Sashe 59
Tantiriya A Gidan Yari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mima taji takaici tace to ni ba abinda ya dame mu wlh sai ka auri Wahida ko na tsine Maka,Spark yace uhmmm ni dai wlh magana ta Allah bazan aure ta ba sai dai a tsine min Kuma harda ke domin danki ne za ace ya watse ya lalace maybe ma na shiga kidnapping na fara ta kanki,gwara ma ki sa min albarka kar nazo ko na koma bin mata nazo wajen Mummy cikin dare Inda Bata da mijin Nan na afka mata Kunga tsinuwa tayi aiki,Salati suka saki suna tafa hannu,Mummy tace Spark ni zaka afkawa harda hawaye tana cewa wai dan daga raina dan cikina Dan yayata uwa daya uba daya zaice zai afka min,Mima tace abin yaci tura lallai ka Kai karshe a iskanci,Spark yace idan aka tsine min nace ai, Allah sai naje ta kanta Mummy zan fara in ta kamama na biyo ta wajenki Mima,Mima tace na shiga uku bazan tsine Maka bama Allah ya kiyaye min,Spark yace ato ana tsine min zan fara kidnapping duk Yan gidanmu sai na tsince su ko kudi ko rai,Mummy tace harda ni? Kece ma ta biyu cewar Spark,ko na fada neman mata Dan akuya zan koma kowa na samu ba kanwa babu Yaya.
Daddy Yana Jin haka yace da Wahida ke ki hakura wannan yaron bashi da mutunci kina Jin iyayensa ma abinda yake fada musu ni na zare hannuna ya mike,Wahida kamar mayya cewa take nidai Ina sonsa haka tabi Daddy tana rokonsa haka suka shiga mota suka tafi gida.
Mima tace zaka San ni na haifeka Spark,Naila ce ta fito ta Sha wanka tazo gaban su Mima ta durkusa tace Ina kwananku,Ruwan ashar kawai taji Mima tana ce mata Karuwa kinwa Dana asiri ya haukace ba abinda baya fada mana wlh sai an sakeki zaki ce na fada miki banza Yar talakawa Yar matsiyata,sai nasan waye ubanki,Naila banza ta musu tace bari na kawo muku ruwa Dan Allah karku tafi ta mike ta shiga kitchen ta kawo musu lemo da snacks ta ajiye a gabansu tare da tsiyaya musu ta mika musu.
Mummy ce ta karba ta watsawa Naila a jikinta tace kece bakuwar lemo ba a Saba Sha a gida ba,ubanki ne ya siyo Karuwa Yar film,Mima ce tasa hannu zata Mari Naila,Spark yayi Maza ya janye Naila,Naila murmushi tayi a ranta tace Inama ta mareni wlh da yau baza tayi bacci ba,Naila ba abinda ya mata ciwo irin zagin da suke mata suna zagin iyayenta,Spark yace kiyi hakuri kinji,tace ba komai rayuwa ce,da uwarki ce cewar Mima,Kai Kuma kaga hasken fata ka makale sabo da kyau ai kyau kabi kaji kunya duk kyan da Allah ya Maka,Kai kuwa Spark wlh baka da kirki shashasha ne.
Naila ce tayi magana tace ba komai ai ko don darajar haifar min shi da kuka yi gashi Kun Raine shi kuka dinga Masa tsarki Kuna wanke masa Hallare idan yayi fitsari ko don wannan ai dole na girmamaku domin kuwa Kun wanke min Hallare sannan lokacin da aka yi Masa kaciya taji Hallare taji ciwo amma kuka dinga bikinta Kuna tsomata a ruwan zafi har da Zuba Dettol,har kaji kuka yanka Masa ta Yan kaciya,Spark yace harda kosai aka dinga soya min,Allah? kaji ko duk Dan tayi inganci har ta shahara ta kawo yanzu lafiya da ita, ko Dan wannan wlh iyayen miji sunci a girmama su sosai,ko me zaku ce bazan ce komai ba tsakanina daku sai addua cewar Naila, Spark bai ce komai ba har su Mima abin ya ishe su sai suka bar gidan.
Naila ta kalle shi tace me zaka ci? Kallonta yayi yaga ko damuwa bata nuna ba yace kiyi hakuri,murmushi ta saki tace laaa ba komai ai iyayene daidai macen da Bata fama da matsalar dangin Miji wlh amma sai dai na wata sunfi na wata amma duk da haka wasu suna dace sai dai ba a rasa kananan maganganu nima Kuma a yanda ka aureni ne babu yardar su ya jawo min,Baki San gidanmu ba ai idan suka sani ko suka raina mutum to baza su yarda ba,musamman mummy itace ta raineni baza ta yarda ba tafi son harka da masu kudi,Naila tace talaka bawan Allah dama da yawa wasu masu kudin haka suke basa hada jininsu da talaka duk kyawun mace basu bari yaransu su aureta indai basu da kudi,yace bari na shirya mu tafi Kano ki hada mana break sai ki sake wanka sun bata miki jiki da lemo,Kitchen ta shiga shi Kuma ya haura sama.
Yau ma a YouTube ta Kalli girki ta hada musu yayi dadi kuwa suna karyawa ta shiga wanka ta fito ta shirya cikin shadda pink wacce ya ganta da ita a jikinta gidan Mummy farkon zuwanta Abuja,yace ke cire kisa Abaya doguwar rigar ta dame miki duwawu za a kalleki,Naila taki yarda tace ai mayafin da girmansa,yace nifa ban yarda,Naila ta fara fushi amma a lokacin ya duba online ya zabi Abaya me shegen tsada,Naila tace ko ka siyo bazan sa ba kaje ka kaiwa Wahida.
Wai ke bakya manta Abu ne,Naila a ranta tace muje Kano din zaka ga iskanci kukan da ka sani irin Kaci banza,a fili tace nifa ko ka siyo bazan saka ba,ni kike fadawa haka? Naila tace ae,yace zan miki fata fata wlh naga kina kawo min raini sabo da Kinga ba abinda na miki na kyaleki ko? Naila tace kayi mana Dan ragowar ciwon Sanyina na gidan Yari ya kamaka gwara ma ka barni naje gida a Kara wanke ragowar, Dariya Spark yayi yace ai dama idan mutum yayi aure ai ba ya rasa Sanyi tunda ku mata kullum a cikinsa kuke,Naila tace kamar yanda kuke fama da Basir ba ku Maza haka mata suke faman da Sanyi,ramawa kika yi kenan? Ae mana haka kawai kace wani kullum a cikin Sanyi muke Kuma ai a Basir kuke,muje tunda baza ki Sa Abayar ba ana so ki fito a matar me kudi Alhaji Ashraf Spark kina cewa ke a'a Yar kauye muje haka, ya kira waya yace a ajiye Abayar zai karba gobe suka ce to.
Mayafin ta yafa da hand bag da kayanta na sawa duka gaba daya yace akwai lefenki a can,Naila tace sai Nan gaba zan saka,yace muje ya daukar mata jakar tata tare da rike mata hannu da daya hannun,Suna fitowa Driver ya bude musu gidan baya a motar Naila ta Kalli Spark tace dole nayi yanga zaga ka bude min da kanka ni bazan shiga budewar driver ba,Spark Yana murmushi ya zaga tare da bude mata ta shiga zai rufe tace tsaya ka gyara min mayafina ka tabbatar bai fito ba,Spark Yana dariya ya gyara mata tare da tambaya ranki ya Dade yayi?tace yi min kiss a goshi haka ake soyayyar idan Wahida ce ai ka iya bude mata hakora.
Spark a ransa yace Allah sarki Bata San ma hararar da aka mata na rama mataba duk da cewa tayi min laifi shi yasa itama na hukuntata,zagawa yayi ya shiga driver ya kulle Masa kofar ya shiga suka ware Airport,Naila a motar ta kira Chikar ta fada mata,chika tace nima Nan da lokaci kadan zan taho biki,bikin wa? Idan kinje Kano za a fada miki,Naila ta kashe wayar ta kira Beauty tace Gani nan zuwa kano hmm tare muke da Baby fa yau Kuma Naila sai cikin jirgi ku tayani murna Naila zata hau jirgi,tace Chikar gayu ta fada min wai aure aka miki baki sani ba? Karyar Beauty ce taji komai a wajen Mohsin na daurin auren Naila,Naila tace ae mana to abinka da iyayen da suka Isa da yarsu ai na hakura zanyi biyayya,Beauty tace to ya tsinkar fure Naila tayi kasa da Murya kamar me rada tace ai yafi karfin fure sai dai a yayan ake tsinkewa sun nuna nunannu ne,Beauty tayi dariya tace nayi Shirin tarbar babbar kanwata,Dan uwarki nice kanwar taki,Naila Bata San Beauty yayanta zata aura ba har ta fara gyaran Amarya ma tana kashewa jiki kudi.
Naila kuwa har wani Shan kamshi take yiwa Spark sabo da zata tafi gida,tace idan naje fa wasu suka ganni a gari aka Kai gulmata gidan yari suka dawo nema na? Spark yace ba Wanda zaizo ai da nasan za a zo nemanki kema kin San bazan bari kije ba,na riga na Bada kudi ko ankai gulmarki baza a maidaki ciki ba,ke ko kamaki aka yi aka kaiki baza su maidaki ba,na riga na kashe case din,kin San fa Nigeria sai idan baka da kudi.
Suna zuwa Airport Naila sai kallo akeyi Yana rike da hannunta suka shiga jirgi,Naila sai murna akeyi a haka suka sauka a Kano,wani driver dinne yazo da dalleliyar mota ya dauke su,har layin su Naila,Abba ta hango Yana siyar da kayan moyarsa,Naila tace tsaya a nan na fara ganin Abbana,Spark yasa aka yi packing Naila tace bude min kofa,ya fito ya bude mata ta fito ya rike mata handbag din suka karasa wajen Abba a rumfa,Abba ya washe baki harda Waka yace ah,ah a..yan..yan..yan..ya Naila ta,Dariya suka dinga yi ba kamar Spark da bai San dolonci Abba ba, durkusawa Spark yayi tare da gaida Abba ya amsa yace Mijin Nailata,Naila tazo zata rungume Abba amma Abba yaja baya yace Kubra ta isheni matsa wannan ai raini ne uwarki nayi ke kina yi,Spark ya nuna yace kiwa naki kema gashi nan,Spark ya boye dariyarsa shi dai,Naila tace Abba ana ta arahar kayan Miya? Abba yace a'a na daina yanzu tsada nake ta yi cutar da mata suka dinga yi min nake fanshewa duk sai na fanshe kudina, Batoola ta jawowa mata tunda ta gujeni yarinya na gama koya mata salon girki yanzu nasan Usman dinta yaci kalarsa yafi sau goma,tashi kuje ciki Kun zauna a waje,Naila ta mike zasu tafi cikin gidan Abba yace Naila an Kara zama India,dariya suka yi suka tafi.
Daddy Yana Jin haka yace da Wahida ke ki hakura wannan yaron bashi da mutunci kina Jin iyayensa ma abinda yake fada musu ni na zare hannuna ya mike,Wahida kamar mayya cewa take nidai Ina sonsa haka tabi Daddy tana rokonsa haka suka shiga mota suka tafi gida.
Mima tace zaka San ni na haifeka Spark,Naila ce ta fito ta Sha wanka tazo gaban su Mima ta durkusa tace Ina kwananku,Ruwan ashar kawai taji Mima tana ce mata Karuwa kinwa Dana asiri ya haukace ba abinda baya fada mana wlh sai an sakeki zaki ce na fada miki banza Yar talakawa Yar matsiyata,sai nasan waye ubanki,Naila banza ta musu tace bari na kawo muku ruwa Dan Allah karku tafi ta mike ta shiga kitchen ta kawo musu lemo da snacks ta ajiye a gabansu tare da tsiyaya musu ta mika musu.
Mummy ce ta karba ta watsawa Naila a jikinta tace kece bakuwar lemo ba a Saba Sha a gida ba,ubanki ne ya siyo Karuwa Yar film,Mima ce tasa hannu zata Mari Naila,Spark yayi Maza ya janye Naila,Naila murmushi tayi a ranta tace Inama ta mareni wlh da yau baza tayi bacci ba,Naila ba abinda ya mata ciwo irin zagin da suke mata suna zagin iyayenta,Spark yace kiyi hakuri kinji,tace ba komai rayuwa ce,da uwarki ce cewar Mima,Kai Kuma kaga hasken fata ka makale sabo da kyau ai kyau kabi kaji kunya duk kyan da Allah ya Maka,Kai kuwa Spark wlh baka da kirki shashasha ne.
Naila ce tayi magana tace ba komai ai ko don darajar haifar min shi da kuka yi gashi Kun Raine shi kuka dinga Masa tsarki Kuna wanke masa Hallare idan yayi fitsari ko don wannan ai dole na girmamaku domin kuwa Kun wanke min Hallare sannan lokacin da aka yi Masa kaciya taji Hallare taji ciwo amma kuka dinga bikinta Kuna tsomata a ruwan zafi har da Zuba Dettol,har kaji kuka yanka Masa ta Yan kaciya,Spark yace harda kosai aka dinga soya min,Allah? kaji ko duk Dan tayi inganci har ta shahara ta kawo yanzu lafiya da ita, ko Dan wannan wlh iyayen miji sunci a girmama su sosai,ko me zaku ce bazan ce komai ba tsakanina daku sai addua cewar Naila, Spark bai ce komai ba har su Mima abin ya ishe su sai suka bar gidan.
Naila ta kalle shi tace me zaka ci? Kallonta yayi yaga ko damuwa bata nuna ba yace kiyi hakuri,murmushi ta saki tace laaa ba komai ai iyayene daidai macen da Bata fama da matsalar dangin Miji wlh amma sai dai na wata sunfi na wata amma duk da haka wasu suna dace sai dai ba a rasa kananan maganganu nima Kuma a yanda ka aureni ne babu yardar su ya jawo min,Baki San gidanmu ba ai idan suka sani ko suka raina mutum to baza su yarda ba,musamman mummy itace ta raineni baza ta yarda ba tafi son harka da masu kudi,Naila tace talaka bawan Allah dama da yawa wasu masu kudin haka suke basa hada jininsu da talaka duk kyawun mace basu bari yaransu su aureta indai basu da kudi,yace bari na shirya mu tafi Kano ki hada mana break sai ki sake wanka sun bata miki jiki da lemo,Kitchen ta shiga shi Kuma ya haura sama.
Yau ma a YouTube ta Kalli girki ta hada musu yayi dadi kuwa suna karyawa ta shiga wanka ta fito ta shirya cikin shadda pink wacce ya ganta da ita a jikinta gidan Mummy farkon zuwanta Abuja,yace ke cire kisa Abaya doguwar rigar ta dame miki duwawu za a kalleki,Naila taki yarda tace ai mayafin da girmansa,yace nifa ban yarda,Naila ta fara fushi amma a lokacin ya duba online ya zabi Abaya me shegen tsada,Naila tace ko ka siyo bazan sa ba kaje ka kaiwa Wahida.
Wai ke bakya manta Abu ne,Naila a ranta tace muje Kano din zaka ga iskanci kukan da ka sani irin Kaci banza,a fili tace nifa ko ka siyo bazan saka ba,ni kike fadawa haka? Naila tace ae,yace zan miki fata fata wlh naga kina kawo min raini sabo da Kinga ba abinda na miki na kyaleki ko? Naila tace kayi mana Dan ragowar ciwon Sanyina na gidan Yari ya kamaka gwara ma ka barni naje gida a Kara wanke ragowar, Dariya Spark yayi yace ai dama idan mutum yayi aure ai ba ya rasa Sanyi tunda ku mata kullum a cikinsa kuke,Naila tace kamar yanda kuke fama da Basir ba ku Maza haka mata suke faman da Sanyi,ramawa kika yi kenan? Ae mana haka kawai kace wani kullum a cikin Sanyi muke Kuma ai a Basir kuke,muje tunda baza ki Sa Abayar ba ana so ki fito a matar me kudi Alhaji Ashraf Spark kina cewa ke a'a Yar kauye muje haka, ya kira waya yace a ajiye Abayar zai karba gobe suka ce to.
Mayafin ta yafa da hand bag da kayanta na sawa duka gaba daya yace akwai lefenki a can,Naila tace sai Nan gaba zan saka,yace muje ya daukar mata jakar tata tare da rike mata hannu da daya hannun,Suna fitowa Driver ya bude musu gidan baya a motar Naila ta Kalli Spark tace dole nayi yanga zaga ka bude min da kanka ni bazan shiga budewar driver ba,Spark Yana murmushi ya zaga tare da bude mata ta shiga zai rufe tace tsaya ka gyara min mayafina ka tabbatar bai fito ba,Spark Yana dariya ya gyara mata tare da tambaya ranki ya Dade yayi?tace yi min kiss a goshi haka ake soyayyar idan Wahida ce ai ka iya bude mata hakora.
Spark a ransa yace Allah sarki Bata San ma hararar da aka mata na rama mataba duk da cewa tayi min laifi shi yasa itama na hukuntata,zagawa yayi ya shiga driver ya kulle Masa kofar ya shiga suka ware Airport,Naila a motar ta kira Chikar ta fada mata,chika tace nima Nan da lokaci kadan zan taho biki,bikin wa? Idan kinje Kano za a fada miki,Naila ta kashe wayar ta kira Beauty tace Gani nan zuwa kano hmm tare muke da Baby fa yau Kuma Naila sai cikin jirgi ku tayani murna Naila zata hau jirgi,tace Chikar gayu ta fada min wai aure aka miki baki sani ba? Karyar Beauty ce taji komai a wajen Mohsin na daurin auren Naila,Naila tace ae mana to abinka da iyayen da suka Isa da yarsu ai na hakura zanyi biyayya,Beauty tace to ya tsinkar fure Naila tayi kasa da Murya kamar me rada tace ai yafi karfin fure sai dai a yayan ake tsinkewa sun nuna nunannu ne,Beauty tayi dariya tace nayi Shirin tarbar babbar kanwata,Dan uwarki nice kanwar taki,Naila Bata San Beauty yayanta zata aura ba har ta fara gyaran Amarya ma tana kashewa jiki kudi.
Naila kuwa har wani Shan kamshi take yiwa Spark sabo da zata tafi gida,tace idan naje fa wasu suka ganni a gari aka Kai gulmata gidan yari suka dawo nema na? Spark yace ba Wanda zaizo ai da nasan za a zo nemanki kema kin San bazan bari kije ba,na riga na Bada kudi ko ankai gulmarki baza a maidaki ciki ba,ke ko kamaki aka yi aka kaiki baza su maidaki ba,na riga na kashe case din,kin San fa Nigeria sai idan baka da kudi.
Suna zuwa Airport Naila sai kallo akeyi Yana rike da hannunta suka shiga jirgi,Naila sai murna akeyi a haka suka sauka a Kano,wani driver dinne yazo da dalleliyar mota ya dauke su,har layin su Naila,Abba ta hango Yana siyar da kayan moyarsa,Naila tace tsaya a nan na fara ganin Abbana,Spark yasa aka yi packing Naila tace bude min kofa,ya fito ya bude mata ta fito ya rike mata handbag din suka karasa wajen Abba a rumfa,Abba ya washe baki harda Waka yace ah,ah a..yan..yan..yan..ya Naila ta,Dariya suka dinga yi ba kamar Spark da bai San dolonci Abba ba, durkusawa Spark yayi tare da gaida Abba ya amsa yace Mijin Nailata,Naila tazo zata rungume Abba amma Abba yaja baya yace Kubra ta isheni matsa wannan ai raini ne uwarki nayi ke kina yi,Spark ya nuna yace kiwa naki kema gashi nan,Spark ya boye dariyarsa shi dai,Naila tace Abba ana ta arahar kayan Miya? Abba yace a'a na daina yanzu tsada nake ta yi cutar da mata suka dinga yi min nake fanshewa duk sai na fanshe kudina, Batoola ta jawowa mata tunda ta gujeni yarinya na gama koya mata salon girki yanzu nasan Usman dinta yaci kalarsa yafi sau goma,tashi kuje ciki Kun zauna a waje,Naila ta mike zasu tafi cikin gidan Abba yace Naila an Kara zama India,dariya suka yi suka tafi.