← Book details Tantiriya A Gidan Yari Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 56 OF 98

Sashe 56

Tantiriya A Gidan Yari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Naila ji tayi Hallare a mike abinka da so baya iya barin mutun ya dauki wani mataki,gaba daya haushin Spark take ji idan ta tuna Wahida,magana ya mata a kunne yaji bakin na Naila ya mutu, shuru,yace kece Jamilu? Naila tace ban sani ba,dariya yayi ta da maida hannunsa Saman cikinta Yana shafawa a hankali Yana wasa da kyakyawar cibiyarta,jikinsa ne ya dauki rawa sosai itama Naila haka,hannayensa y sake sawa a hankali ya janye rigar Naila sama wacce ba bra ba komai,rigarta take kokarin gyarawa amma ya hana Hakan,kokawa suka fara sosai yace wait wait,Naila ta juyo da kyar a jikinsa suna facin juna tace please Stop,bana so Allah,yace oh wai karfi kike gwada min,jikinsa ya fisgota ta fado yasa hannaye tare da rungumeta a jikinsa,wani kamshinsa me sata nutsuwa, Dan Allah ka bari, wai kin daina so na nane? Oh ka ganeni? Murmushi ya saki Yana shafa gashinta ya furta tun ranar Dana fara ganinki gidan Mummy nasan Jamiluna nane,amma shine kaje kake son wata? Da kika zo gidana kince min kece ? Sannan why zaki boye min kanki? Kin sanni na sanki a zaman da muka yi ya dace ki min haka? Me yasa ko mene da kika San nine baza ki fada min ba,baki yarda dani ba,kin san zuwana gidanku nawa? Kin san ta ya ma aka yarda na aureki,dama na fada miki ni ta dole ma sai na aureki idan nayi niyya sai idan Allah baiyi ba,karki sake min irin wannan shirmen naku na mata da yarinta da gajeren tunani,kinzo kina wani boye min fuska Kuma sai baza min duwawu kike a gida badan Allah yasa ni ya Sheikh bane da tuni me kike tunani? Ina sonki kin sani zan iya hakuri Dake ne? da na sani ma da kika zo tuni nayi sex dake Kinga gobe sai ki sake zuwa gidana,kuka Naila ta saki tace wlh sai na tafi gidanmu,dama ai gobe zamu tafi,bukatar maje Hajji Sallah yarinya tunda na aureki saura Wahida,idan na zauna Allah ya tsine min bazan zauna da kai ba,ta karfi ya riketa yanda baza ta iya kwacewa ba,rigarta ya cire mata gaba daya,ta gaji da kokawar ta hakura kawai.

Samanta ya koma tana kasa,hannayensa biyu yasa a hankali cikin salon da zai hanata sukuni ya fara kissing wuyanta Yana shakar kamshin Naila me Sanyi,mukus kake ji Naila ta kasa kukan da take ta daina,idonta ta lumshe,Naila a ranta tace karka daina Kaci gaba,a hankali ya gangaro fuskarsa Yana kare mata kallo gashi ya kunna light,cikin salo ya hade bakinsu waje daya,Naila tana zukewa amma ta gaza hakuri tace haba Tantiriya kibi yarima Kisha kida kawai ke da kike ma Tantiriya shi da bai amsa sunan bama ya fiki kwarewa,Naila ta fara Maida Masa martani kamar ta Saba,sai sake makalkale Spark take,muryarsa na rawa yace da dadi? Naila tace babu dadi Sam,baka da dadi ,murmushi ya saki,tace auren miji Dan duniya ai ai sai addua ci gaba ya zanyi,dariya yayi kawai ya matsa gefe yana cewa a'a a barshi,tace to haka nake so,wlh baki isa ba ya dawo tare da dorawa daga Inda ya tsaya,gangarowa yayi a hankali har zuwa kirjinta,ganin manyan Boobs dinta jajir ya sake rudewa,a nutse yake binta duk kuwa da rudewar da yayi,Naila tace duniya sabuwa a ranta.
Ganin zai wuce gona da iri Naila ta kwaci kanta da kyar,gaskiya ni na gaji ba Wahida kake so ba, Spark yace akwai lokaci yarinya,baccin karya tayi,shi hakan ma ya wadar da shi indai zasu kwana bed daya,a haka bacci ya kwashe Naila, shima daga baya rungumeta yayi a jikinsa sai bacci.

Washe gari ya rigata tashi,Beb...Beb ya shiga tashi a hankali ta bude idonta suna hada Ido yace tashi kiyi sallah zanje masallaci cikin Mayen bacci ta bude bargon ta fito ta manta ba kaya a jikinta ga haske,Spark ne ya kalleta wani farin ciki ya kamashi lallai shikam yayi dace wannan kirji a cike haka,ba zato taji kiss a goshinta tare da furta I love you,Naila tace uhm ka ga dai nonuwa ai dole kace, matsa ta tureshi daga jikinta tare da rufe jikinta da bargo,dariya yayi tare da ficewa sanye cikin jallabiya,Sai da ya tafi Naila ta mike a haka daga ita sai pant a haka ta shiga toilet da addua tace Kuma duk Dan iskan Aljanin da ya kalleni ban yafe ba,tana wanka tana tunanin wai da gaske auren aka mata,irin son kudin Umma ta tuna tace nasan Umma da son kudi wlh tsab zata Yarda,Shi dama Abba nasan ba abinda zai ce

Tana fitowa bayan tayi brush da alwala Sallah tayi sannan da asubar ta dinga zabgawa Chikar gayu waya,Chikar gayu da kyar ta daga cikin bacci,lfy Naila? Dalla ki tashi Ina can Ina ta soyayya Baku sani ba,Chikar gayu tace Abi dai a hankali kar ya cuceki,Naila tace kina Ina wai? Ina gidan Mummy taki,ta zama kawata na tare acan,na je mata a matar me kudi makwafciya,Naila tace me gaskiya wannan Mummy din tasono ce wlh Kuma ta yarda? Sosai ma ai dakikiya ce ke na yarda kanta da motsi tsab zata iya kashe mijinta bata ganewa,karar tafiya Naila taji tace sai anjima zan kiraki ya zanyi tun jiya yake latseni,Chikar gayu tace zai cuceki,Bata San Naila aure ne da ita ba,Naila bata fada ba tace na zama yar duniya ni yanzu na muku nisa ba abinda ban sani ba,jiya ba irin gaisuwar da bamuyi ba ni da Hallare,mun gaisa mun Kuma gaisawa nace Hallare ban sanki ba tace kwana Nan zaki sanni nima zan sanki,Chikar gayu watsakewa tayi tana dariya tace,Naila ki kiyayi Hallare Kinga hmmm,Naila tace,Naila volume ta rage na Muryarta tace jiya tana gefena abata Yar sumulmul,Chikar gayu tace ke kika Santa ni ba ruwana Ina Nan gidan Mummy sabo da tsabar tabara fanta ma da Madara nake hata na Sha banza ta Fadi,Naila tace to ya zata tona asirin kanta? Chikar gayu tace saura kadan zaki Sha labari,Chikar gayu tace karki sake yaci lallai ya so Wahida ya daga miki hankali wlh ki rama,Naila tace bazan iya ba zuciyata ta mutu yanzu tun daren jiya ba batun ramuwa bani da sa'a a kan Spark gaskiya,ke ni na gaji da walagigi soyayya ta gama kassara min rayuwa,gwara kullum Ina gefen Hallareta
Spark ne ya nufo bedroom tana Jin tafiyarsa ta kashe wayar ta fada Saman bed tayi baccin karya.

Mohsin yau ma an Sha sabuwar shadda ana wajen Beauty zance Beauty ta kira Mohsin 2+2,Mohsin yace mene 2+2? Naila tace sai nazo gidanka zan nuna Maka 2+2,a ranta tace boobs 4 rigis amsar kenan ,a fili Kuma tace sai nazo yace Allah ya kaimu.
Yaushe zaki je wajen Umma? tace jibi inshaallah zanje nayi barka yace to Allah ya kaimu suna ta hira,bayan kwana uku da Kai kudin auren Beauty,yau ta shirya zata je gaida Umma tayi mata barka,Umma anji Yar me kudi da sauri ta tasa keyar Hashimu Dolo tace muna da bakuwa yau mu shiga kitchen,yace yau Me za ayi mata ne? kin san wannan ba irin Yar gidan Dankoli bace Hanan marar kunya marar mutunci,Umma tace ai dole wannan sai da nama babbar bakuwa,Abba yace ya ilahi bamuga ta zama ba ya figo bowl ya fara gyara kayan Miya,Umma Kuma tana girkin ko kunyar yaransu basa yi domin su yaran ma idan da sabo sun saba,tare da Abba suka gama girkin Nan tas,ba uwar da Abba bai iya ba na aikin gida,shine yayiwa Jaririya wanka ya sa mata pampers da kaya ya shiryata tsaf harda wani sa mata hula ta yara me adon ribbon a jiki,Umma wanka tayi ya Bata Basma shima yaje yayi wanka ya canja yadinsa fari me kyau harda sa hula suruka zata zo,su Hidaya suna dawowa Abba yace ayi Maza ayi wanka a shirya yau big Aunty zata zo,suna Murna dukkansu suka yi wanka kowa yaci kwalliya da kaya me kyau suka sake gyara gidan Yana ta kamshin turaren wuta.

5pm sai kuwa Beauty tayi parking da motarta wata fara ciki Kuma komai pink,ta Sha farar shadda me tsada wani kamshi kawai take yi,harda Dora mayafi a kanta ta rufe Rabin fuska wai kunya,ta shugo tayi sallama,Zarah tace ga Aunty tazo,Beauty ana murmushi ana kasa kasa da Kai ta rike hannun Zarah suka shiga cikin palon tare.

Tayi sallama Abba harda yiwa Umma rada kinji kamshi Yar Inna,Umma ta fuske tana cewa sannu da zuwa, Beauty irin ta kirki me hankali ta zube a kasa tare da gaida su Umma suna amsawa,Su Hidaya suka gaisheta sannan Umma tace zauna mana a kujera sannu da zuwa.

Beauty ta zauna tare da sanda Kai kasa magana ma kadan kadan takeyi,Hidaya tana ta janta da Hira amma wai kunya ta hanata sakewa,Abba ficewa yayi gudun kar ya Fadi wata magana suruka ta ganshi wani Dolo,ya fito da sauri yace bari na gudu daga gidan kar bakina ya jawo min Suruka ma tasan na cancanci sunana Hashimu Dolo,yace Hashimu yi ta kanka bar layin gaba daya,ai kuwa Abba sai ya bar ma layin gaba daya ya fece.
Sai gab da magriba Beauty ta mikawa Umma kayan jaririya masu tsada harda atamfa da Leshi masu tsada tace Umma zan tafi,Umma tace abincin ma kadan kika ci fa,Beauty tace Umma naci fa da yawa tana murmushi ta fito Hidaya da Zarah suka rakota har Aslam,ta basu dubu biyar tace gashi ku siya sweet,sai godiya suke suka amshe,Beauty tana tafiya Abba ya bugo waya yace ta tafi? Umma tace ae sai gashi ya dawo gidan,Umma tace yanzu nasan nayi suruka,Yanzu nasan Dana zaiyi aure,Abba yace gata da kunya,Umma tace ai kunyar tayi yawa a nutse take.
Chapter 56 · 0% Book details