Sashe 21
Tantiriya A Gidan Yari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hanan ta gaishe da su Umma tare da fashewa da kuka,Umma tace in kin gama kukan Kya Fadi abinda ya kawo ki,ai ni kukanki farin cikin ganinsa nake yi Hanan Maza ci gaba wlh Inda kisan Ina kallon film din India sabo da nishadi,Hanan sai ta daina kuka Jin furucin Umma ta daure tace karar Mohsin na kawo,Abba ya mike zai tafi wajen aiki yace ki fadawa matar gidan gata Nan ta isa komai ya fice abinsa ya barsu,Hanan tace Umma Mohsin Yana zaluntata kawai hakuri nake zama da shi,Umma tace da ubanki zakiyi idan ba hakuri ba kowa hakuri yake ai nima da kika ganni me wari nake nema ban samu ba haka na hakura sannu shafaffiya da Mai, Hanan tace ai nawa yafi na kowa domin baya biya min hakki na kullum sai Sallah cikin dare,idan cikin dare yayi shuru Yana yiwa Naila Addua Kuma ko kema ai naga ba haka mijinki ke miki ba, Umma salati ta saki tace laaaaa wayyo sannu ai ni macece ta kwarai ni haka nake Masa irinki mahaukaciya shi yasa kika Ganni Ina shanawa sai abinda nace to na cika mace,ke fa? zaki min iskanci idan ke surukar zamani ce nima itace dai dai nake dake,marowaciya ko Dan kwai baki taba dafowa kince a kawowa Tsohuwar Mohsin taci ba,bare Dan sabulun wanka da wanki,kije ki tambayi tarihina a kauye kiji har saniya na taba bawa surukata kyauta Dan kawai na samu shiga,ke kuwa ko cinyar kaza daga ke sai danginki, Kun takurawa Dana sannan dare ma bazai huta ba ubanki zai miki cikin daren?
Duk fitsararki na haifi Wanda suka fiki ke idan da Naila tana Nan kin isa ma kizo har gida ki fada min kice wai mijina ba haka yake min ba,in Haifa miki yaro ki aura kizo Kuma ki ci min mutunci Yar matsiyata,Hanan tace to wallahi idan na fada halaka shi ya ja ai Ina ganin Maza gasu nan,Umma ta daga hannu sama tace ya Allah ka fito min da 'yata Naila tazo taci ubanki har gida, wayar Umma ce tayi ringing ta daga sai taji Muryar Naila,ta manta haushin Naila take ji sabo da Hanan taci mutuncinta, tace Naila ce wai? Naila tace ae Umma itace Jamilu ba,yawwa a dinga gyarawa sabo da tsaro ko kice Tantiriya is better Umma,ya gida ya kowa Ina Yar bakin ciki Hidaya? duk kowa lafiya Naila,iceko kina lafiya? tace to gashi nan dai a fadawa Yaya my love ya kirani da wannan number din,Umma tace to ga matarsa ma tazo ta kawo kararsa,Naila tace ki fada mata na saketa saki uku Umma ta kwashe kayanta na saketa,tana jinki ma ai na sa a handsfree,Naila tace yawwa ai da Allah yasa Ina Nan da tuni na kashe auren Yaya, Umma tace wai baya biya mata hakkinta,Naila tace ai da nasan gidan yari zanje da kafin na tafi zan bawa Yaya magani na kwantar da Hallare wanwar a kasa bata sake motsi sai ya sake aure na tashe ta,Umma dariya ta kamata da kunya sosai amma bata yi dariya ba kunya ta hanata dariya ga suruka na Ji ga Naila yarta,share zancen tayi tace idan ya shugo zai kira,Naila tace to a gaida su Aslam da Hidaya Yar bakin ciki da Zarah,sannan a cewa Darling ya kirani,Umma tace to sai munzo ziyara.
Naila tace ko baku zo ba ma I can survive, Allah Yana kula da halittarsa, tururuwa ma Allah na kula da a barsa bare Dan Adam, Tausayin Naila ya kama Umma sosai harda kwalla ta datse wayar da sauri tasan magana Naila ta fada mata da suka ki zuwa mata.
Hanan tuni tayi waje ta fice ta tafi gidansu tana kuka tace Mohsin da iyayensa ne suka ci mutuncinta, Mamanta tayi mata nasiha aka maidata gidan Mijin,Mohsin baya gidan bai san ma ta koma ba,Yana dawowa daga wajen aiki ya ganta a gidan tana girki,ransa a bace yace yanda kika tafi ki tattara ki koma gidan naku ai Umma ta kirani a waya ta fada min karata kika Kai musu sannan kika wuce gidanku sai ki koma gidan naku Kuma karki sake ki daukar min 'yata,Wani takaici ya kama Hanan tace ai dai muna da gidan ko,sabo da kaje gidanku an zugaka shine zaka dawo ka raina min hankali dadin abin dai ubana Yana da gida,Mohsin yace kije dai ku kwana da yara su tsula miki fitsarin kwance a jikinki,lokacin da nake zuwa zance gidanku in kika fito mayafinki zarnin fitsari yake ko kina tunanin ban gane ba to hanci na ya jiye min shuru nake miki kawai Ina dauke kaina gefe,Hanan zuciyarta har suya take sabo da bacin Rai,bedroom ta shige ta dakko mayafinta ta saka tana tsaki tace gidan naku ai ba fin namu yayi ba,ubana na ma yafi naku,naku sai yanda tsohuwa tayi da shi,ta juya zata tafi ya fisgota yace me kika ce? taji tsoro amma duk da haka tace na fada gwara ubana...ai kuwa Mohsin ya hau jibgarta tana ihu har makwafta sai da suka shugo,da kyar aka lallaba Mohsin ya kyaleta amma mayya Hanan ta San ta kan Mohsin,sai tace bazan tafi ba ai nayi wanki gashi Nan a Saman igiya yanzu zan kwashe zan tafi.
Mutane kowa ya watse sai wata dattijuwa Mohsin yana cewa Baba sakinta zanyi,Tsohuwar tana cewa kayiwa Allah Dan girman Allah ko Dan darajar yarku karka saketa,bazan zauna da ita ba Baba,Baba tace karka ce haka Dan nan,Hanan ta koma bedroom ta cire kayanta ta fito da daura kirji ta shiga toilet ta fito ta sake komawa,ta fito karo na uku ta shiga kitchen sai ta sauke zaninta a iya kugunta ba bra ba riga daga samanta sintir sai kayan uban nonuwa suna ragaje ragaje ta fito a haka ta wuce su tana girgiza ta shige Palo ta sake fito tana girgiza kirji tana cewa duk abinda mutum yake ji nima Ina ji,Baba tsohuwa tana ta dariya a ranta tasan iskancin Hanan tasan dalilinta,Mohsin sai kace tsohon maye duk Inda Hanan tayi sai kallo Yana mika wuya Yana Cewa Baba zan sake ta fa? Iya tace a'a kayi hakuri,Hanan ta fito tana waka ahayee dawo dawayya....tana girgiza....Mohsin yace to Baba ance rayuwa sai da hakuri musamman ga ma'aurata ko? Baba tasan batun tace ae yi hakuri kaji,yace to na hakura yanzu tunda dai nima na zageta shike nan 1-1 idan ta sake sai ta bar gidan nan,Baba tace ae Hakan yayi ayi hakuri ya wuce ,yace sabo da ke Baba Ina ganin mutuncinki na hakura,Baba ta bar gida tana ta dariya.
Hanan kuwa Kwata kwata yini tayi tana zagade a gidan tana wake wake taki saka riga a haka tayi wanka ta saka Dan skert ba ko riga ba bra ta sake fitowa kamar karuwa,a Palo ta zauna tana girgiza tana wake wake,Mohsin Yana ta kallonta kamar maye hankalinsa ya gama tashi matuka,Amal dama tana gidan su Hanan,Tashi Hanan tayi tana murguda duwawu tana tafiya ta shige daki ta fito daga ita sai pant ta zauna suna facing juna da Mohsin ta baje kafafu tana tauna chewgum tace zama daram,Mohsin a nutse yace dama ai kece kika jawo ni ai bance karki zauna daram ba,idan aka yi hakuri duniyar nawa take eyeee, rayuwa dole sai anyi hakuri da juna ki daina taba min iyaye wallahi akan iyaye na ba abinda bazan yi ba,Hanan tace ni ai ka zagi nawa taya bazan rama ba daga na nemi hakkina sai kuyi min taron dangi, Mohsin yanzu Kam dama a matse yake yace indai akan pleasure stick ne ake wannan tashin hankali gata nan,ai ita ba bakuwar zafi bace,Hanan taji dadi ya sakko tace to yanzu naji zance nima ka yafe min mu tafi Downstairs, yace sai kinje kin bawa Umma hakuri,tace zanje ai ba komai,yace to suka yi cikin bedroom.
Sharhi please fans
Book 1
Free page
Accnt no
0175487861
Asmau Garba Muhammad
Gtbank
Katin MTN
08061929616
Yan Niger
+22790795939
AsmaBaffa
[12/6/2023, 5:18 PM] AsmaBaffa: 🏫 TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI
21-25
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE
GARE KI❤️
AIDA MAMAN TASNIM
PAGE NAKU NE
Hauwa S Zaria
Binta Umar Abbale
Ashanty
MASU AUDIO BAN YARDA A JUYA MIN NOVEL BA,BADA IZINI NA BA.
*_Albishir! Albishir!! Albishir!!!_*
*_Jama'ar Annabi inayi muku Albishir da cewa nakawo muku wannan shahararre Kuma ingantaccen gida, gidan da suka darje suka rairaye suke kawo Muku kayiyyaki masu dankaren kyau da Kuma inganci abisa farashi dai dai da Aljihun ku_*
*_Hajiyata, kanwata, Aunty na, kinaso kisamu kaya Wadanda ba kamarasu? Kayanda idan kika shirya kika fito kizama abin kallo a wurin Yan uwanki?_*
*_dama wadanda zasu ganki ahanya?_*
*_sbd yadda Zaki fita daban da saura?_*
*_Kinaso Idan kikayi shiri arinka tambayanki a ina kika saye wannan kayan?_*
*_Zakije gidan biki ko gidan suna Amma kina tunanin kayan dazaki saka saboda kiyi fita ta Alfarma ta kece raini?_*
```ARZUQLANA GALLERY```
*_sunkawo muku duk Wani abu Wanda zakuna bukata kama daga:_*
```Laces
Atampha
Shadda
Abayas
Materials
Gyale
Takalma
Jaka
Kayan Kitchen
Bangles n jewelries```
*And many more*
```GIDAN KYAU, GIDAN QUALITY, GIDAN SAUKI, GIDAN KWALISA, DA ADO```
*_Wani abin sedai kunbiyomu zaku Gani da idanunku_*
*_sunayin kasuwancinsu bisa gaskia da Amana, ba cuta ba cutarwa_*
*_koda bakida kudin Siya Muna gayyatarki dan ki tallata kema kisamu naki_*
*_Yar uwa kasance a gidan, da abaki labari gwanda ki bayar_*
https://chat.whatsapp.com/FRJAnQZXm0t7rAroZWlMnQ
Mohsin tsoro yake yi kar ya saki matarsa yazo Kuma sha'awa tayi Masa yawa ba Inda zai rage zafi tunda ya Saba da mace shi yasa, bayan sun Sha love sunyi wanka Mohsin cikin yard dinsa milk ya cakare Yana shining ya fito tare da Hawa lifan din Ya nufi gidan Umma.
Yana yin sallama a gidan ya samu Umma a kitchen tana Jin shuguwarsa ta fashe da kuka harda hawaye sosai,duk su Hidaya sai da Umma ta basu mamaki Hira sukeyi amma daga Jin sallamar Mohsin ta fashe da kuka.
Duk fitsararki na haifi Wanda suka fiki ke idan da Naila tana Nan kin isa ma kizo har gida ki fada min kice wai mijina ba haka yake min ba,in Haifa miki yaro ki aura kizo Kuma ki ci min mutunci Yar matsiyata,Hanan tace to wallahi idan na fada halaka shi ya ja ai Ina ganin Maza gasu nan,Umma ta daga hannu sama tace ya Allah ka fito min da 'yata Naila tazo taci ubanki har gida, wayar Umma ce tayi ringing ta daga sai taji Muryar Naila,ta manta haushin Naila take ji sabo da Hanan taci mutuncinta, tace Naila ce wai? Naila tace ae Umma itace Jamilu ba,yawwa a dinga gyarawa sabo da tsaro ko kice Tantiriya is better Umma,ya gida ya kowa Ina Yar bakin ciki Hidaya? duk kowa lafiya Naila,iceko kina lafiya? tace to gashi nan dai a fadawa Yaya my love ya kirani da wannan number din,Umma tace to ga matarsa ma tazo ta kawo kararsa,Naila tace ki fada mata na saketa saki uku Umma ta kwashe kayanta na saketa,tana jinki ma ai na sa a handsfree,Naila tace yawwa ai da Allah yasa Ina Nan da tuni na kashe auren Yaya, Umma tace wai baya biya mata hakkinta,Naila tace ai da nasan gidan yari zanje da kafin na tafi zan bawa Yaya magani na kwantar da Hallare wanwar a kasa bata sake motsi sai ya sake aure na tashe ta,Umma dariya ta kamata da kunya sosai amma bata yi dariya ba kunya ta hanata dariya ga suruka na Ji ga Naila yarta,share zancen tayi tace idan ya shugo zai kira,Naila tace to a gaida su Aslam da Hidaya Yar bakin ciki da Zarah,sannan a cewa Darling ya kirani,Umma tace to sai munzo ziyara.
Naila tace ko baku zo ba ma I can survive, Allah Yana kula da halittarsa, tururuwa ma Allah na kula da a barsa bare Dan Adam, Tausayin Naila ya kama Umma sosai harda kwalla ta datse wayar da sauri tasan magana Naila ta fada mata da suka ki zuwa mata.
Hanan tuni tayi waje ta fice ta tafi gidansu tana kuka tace Mohsin da iyayensa ne suka ci mutuncinta, Mamanta tayi mata nasiha aka maidata gidan Mijin,Mohsin baya gidan bai san ma ta koma ba,Yana dawowa daga wajen aiki ya ganta a gidan tana girki,ransa a bace yace yanda kika tafi ki tattara ki koma gidan naku ai Umma ta kirani a waya ta fada min karata kika Kai musu sannan kika wuce gidanku sai ki koma gidan naku Kuma karki sake ki daukar min 'yata,Wani takaici ya kama Hanan tace ai dai muna da gidan ko,sabo da kaje gidanku an zugaka shine zaka dawo ka raina min hankali dadin abin dai ubana Yana da gida,Mohsin yace kije dai ku kwana da yara su tsula miki fitsarin kwance a jikinki,lokacin da nake zuwa zance gidanku in kika fito mayafinki zarnin fitsari yake ko kina tunanin ban gane ba to hanci na ya jiye min shuru nake miki kawai Ina dauke kaina gefe,Hanan zuciyarta har suya take sabo da bacin Rai,bedroom ta shige ta dakko mayafinta ta saka tana tsaki tace gidan naku ai ba fin namu yayi ba,ubana na ma yafi naku,naku sai yanda tsohuwa tayi da shi,ta juya zata tafi ya fisgota yace me kika ce? taji tsoro amma duk da haka tace na fada gwara ubana...ai kuwa Mohsin ya hau jibgarta tana ihu har makwafta sai da suka shugo,da kyar aka lallaba Mohsin ya kyaleta amma mayya Hanan ta San ta kan Mohsin,sai tace bazan tafi ba ai nayi wanki gashi Nan a Saman igiya yanzu zan kwashe zan tafi.
Mutane kowa ya watse sai wata dattijuwa Mohsin yana cewa Baba sakinta zanyi,Tsohuwar tana cewa kayiwa Allah Dan girman Allah ko Dan darajar yarku karka saketa,bazan zauna da ita ba Baba,Baba tace karka ce haka Dan nan,Hanan ta koma bedroom ta cire kayanta ta fito da daura kirji ta shiga toilet ta fito ta sake komawa,ta fito karo na uku ta shiga kitchen sai ta sauke zaninta a iya kugunta ba bra ba riga daga samanta sintir sai kayan uban nonuwa suna ragaje ragaje ta fito a haka ta wuce su tana girgiza ta shige Palo ta sake fito tana girgiza kirji tana cewa duk abinda mutum yake ji nima Ina ji,Baba tsohuwa tana ta dariya a ranta tasan iskancin Hanan tasan dalilinta,Mohsin sai kace tsohon maye duk Inda Hanan tayi sai kallo Yana mika wuya Yana Cewa Baba zan sake ta fa? Iya tace a'a kayi hakuri,Hanan ta fito tana waka ahayee dawo dawayya....tana girgiza....Mohsin yace to Baba ance rayuwa sai da hakuri musamman ga ma'aurata ko? Baba tasan batun tace ae yi hakuri kaji,yace to na hakura yanzu tunda dai nima na zageta shike nan 1-1 idan ta sake sai ta bar gidan nan,Baba tace ae Hakan yayi ayi hakuri ya wuce ,yace sabo da ke Baba Ina ganin mutuncinki na hakura,Baba ta bar gida tana ta dariya.
Hanan kuwa Kwata kwata yini tayi tana zagade a gidan tana wake wake taki saka riga a haka tayi wanka ta saka Dan skert ba ko riga ba bra ta sake fitowa kamar karuwa,a Palo ta zauna tana girgiza tana wake wake,Mohsin Yana ta kallonta kamar maye hankalinsa ya gama tashi matuka,Amal dama tana gidan su Hanan,Tashi Hanan tayi tana murguda duwawu tana tafiya ta shige daki ta fito daga ita sai pant ta zauna suna facing juna da Mohsin ta baje kafafu tana tauna chewgum tace zama daram,Mohsin a nutse yace dama ai kece kika jawo ni ai bance karki zauna daram ba,idan aka yi hakuri duniyar nawa take eyeee, rayuwa dole sai anyi hakuri da juna ki daina taba min iyaye wallahi akan iyaye na ba abinda bazan yi ba,Hanan tace ni ai ka zagi nawa taya bazan rama ba daga na nemi hakkina sai kuyi min taron dangi, Mohsin yanzu Kam dama a matse yake yace indai akan pleasure stick ne ake wannan tashin hankali gata nan,ai ita ba bakuwar zafi bace,Hanan taji dadi ya sakko tace to yanzu naji zance nima ka yafe min mu tafi Downstairs, yace sai kinje kin bawa Umma hakuri,tace zanje ai ba komai,yace to suka yi cikin bedroom.
Sharhi please fans
Book 1
Free page
Accnt no
0175487861
Asmau Garba Muhammad
Gtbank
Katin MTN
08061929616
Yan Niger
+22790795939
AsmaBaffa
[12/6/2023, 5:18 PM] AsmaBaffa: 🏫 TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI
21-25
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE
GARE KI❤️
AIDA MAMAN TASNIM
PAGE NAKU NE
Hauwa S Zaria
Binta Umar Abbale
Ashanty
MASU AUDIO BAN YARDA A JUYA MIN NOVEL BA,BADA IZINI NA BA.
*_Albishir! Albishir!! Albishir!!!_*
*_Jama'ar Annabi inayi muku Albishir da cewa nakawo muku wannan shahararre Kuma ingantaccen gida, gidan da suka darje suka rairaye suke kawo Muku kayiyyaki masu dankaren kyau da Kuma inganci abisa farashi dai dai da Aljihun ku_*
*_Hajiyata, kanwata, Aunty na, kinaso kisamu kaya Wadanda ba kamarasu? Kayanda idan kika shirya kika fito kizama abin kallo a wurin Yan uwanki?_*
*_dama wadanda zasu ganki ahanya?_*
*_sbd yadda Zaki fita daban da saura?_*
*_Kinaso Idan kikayi shiri arinka tambayanki a ina kika saye wannan kayan?_*
*_Zakije gidan biki ko gidan suna Amma kina tunanin kayan dazaki saka saboda kiyi fita ta Alfarma ta kece raini?_*
```ARZUQLANA GALLERY```
*_sunkawo muku duk Wani abu Wanda zakuna bukata kama daga:_*
```Laces
Atampha
Shadda
Abayas
Materials
Gyale
Takalma
Jaka
Kayan Kitchen
Bangles n jewelries```
*And many more*
```GIDAN KYAU, GIDAN QUALITY, GIDAN SAUKI, GIDAN KWALISA, DA ADO```
*_Wani abin sedai kunbiyomu zaku Gani da idanunku_*
*_sunayin kasuwancinsu bisa gaskia da Amana, ba cuta ba cutarwa_*
*_koda bakida kudin Siya Muna gayyatarki dan ki tallata kema kisamu naki_*
*_Yar uwa kasance a gidan, da abaki labari gwanda ki bayar_*
https://chat.whatsapp.com/FRJAnQZXm0t7rAroZWlMnQ
Mohsin tsoro yake yi kar ya saki matarsa yazo Kuma sha'awa tayi Masa yawa ba Inda zai rage zafi tunda ya Saba da mace shi yasa, bayan sun Sha love sunyi wanka Mohsin cikin yard dinsa milk ya cakare Yana shining ya fito tare da Hawa lifan din Ya nufi gidan Umma.
Yana yin sallama a gidan ya samu Umma a kitchen tana Jin shuguwarsa ta fashe da kuka harda hawaye sosai,duk su Hidaya sai da Umma ta basu mamaki Hira sukeyi amma daga Jin sallamar Mohsin ta fashe da kuka.