Sashe 64
Tantiriya A Gidan Yari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Umma suna daki da baki,saitin Inda Naila ke zaune ya yazo ya tsaya kamshinsa duk ya mamaye gidan,Hannu yasa a wuyanta ta baya ya kama sosai kamar me shaketa ta baya a hankali ya girgiza wuyan ya saki ya wuce abinsa,Dariya Naila tayi tace ai nasan kazo Malam,Dije tace kunya ta kamani ta jawo hijab ta dukunkune kanta,Rayya tace Ina zan sa kaina yau da abin kunya ku matsa na buya, Tantiriya tace kwayi Kwa gama me za a fasa mutuwa ko hisabi? tamike taje ta wanke yatsunta da taba lalle, Umma tana ta faman kiranta,ta tafi palon,Spark a cikin Yan kauyen Daji sai kallonsa suke.
Masu wasa da Naila suka fara tsokanar Spark,Suna cewa wannan ma ai namu ne Kai yaro wannan da Fulani yayi kama,Spark yace a'a yanzu ba a alfahari da ku,wato yanzu a kasar Nan kowa ya tsani Fulani sabo da Bata gari sun watsa mu,Spark an daina alfahari da Fulani yanzu bana ciki ni,Naila ce ta shugo suka koma kanta su Tantiriya an dawo Yan birni iya shege ya kare sai dai kiyi a dakin mijinki,Naila tace wlh bai kare ba kawai dan nayi aure sai ace tawa ta kare sai kace wacce ta tsufa ni wlh shi yasa ma bana son auren ai su Yaya ne suka jawo min.
Mohsin yace kika jawowa kanki dai dama mene amfaninki,Ango Spark in banda kallon Naila ba abinda yake,sabo da iskanci Kuma taga Yana kallonta ta fuske tana surutu tana girgiza,Spark sai ya susuce,Umma sunga yayi shuru sun zaci kunya yake ji,Umma tace ki kaishi Daya dakin ga key can,Naila ta dakko Key tace muje,Mohsin yace dama gidana kuka kaishi ba mutane can,Naila tace a'a tasan halin Spark,yace Hanan fa tana tsohon gidan har yanzu bata koma sabo ba ta dai kwashe kaya ko Ina yanzu ba komai wai sai ranar da za a Kai amarya itama kawayenta zasu sake rakata dakin miji,Spark yace ko Maza ne suka kaita ana farko,kara'i zatayi kenan ko babanta ne ya kawota ne farkon aure yanzu take so kawaye su Kai ta,Mohsin yace iskanci ne kawai ya fice.
Dakin Naila ta bude ba komai ciki sai katifa ta Sha gyara da bedsheet, Spark yace Alhmdllh sa key,Naila tace ban gane ba.
Key din ya kalla yace bani key din idan wani ya shugo fa.
Wai me zaka yi? hanashi key tayi ta fice daga dakin tare da Maida key din wajen Umma ta saka bra ta saka riga me dogon hannu sannan ta zuro hijab ta dawo dauke da ruwa da lemo a tire,wai security kika saka kenan? Naila tace ba dole ba ka bari mana a kawoni ko mene sai kayi,shike nan ba abinda zan taba? Naila tace ae,zaki zo ne ai zan fanshe,komawa tayi ta kawo Masa sandwich da Samosa duk ita tayi abarta Kuma sabo da shi tayi,Naila an dage da koyon girki sabo da a birge miji,ganin tana so yaci, sai ce Masa take yi Kaci kaji,yace bazan ci komai ba sai kin koma kin cire rigar Nan da kika saka,kina yi zan ci,Naila ana so aci girkinta,tace yaushe zan koma cire riga a cikin mutane,cire a Nan yanda kika saka ki cire, sai na ci abincin, ta cikin hijab ta cire ta zauna da vest dinta ko bra din ya ce ta cire.
Yace hijab fa a'a cire,Sai dai idan baza Kaci ba ta furta,fisgo hannunta yayi ta fado Saman katifa.
Tsaya nifa ba abinda zan miki hugging naki kawai zanyi,rungumeta yayi a jikinsa,tasa hannaye tayi hugging nasa back,Naila da anji Jikin Spark sai jikinta ya mutu murus,abinka da shakuwa an Shaku,kasa katabus tayi sai ma sake kankame shi da yi,a hankali ya dago fuskarta tare da tallafar fuskarta ya fara aika mata da kiss,Naila Idanuwa ta lumshe tsayawa yayi Yana karewa fuskarta kallo Yana dariya kasa kasa yace bude idon to,suna a rufe tace baza su budu ba yanzu, ci gaba yayi da tsotse bakinta,tun tana Dan sharewa har ta kasa ta fara Maida Masa martani , tana juya bakinta cikin nasa kamar zasu cinye juna,Spark yace kaga Yar gari,kin gama wayewa,Naila taji kanta ya Kara girma an yabeta har da sake bada himma zata nuna wayewar,Batasan Wato yake mata ba.
Juyata yayi tare da zaunar da ita tsakanin kafafunsa bayanta Yana Saman kirjinta,A hankali yana shafa wuyanta har ya gangara tare da sa hannunsa ta cikin vest Abu ko bra,Naila zama ta gyara tana Jin dadi,harda ajiyar zuciyar bata sake magana ba sai dai tayi ta faman Sosa idonta, tana tsoro kar tayi Nishi sauti ya fita, yace bata da kunya,yace Ko ba Tantiriya bace ne? Naji tayi mukus,Ido ta Sosa tace itace mana,ya naji kinyi shuru ke da zanji kalamai na tashi,Naila tace nayi hankali tare da dawo da hannayenta ta bayansa ta rike shi Kam,Spark yace au baza kice komai? Haka kawai nayi ihu ka dinga min dariya daga baya, na daure abina,kiyi abinki ni ba abinda zan miki Kinga a musulunci ba a so duk abinda kayiwa matarka idan tayi ihu ta nuna taji dadi daga baya ka dawo kana mata dariya ko kana tsokanarta to zata dinga Jin kunya ta daina shi yasa akace ba kyau,nima Kuma idan nayi ihuna kika min dariya daga baya ba kyau,Naila tace ni dai wlh sai na Maka dariya sai na tsokaneka,dariya suka yi.
Sandwich din ta dakko ta fara ci sai ta yi wayo wai tana cewa sandwich dadi,a ranta tace karya nake Kaine me dadin bari na fake da dadin sandwich nake ji,Ido ta lumshe tana taunawa tace dadi kashe ni wlh dadi,Spark ya ganeta shi dai yace ko dai nine Sandwich din? Naila dariya tayi tace na rasa me yasa motsi nayi sai ka gane,Spark shi Kam boobs yake aikin sarrafawa sai mutsu mutsu Naila take yi.
Ta bayanta ta miko Masa Samosa, kansa ya duko da shi saitin hannunta Yana gutsira,Naila tace Kwalbewa duniya ce,kwanciya yayi ya dawo da ita samansa,Naila ta Kalli Hallare harda dagawa Spark riga ta ganta kuwa a wando duk tana fitar da ni'ima,Naila ta rufe da sauri tace Allah ya baki hakuri,Bai San ma ta daga masa rigar ba,yace me? tace to Hallare ce take dalalar da yawu fa,ke fa? tace bado wai? Tace ae me yake ciki? tace aradu Hawaye ne yake ta zubowa,Spark dariya yayi yace Bado na hawaye,ya dauki lokaci Yana murzata sai da taga duk ya fara fita hayyacinsa ta kwaci kanta da kyar tace a bari sai an kawo Amarya please,yace ni da nazo yau daga dinner sai hotel zamu kwana, Naila tace Bada ni ba wlh haka kawai aje na samu ribar Hotel,ni kwana nan gaba daya ban yarda da Kai ba,da a baya wani Dan Salihi da Kai yanzu Ina abin naka kullum shahara yake.
Snacks dinsa ya zauna Yana ci yace ah yanzu an fara iya abubuwa,ai dagewa nayi naga za a barni a baya kullum girki nake koya,yace good girl ga Indomie da bishiyar salat ai kina kokari,kwana nan zaka yi tumbi,sun dade suna hira kafin yace zan wuce hotel naje nayi baccina kafin lokacin dinner,tace to shike nan abincin fa? Kadan Kaci,kafin na fito naci a gidane ai naci snacks dinki da yawa abincin ne ban ci da yawa ba,mikewa yayi yace yau hannuna albarkar da take jikinsa tayi yawa,dariya tayi yace you are so sweet,komai naki me kyau Allah ya miki baiwa,Naila tace Alhmdllh bari na kira kawayena na kauye ku gaisa,yace alright ya koma tare da kwanciya a katifar.
Fita Naila tayi bayan ta Maida hijab dinta tace Rayya tunda an gama lalle Kun wanke ku zo zaku gaisa,Rayya tace wayyo ni Allah kunya,Dan birni haka,Dije ita gwana tace ku fa baku waye ba aradu ku taho mana,suka tashi a kunyace suka shiga dakin,Spark Yana kwance abinsa Saman katifa suka durkusa har kasa tare da gaida shi Ina yini,yace lfy Yana fara'a a fuskarsa, Yana dariya a ransa kuma irin daurin da suka coka goshi kwal,ya musu irin gaisuwar su,yace ya gida? Suka ce lafiya Lau mun sameku lafiya? Spark yace lafiya Lau..lafiya Lau,ya manyan? Sukace lafiya kalau kalau wallahi,ya sake cewa ya shanu ya masu gidan naku? Rayya tace nidai Dan marakina Daya bashi da lafiya ciwon hanta ta kamashi,Spark yace to a yanka shi mana a Sha dadi, suka ce kaiiiiii hodi jam suna dariya Rayya tace ai Affana sai ya kusa kasheni,sanuwar fa wacce ta haifi Dan marakin gadonta nayi wajen kakana,Spark Yana jinsu,Dije tace nidai tsakani da Allah mijina ya sake ni dukkan mu auren mu ya mutu,gwara ma Nafee ita ta samu ciki ya zube mu kuwa shuru,Spark ya kallesu wannan tsigi tsigin yaran ma me za a tsinta a jikinsu,Jidda tace mudai Allah ya kiyaye mu musamman ni Iro Allah Bai bashi sa'ar iskanci Dani ba da tuni na boni la lalashe ,Spark Yana ta dariya a ransa yace a ransa Iro anyi dakiki marar rabo,Rayya tace kaga ni dai Ina son Sagiru na wlh amma iskancin Sagiru bazan iya ba nace ni da Sagiru kaadii fau fau aradu,Spark yace uhm Sagiru ya cuci kansa, Rayya tace Tantiriya ta dawo birni kowa a riga Yana ta kewarta.
Spark yace na manta ban tayaku jimami ba ya akaji da rashin Tantiriya? Suka ce ohh Tantiriya ta barmu sai hakuri muke ta yi Allah yasa hannun na gari ta fada? Spark yace na gari ne mana tunda gashi ta hadu da Tantirinta,dariya suka yi suna Jin kunya suna rufe Baki suka ce to mun tafi,yace na gode ya mika musu kudi suka ki karba sai Naila ce ta karbar musu.
Masu wasa da Naila suka fara tsokanar Spark,Suna cewa wannan ma ai namu ne Kai yaro wannan da Fulani yayi kama,Spark yace a'a yanzu ba a alfahari da ku,wato yanzu a kasar Nan kowa ya tsani Fulani sabo da Bata gari sun watsa mu,Spark an daina alfahari da Fulani yanzu bana ciki ni,Naila ce ta shugo suka koma kanta su Tantiriya an dawo Yan birni iya shege ya kare sai dai kiyi a dakin mijinki,Naila tace wlh bai kare ba kawai dan nayi aure sai ace tawa ta kare sai kace wacce ta tsufa ni wlh shi yasa ma bana son auren ai su Yaya ne suka jawo min.
Mohsin yace kika jawowa kanki dai dama mene amfaninki,Ango Spark in banda kallon Naila ba abinda yake,sabo da iskanci Kuma taga Yana kallonta ta fuske tana surutu tana girgiza,Spark sai ya susuce,Umma sunga yayi shuru sun zaci kunya yake ji,Umma tace ki kaishi Daya dakin ga key can,Naila ta dakko Key tace muje,Mohsin yace dama gidana kuka kaishi ba mutane can,Naila tace a'a tasan halin Spark,yace Hanan fa tana tsohon gidan har yanzu bata koma sabo ba ta dai kwashe kaya ko Ina yanzu ba komai wai sai ranar da za a Kai amarya itama kawayenta zasu sake rakata dakin miji,Spark yace ko Maza ne suka kaita ana farko,kara'i zatayi kenan ko babanta ne ya kawota ne farkon aure yanzu take so kawaye su Kai ta,Mohsin yace iskanci ne kawai ya fice.
Dakin Naila ta bude ba komai ciki sai katifa ta Sha gyara da bedsheet, Spark yace Alhmdllh sa key,Naila tace ban gane ba.
Key din ya kalla yace bani key din idan wani ya shugo fa.
Wai me zaka yi? hanashi key tayi ta fice daga dakin tare da Maida key din wajen Umma ta saka bra ta saka riga me dogon hannu sannan ta zuro hijab ta dawo dauke da ruwa da lemo a tire,wai security kika saka kenan? Naila tace ba dole ba ka bari mana a kawoni ko mene sai kayi,shike nan ba abinda zan taba? Naila tace ae,zaki zo ne ai zan fanshe,komawa tayi ta kawo Masa sandwich da Samosa duk ita tayi abarta Kuma sabo da shi tayi,Naila an dage da koyon girki sabo da a birge miji,ganin tana so yaci, sai ce Masa take yi Kaci kaji,yace bazan ci komai ba sai kin koma kin cire rigar Nan da kika saka,kina yi zan ci,Naila ana so aci girkinta,tace yaushe zan koma cire riga a cikin mutane,cire a Nan yanda kika saka ki cire, sai na ci abincin, ta cikin hijab ta cire ta zauna da vest dinta ko bra din ya ce ta cire.
Yace hijab fa a'a cire,Sai dai idan baza Kaci ba ta furta,fisgo hannunta yayi ta fado Saman katifa.
Tsaya nifa ba abinda zan miki hugging naki kawai zanyi,rungumeta yayi a jikinsa,tasa hannaye tayi hugging nasa back,Naila da anji Jikin Spark sai jikinta ya mutu murus,abinka da shakuwa an Shaku,kasa katabus tayi sai ma sake kankame shi da yi,a hankali ya dago fuskarta tare da tallafar fuskarta ya fara aika mata da kiss,Naila Idanuwa ta lumshe tsayawa yayi Yana karewa fuskarta kallo Yana dariya kasa kasa yace bude idon to,suna a rufe tace baza su budu ba yanzu, ci gaba yayi da tsotse bakinta,tun tana Dan sharewa har ta kasa ta fara Maida Masa martani , tana juya bakinta cikin nasa kamar zasu cinye juna,Spark yace kaga Yar gari,kin gama wayewa,Naila taji kanta ya Kara girma an yabeta har da sake bada himma zata nuna wayewar,Batasan Wato yake mata ba.
Juyata yayi tare da zaunar da ita tsakanin kafafunsa bayanta Yana Saman kirjinta,A hankali yana shafa wuyanta har ya gangara tare da sa hannunsa ta cikin vest Abu ko bra,Naila zama ta gyara tana Jin dadi,harda ajiyar zuciyar bata sake magana ba sai dai tayi ta faman Sosa idonta, tana tsoro kar tayi Nishi sauti ya fita, yace bata da kunya,yace Ko ba Tantiriya bace ne? Naji tayi mukus,Ido ta Sosa tace itace mana,ya naji kinyi shuru ke da zanji kalamai na tashi,Naila tace nayi hankali tare da dawo da hannayenta ta bayansa ta rike shi Kam,Spark yace au baza kice komai? Haka kawai nayi ihu ka dinga min dariya daga baya, na daure abina,kiyi abinki ni ba abinda zan miki Kinga a musulunci ba a so duk abinda kayiwa matarka idan tayi ihu ta nuna taji dadi daga baya ka dawo kana mata dariya ko kana tsokanarta to zata dinga Jin kunya ta daina shi yasa akace ba kyau,nima Kuma idan nayi ihuna kika min dariya daga baya ba kyau,Naila tace ni dai wlh sai na Maka dariya sai na tsokaneka,dariya suka yi.
Sandwich din ta dakko ta fara ci sai ta yi wayo wai tana cewa sandwich dadi,a ranta tace karya nake Kaine me dadin bari na fake da dadin sandwich nake ji,Ido ta lumshe tana taunawa tace dadi kashe ni wlh dadi,Spark ya ganeta shi dai yace ko dai nine Sandwich din? Naila dariya tayi tace na rasa me yasa motsi nayi sai ka gane,Spark shi Kam boobs yake aikin sarrafawa sai mutsu mutsu Naila take yi.
Ta bayanta ta miko Masa Samosa, kansa ya duko da shi saitin hannunta Yana gutsira,Naila tace Kwalbewa duniya ce,kwanciya yayi ya dawo da ita samansa,Naila ta Kalli Hallare harda dagawa Spark riga ta ganta kuwa a wando duk tana fitar da ni'ima,Naila ta rufe da sauri tace Allah ya baki hakuri,Bai San ma ta daga masa rigar ba,yace me? tace to Hallare ce take dalalar da yawu fa,ke fa? tace bado wai? Tace ae me yake ciki? tace aradu Hawaye ne yake ta zubowa,Spark dariya yayi yace Bado na hawaye,ya dauki lokaci Yana murzata sai da taga duk ya fara fita hayyacinsa ta kwaci kanta da kyar tace a bari sai an kawo Amarya please,yace ni da nazo yau daga dinner sai hotel zamu kwana, Naila tace Bada ni ba wlh haka kawai aje na samu ribar Hotel,ni kwana nan gaba daya ban yarda da Kai ba,da a baya wani Dan Salihi da Kai yanzu Ina abin naka kullum shahara yake.
Snacks dinsa ya zauna Yana ci yace ah yanzu an fara iya abubuwa,ai dagewa nayi naga za a barni a baya kullum girki nake koya,yace good girl ga Indomie da bishiyar salat ai kina kokari,kwana nan zaka yi tumbi,sun dade suna hira kafin yace zan wuce hotel naje nayi baccina kafin lokacin dinner,tace to shike nan abincin fa? Kadan Kaci,kafin na fito naci a gidane ai naci snacks dinki da yawa abincin ne ban ci da yawa ba,mikewa yayi yace yau hannuna albarkar da take jikinsa tayi yawa,dariya tayi yace you are so sweet,komai naki me kyau Allah ya miki baiwa,Naila tace Alhmdllh bari na kira kawayena na kauye ku gaisa,yace alright ya koma tare da kwanciya a katifar.
Fita Naila tayi bayan ta Maida hijab dinta tace Rayya tunda an gama lalle Kun wanke ku zo zaku gaisa,Rayya tace wayyo ni Allah kunya,Dan birni haka,Dije ita gwana tace ku fa baku waye ba aradu ku taho mana,suka tashi a kunyace suka shiga dakin,Spark Yana kwance abinsa Saman katifa suka durkusa har kasa tare da gaida shi Ina yini,yace lfy Yana fara'a a fuskarsa, Yana dariya a ransa kuma irin daurin da suka coka goshi kwal,ya musu irin gaisuwar su,yace ya gida? Suka ce lafiya Lau mun sameku lafiya? Spark yace lafiya Lau..lafiya Lau,ya manyan? Sukace lafiya kalau kalau wallahi,ya sake cewa ya shanu ya masu gidan naku? Rayya tace nidai Dan marakina Daya bashi da lafiya ciwon hanta ta kamashi,Spark yace to a yanka shi mana a Sha dadi, suka ce kaiiiiii hodi jam suna dariya Rayya tace ai Affana sai ya kusa kasheni,sanuwar fa wacce ta haifi Dan marakin gadonta nayi wajen kakana,Spark Yana jinsu,Dije tace nidai tsakani da Allah mijina ya sake ni dukkan mu auren mu ya mutu,gwara ma Nafee ita ta samu ciki ya zube mu kuwa shuru,Spark ya kallesu wannan tsigi tsigin yaran ma me za a tsinta a jikinsu,Jidda tace mudai Allah ya kiyaye mu musamman ni Iro Allah Bai bashi sa'ar iskanci Dani ba da tuni na boni la lalashe ,Spark Yana ta dariya a ransa yace a ransa Iro anyi dakiki marar rabo,Rayya tace kaga ni dai Ina son Sagiru na wlh amma iskancin Sagiru bazan iya ba nace ni da Sagiru kaadii fau fau aradu,Spark yace uhm Sagiru ya cuci kansa, Rayya tace Tantiriya ta dawo birni kowa a riga Yana ta kewarta.
Spark yace na manta ban tayaku jimami ba ya akaji da rashin Tantiriya? Suka ce ohh Tantiriya ta barmu sai hakuri muke ta yi Allah yasa hannun na gari ta fada? Spark yace na gari ne mana tunda gashi ta hadu da Tantirinta,dariya suka yi suna Jin kunya suna rufe Baki suka ce to mun tafi,yace na gode ya mika musu kudi suka ki karba sai Naila ce ta karbar musu.