta zaiyi aure musamman in basa shiri da uwar gidan Danta, amma idan akace ita za ayiwa to Kuma sai tsiya,Allah ya kiyaye min nayi wannan haukar a kanka cewar Umma.
Hashimu yace na nawa Kuma,a Hakan ana rainani a haka akayi kuka kina tsoro zan dinga yiwa wata girki,Umma tace to ka karo matar yanzu,yace sai da kika ga nayi kwantai zaki ce na Kara kowa ta gujeni,Batoolar ma ta gujeni, amma sanda Naje zance ai ta iya baza kunne taji Ina koya mata girki,Umma tace au har girki ka koya mata? Kaci Amanata,Abba yace Kinga ki gasawa Naila kafarta ni na riga nayi kwantai Kuma a gari, ya zanyi Kubra dai kullum Kubra kamar masifa,dariya Umma tayi tace Allah ya kyauta Maka Dan Yagana.