← Book details Tantiriya A Gidan Yari Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 90 OF 98

Sashe 90

Tantiriya A Gidan Yari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Spark bai dade ba yace su Koma gida suka tafi Yana ta Dan fushinsa Naila duk ta damu,suna komawa ya zauna a Palo,tace abincin Baby kazo Kaci baka ci komai ba tun safe,yace like you care,kin damu dani ne,Naila tace Dan Allah Kaci baka ci abinci ba,yace bazan ci ba na fasa na gaji ki rabu Dani kawai kije kiyi ta hutawa,ba Kya so na taba ki bakya so nazo kusa dake,ko yaushe complain kuka,bayan ki,kafafu waye waye ciwo ko yaushe, sai abinci zaki dameni sai naci ga babban abinci kin Hana,Naila tace to kayi hakuri zan yarda na yarda na daina kukan zan jure,amma Kaci abincin yace zanci amma in one condition sai na samu Bado,Naila tace amma da ka fara cin abinci,yace a'a ni ban yarda ba in kina so naci sai mun fara shiga bedroom naci Abincinki sai na dawo muyi maganar girki,Naila tsoro ya kamata ta daure tace amma da anci abincin yace mu fara zuwa naci abincin tukun sai na dawo wajen girki,bakya ganewa ne,abinci zaki bani naci sai na dawo wajen girki,Naila a sanyaye ga tsoro tace to shike nan muje,ya tasa keyarta gaba tana Jin tsoro tace ga abinci baka ci komai ba,yace muje dai,bamuyi wanka mun canja kaya ba,yace zamu yi na tsarki duk wanka ne ai sai mu hada Dana sabulu.
Maganar Goggo ta tuna Banda korafi da jayayya za ayi kishiya, Yana ta boye dariyarsa yaci nasara,bari na cire miki ma ya fara tayata duk ya cire ko Dan kunne bai bari ba,Jikinsa har rawa yake, Naila tana danne tsoronta yace calm down okay bafa yaki bane ke kin San sai nasa kinji dadi tukun,Naila tayi zuciya tace ke ki fara mana Tantiriya dake,rungume shi tayi Yana tsaye,ajiyar zuciya suka sauke lokaci guda a tare,ya shigar da bakinsa cikin nata,suka fara Murza juna,Boobs dinta da suke a cike bulbul ya kama ya fara sarrafasu,Naila sai lumshe Ido Kuma,har mamaki take bashi a farko finsa zakewa take yi,da kanta ma take gogenta,ta zauce ta fita a hayyacinta,kafafunsu sun Gaza daukansu Saman bed suka fada,Naila tana Sambatu Yana sa baki a bado Kuma sai ta fara wash....wayyo...shima sai wani yabo yake har ya samu a nutse ya shigeta Yana shiga tayi Kara,a hankali tace zafi....Bata bari yaji me take cewa ba amma cewa take zafi zan mutu,Bai gane yaren da take ba amma an samu afwa bata yi kuka ba sannan bata ce ya daina ba ta gaji,a dole ta hakura, amma kafita ta Sha matsa sabo da zafin take rike katifa Kam,Naila taji wuta dole ta fara wash...sai yaji dadi wani Kara Masa kaimi take yi ,ya tsani ayi dankam kamar gawa,tunda ta fahimci Hakan sai kawai tayi ta fada tana Nishin wahala,yau Spark yaga kokarinta ta bashi mamaki sai da ya gamsu matuka ya kyaleta,Naila sai da ta huta tace wayyo Allah aure ban san haka kake ba,Kafafu ta bude tace fifita min da Baki, ka surfe ni yau,na Sha sissika da surfe,Spark yace zafi? Naila tace ba abinda babu,da zafi,da azaba,da turiri,da huci komai akwai,Dariya yayi yace ban taba Jin dadi ba irin yau,ai ni sai yau ma nasan Ango ne ni,Naila tace uhmm...ba dole ba...da Baki ya dinga aikin fifita Yana Hura iska,tun Naila ana Jin salama da sa'ida sai ta koma Jin dadin abin,sabo da yana ta wasa da boobs dinta,tunda yaga ta fara mimmikewa tana makalkale shi,sai da ya tsaya da Baki ya jiyar da ita dadi,sai ga Naila tace da haka kake kullum ai da bazan gudu ba,idan na gama Shan zafin sai ka min fifita,yace to amma kin Dan fara sabawa fa yanzu ranar farko Dana biyu na isa na taba bado ko da harshen ne kuka zaki yi,Naila tace na matsu na Saba nima na huta,in kika Saba da to ya kenan? Naila tace za aci uwar Saba sai mun balla gadon Nan ranar,dariya yayi yace Allah yasa,yace abincina,tare suka yi wanka suka fito,suka ci abincin daga Nan suka kwanta a Palo suna kallo suna hirarsu ta masoya.

Washe gari aka daura auren Mummy da Angonta Basiru Kusa akan sadaki dubu Dari,Mummy tace wata budurwar ma sai dubu ashirin wlh kudin Dan akuya ne sadakinta,Da Yamma har jirgi Rafeeq ya biyawa Malama Ikhram sabo da jaraba,shi yaje da mota ya dakkota tana shiga motar yace zan danyi ganganci da ke Malama sai dai kiyi hakuri ya dinga tafka gudu da ita a mota kamar zasu kife,Ikhram ihu ta dinga yi a mota,wani abin idan yayi sai dai kaji kan Malama kummm a Jikin glass din mota ko ta rufta kasa,Kafin ya kaita ta Jigata sai haki take tun tana ya subhannallah har ta daina ta koma ta rike Rafeeq Kam.

Rafeeq yace Alhmdllh Allah ya Kara wuta ya hantsilo da ita ta fado jikinsa,tace wai kwaya ka Sha ne Dan Allah zaka kashe ni,Rafeeq gangarewa yayi ya taka birki ji kake Kuuuuuuuuu kyaaaat....Malama ta fashe da kuka,Rafeeq ya kalleta yace sakar min hannu,da sauri ta saki damtsen sa data rike ta kanta sabo da wahala,kasan motar ya duka kamar zai dakko abu Hijab dinta ya tattaro ta kasa ya fyalle shi sama ya cire lokaci guda, yace Dan Allah ki dinga Shan iska haba Malama Ikhram,vest ya Gani a Jikin Malama da wando dogo tight ta tsuke ta dame,kirjinta sai shining yake,yace Kai Malama dama haka kike,wanne club zaki je?
Ikhram kunya taji tana kokarin kwace Hijab dinta yace me zan gani Malama Abu hani'an haka,bra dinta ya kalla yace number nawa ce a Uba uban wannan kaya haka,Ina zaki da su Yar karama dake sai fuska kuyas,Uhmm Maida hijab dinki karki kwana kina min Alqunutu,ya sa mata Hijab din yace kiyi hakuri,ya tuna karyar Spark sai ya tafkawa mutum rashin mutunci yace ba yinsa bane Aljanu ne,shima yace Ina da aljanu dama watarana sai naji Ina so na Kalli mace tsirara,Malama ta zaro ido dan ita dai bata gane wannan Rafeeq din ba.
Motar ya kunna ya tuka a hankali suna tafiya,Malama ta zama gunki a mota,tsoro ma ya kamata ko Yan Yankan Kai ne,Yana driving Yana chating da Misam yace naga Kirji naga Malama da Shirin club akwai lauje cikin nadi Malama Ikhram dai ba Malama bace Kuma sai nabi diddiginta bazan taba yarda ta bar garin Abuja ba sai naga Ina ta dosa,Misam Yana ta dariya.

Mummy kuwa da mata Yan uwa maza da mata an hallara Malama kawai ake jira,daga wajen Kuma za a kai Mummy dakin mijinta,Shi Basiru ma ya matsu domin tuni Chika ta bashi tsumi ya Sha,a haukace yake Mummy yake jira Ido rufe.

Yau Sadakar Bakwai shi yasa banyi da wuri ba

A dinga sharhi pls.

AsmaBaffa
[1/1, 12:04 AM] AsmaBaffa: PAID GROUP 300

ACCNT NO
0175487861
ASMAU GARBA MUHAMMAD GTBANK

YAN NIGER
+22790795939

🏫TANTIRIYA 🏫
A GIDAN YARI

BOOK 1

101-105

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA GA
AIDA MAMAN TASNIM

Page naku ne

Mom Khalisat
Zainab Usman
Maman Samha
Rukey Mu'az

Rafeeq yace ke Malama a haka zaki je wa'azin sangalalin hannaye a wajen tumbir cikin Hijab,Ikhram ta Harare shi ta jawo carbinta a jaka tana ja,Rafeeq yace a wanne gari kike ne da zama? Malama tace bani da gari zaman kaina nake,Rafeeq yace zaman kanki? Karuwa ce ke? Ikhram tace idan zaka biya me zai Hana ayi da Kai,yace me yayi zafi ni ko nono ban taba tabawa wata ba tun na uwata Kuma tana yayeni shike nan,Ikhram murmushi tayi tace ai yaro ma Yana Shan nonon uwarsa Yana mulmula daya Ashe kaima ka Dana,Rafeeq yace sosai kuwa ai shi yasa kika ga na iya hakura da na matan banza to na Sha na uwata na koshi.
Malama tace uhm Allah ya amshi tubanka,yace Ameen,ke ya akayi kika hada kaya haka a fuska Kuma ba kama,Malama tace idan so kake ka biya a baka ka Sha,Rafeeq a ransa yace Malama Yar iska ce ashe yanzu da zan biya sai kaga carbi a kasa,yace Ina da aure matata ta isheni,Malama Ikhram tace wa'azin yau har da Kai a ciki,fatan kana gingering dinta,Rafeeq Malama ta birge shi Yana son me zancen iskanci shi yasa Naila take birge shi akwai subutar baki,Sai yake ganin Spark yafi kowa sa'a,shi indai za a dinga kauce hanya to ai ya gama kure karshen iskanci,Malama satar kallonsa tayi tace time yayi fa,sannan masauki na Kuma a Ina zan kwana? Rafeeq yace gidanmu mana tace to,Allah ya Maka albarka,yace ke bakinki har tsarki ne da shi zaki ce Allah ya min albarka ba abinda kika iya sai zancen batsa kice wa'azi kike,dariya Malama tayi tace to da na dinga zancen iskancin a banza fa ai gwara nayi me dalili,duk yau sai Kun koma gida Kuna neman mace Ido rufe yau chaji zanyiwa ko wanne me sauraren wa'azi,Rafeeq yace ai sai kice muzo da condoms kowa a jikinsa.

Spark kuwa yana kwance zaiyi bacci yace da Naila Baby ki shirya kije Walimar ku yau malamarmu zata zo ki bude kunne ki ji ki dawo naga wa'azin nan yau nasan anji wa'azi, ga key Nan ki Kai kanki ko driver ya kaiki,Naila tace zan Kai kaina.
Shiryawa tayi Yana bacci ta Sha gayu cikin Egyptian gown blue taji ado rigar kamar balarabiya haka ta fito,ta sa takalmi me tudu da jaka golden kalar adon rigar,Key din motar ta dauka sannan ta Dan hau Saman bed din ta masa kiss a Saman lips,idonsa ya dan bude kadan,tace zan wuce? Ayi driving a hankali,ko dawo da wuri tace to karfe nawa? 8pm karki wuce haka,tace Inshaallah bye ta juya ta fita ya koma baccinsa sabo da jiya bai bari sun yi bacci ba.
Chapter 90 · 0% Book details